0% found this document useful (0 votes)
32 views34 pages

My Lady Boss 333

Uploaded by

ahmadrupae07
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
32 views34 pages

My Lady Boss 333

Uploaded by

ahmadrupae07
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd

[10/9, 12:41 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _66-67_

_Littafin na kuɗi ne ban yarda ki karanta idan baki biyani ba.. Regular payment₦300
vip ₦500 SPC ₦1000 via Mohammed Aisha keystone bank 6037312299 ko ki tura katin MTN
ta wannan Number 08081202932_

****

Mom Juwairiyya ta ƙare maganan cikin wani irin harshe na masifa ,Wanda yasa Umma
dafata alamun ban haƙuri da lallami. To wai yanxu kunyi shiru shiru daku nake? Ya
za'a yi kenan kundai ji abun dake faruwa? Komai ka iya faruwa da Khamal a wannan
lokacin. Hajiya babba ke maganan cike da kumbura wuya , kunsan ta da ƙiba wuyan ta
har malolo ke saukowa. Shiru Abba sukayi suna na zari kusan minti biyu kana Abba
yace " Ya kamata mubi jirgin yammaci zuwa Lagos a yau ɗin nan. Tayaya? Mom
Juwairiyya ke maganan tana kallon Abba don ta gama sallamawa da komai. Ku shiga
daga ciki mu yanxu zan je na taho dasu duka yaran!

Su duka su wa kenan? Bana Son Ganin zuri'a r Naja'atu a gidan nan ,daga can ta nemi
gidan Uban ta . Mom Juwairiyya ke maganan cike da cin zarafi da tijara . Abba da
Daddy basu tsaya bata amsa ba suka shiga moto Driver na jan su suka bar gidan.

***

Ƙarfe 9:pm ya shigo Bedroom ɗin Sumayya dai dai tana shirin ƙwanciya...kallon shi
tayi tana danne abubuwa da dama ,don sosai taji zafin maganan Mom da kuma ƙiyayyar
da take nuna mata akan Khamal , tun tana kuka yanxu har ta daina sai dai tayi ta
du'ai tare da addu'ar Allah ya nuna mata Ranan da Mom Juwairiyya zata sauya daga
inda ta ɗauke ta.
Murmushi tayi tana miƙar da ƙafafuwan ta kamin tace " You? . Zama yayi a gyefen ta
yana kai hannun shi tare da jan bargon data rufe jikin ta dashi. Murmushi yayi
ganin tana masa kallon lafiya?. Matsowa gareta yake yi a hankali tare da kai hannun
sa yana tallabo gyefen kuncin ta ...bakin sa yake ƙoƙarin haɗawa da nata , kawai
sai taji wani irin tsawa an daka mata , kanta na sarawa da ƙarfi kaman zai rabe
gida biyu. Jah baya tayi tana dira daga kan gadon....

Fuskar Khamal ta kallah kawai taji wani irin tsanan shi kaman ta kashe shi ,sam
bata san buɗe ido ta gan shi a kusa da ita ... Fichewa tayi daga Bedroom ɗin da
sauri jikake tafffff⁴ tana sauka daga up stairs ɗin.... Ganin yanda ta fiche yasa
shi miƙewa cikin sauri yana bin bayan ta. A tsakiyar falo ta tsaya tana kama
ƙwanƙwaso tare da bubbuga ƙafan ta tana karkaɗawa a ƙasan tiles..............

****

Kina nufin yau Umma baxasu yi kwanan sukuni ba?. Cewan Binafa tana maƙale da wayar
ta a kunne. Wani irin dariya Hajiya Naja'atu tasa tana cewa " Ƙwarai kuwa bari na
barki tun yanxun kisa kunne.

Datse wayar tayi dai dai tana jin hayaniyar harshen Sumayya tana masifa kaman zata
ɗaɗɗage gidan. Kallon agogo tayi ƙarfe goma da mintuna na dare. Cikin sanɗa ta fara
nufar falon wanda tana isa ta gyagije tamkar bata san komai ba... Sumayya lafiya
meke faruwa? Tambayar da Binafa tayi mata kenan cike da Nuna rashin fahimtar komai.

Bata bata amsa ba sai Khamal taji yana cewa " Don Allah Summy ki koma Bedroom din
naki ki ƙwanta sai da safe ,Ni na tafi nawa baxan ƙara shigo maki ba. Wani irin
harara take daddllara masa kamin cikin wani irin masifa ta cigaba da cewa " Zama
dakai ne baxan yi ba Yah Khamal na tsanake babea Son ka! Ka sake Ni , dana Aure ka
na zauna dakai gomma nayi yawon titi. Rintse ido yayi yana nufo ta zuwa gab da
ita , wani irin kaɗawa idon sa yayi daga fari zuwa jah sosai yake jin raɗaɗi da
zafin Maganan nata.

Hannun shi yakai yana rungume ta da jikin shi alamun son rarrashin ta,jah tayi baya
tana fuxgar jikin ta..tana fara masa wasu irin ashar wanda bai taba jin ta tayi
ba... wallahi indai baka sake Ni ba sai kaga mai zai faru da kai ,dana zauna dakai
gomma naga ajalinka....keee Sumayya kina da hankali ? Mijin naki ke faɗa mawa haka?
.

Taji Muryar su Abba da duk ƙarar Door Bell ɗin da suke ji basu nufa wurin ba ,
Binafa ce taje ta buɗe don Sumayya bata ma ganin gaban ta...

Bana Son shi Abba naji na tsana Yah Khamal a yau din nan , baxan zauna dashi ba...
Sumayya ina Sonki baxan iya rabu..... Khamal!!! Abba yakira sa cikin sauri yana
katse shi . Kallon Abba yayi da Daddy kawai sai ga wasu irin zafafan ƙwallah .
Abba ne ya kalle shi yana takowa zuwa inda yake " Dafashi yayi yana cewa " Ka sake
ta Khamal! Yanxu nake Son ka furta ka saki Sumayya!

Saurin ɗago idanun sa yayi yana kallon Abba ,tare da juyawa yana kallon
Daddy ,Wanda Shima Daddy cewa yayi " Ka saki Sumayya yanxu Khamal!

Sumayya ko ko a jikin ta ,sai aikin fuxgar kai take yi ,dagani kasan ba lafiya kuma
idan Khamal bai sake ta ba komai tana iyayi. Na sake ki Sumayya! Muryar Khamal ya
doki dodon kunnen su , wanda yasa Sumayya jin wani irin faɗuwar gaba nan
take ....dafe kan ta tayi tana jin wannan nauyin yana sauka daga saman kan ta. Wani
irin sanyi ne da farin ciki ya ziyarci zuciyar Binafa , wanda itako Sumayya ɗago da
lulun idanun ta tayi tana kallon Khamal wanda a yanxu sakin da yayi mata yasata
dawowa hayyacin ta...kallon Abba tayi da Daddy kana ta waiga ga Khamal". Khamal!!
Ta kira sunan shi tana fiddo da idanun ta waje kamin tace " Ni Sumayya ka saka?.

Kallon su Abba tayi cikin wani irin murya tace " Daddy me nayi masa ya sake Ni?
Khamal me nayi maka? Juyawa tayi tana kallon wurin da hijab ɗin ta dake hannun
Khamal ,don shi ya fuxge daga gareta . Saboda rashin ƙauna ta shine Har da Haɗoni
da hijab tare da mun tukucin Saki?????????????

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/10, 7:54 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _68-69_
_Littafin na kuɗi ne ban yarda ki karanta idan baki biyani ba.. Regular payment₦300
vip ₦500 SPC ₦1000 via Mohammed Aisha keystone bank 6037312299 ko ki tura katin MTN
ta wannan Number 08081202932_

****

Bai bata amsan tambayoyin ta ba...kawai sai ta fashe da kuka tana cewa " Abba kune
kuka saka Khamal ya sake Ni , Wallahi sai Hajiya Babba taji komai , ban masa komai
ba ,nayi biyayya shine yayi mun wannan sakin tijarar .... Juyawa tayi fuuuu tana
shirin fichewa daga falon , Daddy ne yariƙo ta yana cewa " Amsa hijab ɗinki ayau
Zamu koma Zaria. Nisawa tayi na masifa dajin zafi tace" Ai Daddy ko baku ce ba ,
wallahi yau na bar ƙwanan gidan yah Khamal , kuma tun da yace ya sake Ni da bakin
sa ,to Ni Sumayya na barsa har Abada".

Tayi maganan a zafafe tana juyawa ga Khamal tare da fixge hijabin ta tana fichewa
dashi a hannu...bata damu sam da kayan barcin dake jikin ta ba sai da taje
farfajiyar gidan sannan ta saka hijab din tana dakai tare da fichewa gidan ...
Khamal ne ya kalli Su Daddy da tun da sukace ya saki Sumayya bai Musa masu ba ya
zartar. Abba tun da kunce na saki Sumayya , Sumayya itace rayuwata ! Idan bata na
zaba na haƙura da komai. Bana Son zama da ko wace mata indai ba Sumayya ba ....don
haka itama Binafa taje na saketa ku tafi dasu duka. Ni zan zauna nayi rayuwa na
anan Ni kaɗai.

Khamal wannan wani irin shashanci ne? Kasan dalilin mu nacewa ka rabu da Sumayya?
Sai ka saki Binafa? Ina hankalin ka ya tafi eiyyye?? Kai tsaye babu nadama Khamal
yace " Hankali na a kullum Abba natsuwata jin dadi na bai wuce na ganni kullum tare
da Sumayya ba. Kunce na saketa kuma na saketa ,amma Abba baxaku taɓa iya hana
zuciyata Son Sumayya , bugun da zuciyata keyi a kowani Sec Soyayyar Sumayya linkuwa
yake.....ihun da Binafa tasa ne yasa Su duka mai da hankulan su ga Binafa...
shikenan Ammie kin kashe Ni , Aikin ki baiyi amfanin komai ba. Yau gashi niba ga
Auren ba ,baga du......Shiru tayi jin suɓtan kalam ɗin da take shirin yi...

Ki ƙarika maganan ki Binafa ,nidama na daɗe da sanin ba son Allah kk min ba ,son
Abun duniya ne ,kije na ƙaramaki saki biyu uku kenan , bana Son ganin komai naki a
daren nan yanda Sumayya ya fita kema ki fichemun.

Khamal ³ Daddy ya kira sunan sa sau uku , amma sai juyawa yayi yana faɗin Daddy ki
tafi Allah ya sauke ku lafiya ...dakai zamu tafi ,ai saukar subahi zamuyi
Inshaallh. Abba ne cike da lallami da ya kalli Binafa yana cewa " Ta shiga Bedroom
din ta sako hijab duka a tare zasu je gidan Hjy babba. Kallon su tayi cikin wani
irin jiri ta nufi Bedroom din ta. Kaya ta saka jallabiya da mayafi sai ɗan kit bag
din ta ,tana fitowa . A farfajiyar gidan ta gansu , Daddy da Sumayya na wajen gidan
,don tace ta bar gidan kenan har Abada ƙafar ta bazai kuma shigar ta ba.

Abba ne da Khamal a Compound Suna jirar fitowan Binafa , Wanda jin shirun yasa
Khamal shiga moto yana cewa " Abba shiga mu fara fita daga wajen gate mu jira
fitowan nata. Jin maganan tasa yasa Abba bin ta bakin sa yana shiga gidan gaba ,a
hankali yafara fichewa daga gidan yana tsayawa a kusa da Daddy dake ta aikin
rarrashin Sumayya da tuni ido ya ƙada yayi lulu na kumbura ga fuskar ta ya sauya
duk ya jeme lokaci ɗaya ,kun san Abun ka ga Farar fata tuni ta fice a hayyacin ta.
Kallo ɗaya ta watsa mawa Moton da Khamal ke driving ta kawar da kan ta gyefe tana
kallon su Daddy kana tace " Daddy ya na gan shi a ciki kuma?. Kamin ya bata amsa ne
sai ga Binafa ta fito da ƴar ƙaramar kit bag ɗin ta , tana shirin wuce su fuuuu
Abba yayi saurin dakatar da ita yana faɗin " Binafa shigo mu tafi tare?.

Wani irin kallo ta watsa mawa Moton tare da taɓa baki tana kallon Khamal Allah ya
isa ! Shine kalmar da ta fito daga bakin ta. Cigaba tayi da cewa " A tunanin ka
bana da gata ne ,zaka yi mun wannan cin mutuncin? Zan tafi amma ka sani wallahi sai
an ƙwatar mun ƴan ci dai dai da cin zarafin da kukayi ,kai da iyayen ka . Bazan
shiga moton ba ,gidan Ubana babu ne? Wallahi aka cigaba da bina akan na shiga moton
nan sai nayi maku ihun kidnappers... Tana gama faɗin haka kamin suce wani abu ta
jah ƙafarta fuuuu tana barin wurin.

Kallon ta Sumayya tayi tana kallon Daddy don batasan meke faruwa ba,kuma ba ta
fahimci wani Abu ba sam. Ji da kan ta da takeyi ne yasata mai da Tambayar ta
ciki ...Daddy ne ya kama hannun ta da kan shi ya buɗe masu murfin moton a gidan
baya suka zauna Khamal na jan moton ran shi har a lokacin babu daɗi . Kuma har
yanzu tambayar zuciyar shi yake mai yasa Daddy da Abba suka ce ya saki Sumayya??.

***

Ɓangaren Gidan Hjy Juwairiyya su Hajiya Babba sam sun gaza rintsawa tsawon
dare ,kowa idan ta gaji da tagumi da Addu'oi sai ta miƙe tsaye tafara salloli Allah
yasa komai lafiya baxasu ji mummunan labari ba. Itako Hjy babba tun da ta riƙe
cazbiha take jah sam idon ƴar tsohuwa ya ƙyaƙyashe...sai tunanin ƴan jikokin ta
take wanda suke nan mata kaman Rai. Kasantuwar Allah bai wadata zuri'a r ta yawan
ƴaƴa ba.

Ƙarfe Biyar ta asuba Suka sauka a gidan , wanda jin motocin su da suka shigo yasa
Umma da Mom ,Hjy Babba saurin miƙewa suna shirin nufar farfajiyar gidan. Itako
Sumayya kaman tasan inda suke Part ɗin Hajiya babba kawai ta nufo bata ko ganin
gaban ta duk da kasancewa r da aƙwai hasken fitilu da ya kewaye ya mamaye gidan ko
ina kamar rana yake ,amma hakan baisata ganin gaban ta ba.

A falo taci karo dasu suna shirin fitowa ,umma riƙe da hijab tana kici-kicin sawa.
Kallon su Sumayya tayi kawai sai ta fashe da kuka. Hajiya Juwairiyya ce ta dafe kai
tana ha'ilallah ,kamin Umma ta riƙe tana faɗin mai ya samu Khamal ɗin? .

Takaici ne da haushi ya kama Sumayya wato Khamal suke tambaya ba ita me ya sameta
take kuka ba?. Au Khamal zaku tambaya bani me ya sameni ba? Tayi maganan tana
kallon Umma , wacce ta sauke ajiyar zuciya don ta fahimci Allah ya kiyaye komai.
Mom Juwairiyya ce ta riƙota tana rungume ta da jikin ta tare da cewa " Me ya sameki
Kinji Summayya? Yi shiru kidaina kuka ki faɗa mun!

Ɗago da idanun ta tayi da suka rine tana cewa " Momy taya zan daina kuka? Yah
Khamal ya yaudare Ni, Saki na yayi ! Yamun sakin cin mutunci , batare dana yi masa
komai ba. Sabhanallah abun har sai da takai ga haka?. Cewan Umma , wanda Hjy babba
ce ta amshe da cewa " Ya sake ki ,to su Iyayen naku suna ina?.

Hajiya Sune suka sa shi ya sake Ni , kuma shima yayi hakan ne don yaga nadaina ƙin
shi ina Son shi Yanxu. amma daga yau na aje Son shi a zuciya ta ,tun da yayi mun
wannan tijarar. Ta ƙare maganan tana kallon inda Su Abba da Khamal suke tsaye kowa
na riƙe da hannun shi.

Kallon su Mom Juwairiyya tayi tana cewa " Ya akayi haka? Me yasa???. Kamin su bata
amsa ne cike da kuka Sumayya tace " Momy ki ƙyalesu kawai na haƙura Allah ya haɗa
kowa da dai-dai shi... Hannu Mom tasa tana kama hannun Sumayya kana tace " Muje
Part ɗina kiyi baccin nasan bakuyi barci ba ƙwata-ƙ[Link]'ru tayi tana bin bayan
Mom Juwairiyya babu musu ,a ranta tana cewa " Wani barci ,aikaga ana barci kama
takeyi da kuma ƙwanciyar hankali. Da tazo wuce Khamal ji tayi kaman ta sharara masa
mari cikin haɗe Rai ta wuce shi , shi kuma yana takawa tare da zama a kujerar falon
Hjy babba.

Sauke numfashi yayi a hankali yana tunanin mai yasa Aka raba shi da Sumayya???.

****

A ɓangaren Hajiya Juwairiyya kuwa wanka tasa Sumayya ta fara yi , kana tayo Alwala
tana shimfida mata sallaya ta fara sallah . Bayan ta idda ne tace ta ƙwanta a tayi
bacci wanda babu musu , Sumayya ta nufi gadon tana ƙwanciya zuciyar ta babu daɗi
sam. Abun rufa Ta gyara mata tana cewa " Bari na haɗa maki break fast Kamin ki
tashi.

Tana faɗin haka ta fice daga Bedroom ɗin ,wanda ganin haka yasa Sumayya muƙewa tana
zama a tsakiyar gadon tare da rafka tagumi . Tunanuka iri iri takeyi ...wanda
rashin mafita da Abunyi yasa Ta ɗaukar wayar ta tana fara lalubar numbern Bilkisu
don sun fi kusa yanxu babu wanda take buƙata sai mai rarrashin ta tare da ɗebe mata
kyawa. Kuka sosai takeyi kaman ranta zai fita ,musamman tuno da cin zarafin da
Khamal yayi mata. Wallahi ƙarya ne baya Sona! Da yana Sona da bazai sake Ni ba.

****

Bayan Mom Juwairiyya tasa Ma'aikatan ta hidimar karin kumallo ɓangaren Hjy babba ta
nufa ,don sanar da Khamal komai tare da rarrashin sa da neman Afuwan sa..... Don
tasan tayi masa laifi a rayuwa ƙwarai shida Summayya.

***

8:02am ne ta nufo ɓangaren Ta tana shigowa Bedroom ɗin da ta bar Sumayya , mmki ne
ya kamata ganin ta ganta zaune ta rafka ta gumi fuskar ta duk ya kacame da hawaye .
Aje cup din coffee ɗin dake hannun ta tayi tana saurin nufo inda take zaune tare da
zama a gyefe n ta... Sumayya! Ta kira sunan ta cikin wani irin sanyin murya da
rarrashi....................

_Littafin na kuɗi ne ban yarda ki karanta mun idan baki biyani ba , zaku ma kisamu
complete ɗin sa akan ₦500 kacal...ngd ƙwarao masoya na mabiya lady boss ƙwarai kun
nuna mun so a wannan littafi...ina fatan na gaba na samu linkin wannan ✌️😂 allah
yabar zumunci da ƙauna😻_
*AUNTY AISHA MMN TEDDY*
[10/10, 3:47 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 70-71

***

Ɗago da lulun idanun ta tayi tana amsa Mom Juwairiyya da " Na'am Momy". Dafata Mom
Juwairiyya tayi tana yin shiru na ƴan daƙiƙu tare da nazari , kamin cike da sanyi
ta fara mata bayani kan faruwar komai ,da dalilin da yasa Su Abba zuwa suka sa
Khamal yanke hukuncin da bai san dalili ba. Tuno da irin cin amanar da Hajiya
Naja'atu tayi mata ne yasa Momy kai hannu tana sharce hawayen daya sauko mata.
Sumayya nayi maku laifi a rayuwa amma ki yafe mun keda Mahaifiyar ki ...komai ya
faru sharrin shaiɗan ne da kuma makircin Hajiya Naja'atu da ta ɗaurani a
hanya...nayi tunanin zata ɗauke Ni ƴar uwa ta jini ,kamar yanda na ɗauke ta ,ashe
koyaya dai sai an nuna ƴan ubanci ,saboda bamu haɗa duhun ciki ba ,Uba ne muka haɗa
Ɗaya ,shiyasa take ƙoƙarin ganin baya na...bakomai na bar ma Allah komai fatana
shine ku yafe mun.... momyyy!! Sumayya ta kira sunan ta tana share mata hawayen
fuskar ta , kana tace " Na manta komai ,kuma komai ya wuce! Kema Mom don Allah ki
manta , Ni baki mun ba,koda ma kin mun Ni ban riƙeki ba nasan wata rana zaki
sauya .

Murmushi Momy tayi cike da jin daɗin maganan Sumayya tana cewa" Idan na tuna baya
da abubuwan dana aikata maku Sai naji bana da tacewa " Sai Yah Salam. Nasan Komai
farare ne kuma ƙararre ,naji daɗi ƙwarai da karrama War ki gare Ni na yaba da
karamcin ki Sumayya. Na gode...a'a Momy kibar gode mun hakan nan...Nifa ƴar kice to
meye kuma na godiya ,ai ba godiya tsakani. Kallon ta mom Juwairiyya tayi tana
murmushi kamin tace " Mashaallh Yanxu Khamal yasan komai ,kuma su Abba sun ce zai
iya maida matar shi a ko wani lokaci yaso zakuna iya tafiya. Wani irin sanyi
zuciyar Sumayya yayi , amma sai ta ɗan dake kada Momy tace ' bata da kunya! Miƙewa
tayi daga tsaye tana cewa " Momy bari naje na watsa ruwa idan na fito nayi break
fast.

Murmushi Mom Juwairiyya tayi tana cewa " Ohk ɗiyar Albarka ina jirar ki a falo
Yusrah ma ɗazu ta leƙo neman ki ,nace baki tashi ba ashe idon ki biyu.

Murmushi Sumayya tayi cike da ɗan jin nauyin Mom Juwairiyya tace " Ai yanxu zan
sauko itama ina neman ta don bata da kirki Mom ,tun da muka je Lagos sau ɗaya ta
kirani... Miƙewa mom Juwairiyya tayi tana cewa " A'a Ni bana shiga tsakanin ku naji
kunya ba. Dariya Sumayya tasa tana shigewa toilet din Mom na nufar falon ta kaman
yanda tace.....

😂
_*Ba yawa!*_

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/11, 9:58 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 72-73

***
Kaman yanda Mom Juwairiyya tace haka Sumayya tayi tana fitowa daga privacy ta
kimtsa kanta cikin wata Atampha Mai launin lemon green da Mom ta aje mata . Sosai
ya amshi fatar jikin ta abun ga farar mace. A hankali tafara takowa tare da fitowa
izuwa falon . Sam bata ga Mom Juwairiyya ba wannan yasata nufar dirning area Kai
tsaye tana fara karin kumallon ta ,don alhmdllh yanxu hankalin ta ya ƙwanta ƙwarai
da maganan da Mom Juwairiyya tayi mata ...sai dai duk idan ta tuno da da yanxu ana
zana'izar Khamal ne sai taji wani irin muguwar faɗuwar gaba tana faɗawa cikin wata
irin duniyar tunani ta daban. A haka da tunanuka iri-iri ta kammala tana miƙewa ne
tare da nufo tsakiyar falon don shirin nufar Part ɗin Hajiya babba sai gashi ya
shigo fuskar sa babu yabo ba fallasa. A wannan karon shigar hausawa ne jikin shi ,
yayi masifan ƙyau cikin wata lallausar Yadi milk , da hula ƙube mashaallh shine
Abun da tace " A zuciya tana kallon shi ,wanda shima ita yake kallo perfectly fine
Abun da ya farta kenan yana mata murmushi...ɗauke kai tayi tana ɗan gintse fuska
don ta nuna masa har yanxu Bafa ta sauka bane .

Ƴammata ina zaki haka? Yayi maganan cike da tsokana ,wanda hakan Yasa Sumayya cike
da mmkin wato ita yake cemawa ƴammata tun da ya cika umarnin su Daddy . Cikin danne
wani Abu ta kalle shi itama tana murmushin tare da cewa " A'a ai ban fara fita ba
tukun , kasan yanxu zaman idda nakeyi. Kasan bamu fara komai ba tukun , dole muyi
return back. Wani irin kishi ne yazo masa ,wanda yasa shi lokaci guda haɗe rai in a
arrogancy voice ya bata amsa da cewa " me kike nufi??. Bata basa amsa ba sai cewa
tayi " Eyya Yayana an tashi lafiya? Shaff na manta sai....wuce ta yayi cike da
miskilanci bai tanka ta ba shi adole ya ɗau fushi. Taɓe baki Sumayya tayi tana
fichewa daga falon ,wanda hakan ya ƙara ƙular da Khamal ƙwarai.

***

Filin saukar jirgi wato aviation industry dake nan Samaru Zaria , a hankali yake
sauke baƙar galashin sa ,yana ware idanun sa tare da bin ko ina na wurin da kallo.
Sanye yake cikin ƙananun kaya ,choco skin ɗin shi na Glowing , Fiddo da idanuwa Ni
kaina nayi ganin Saukar bakon namu wato Fahad! Cikin takunsa na lyk arrogant ya
fara takawa zuwa inda motocin da suka taho ɗaukar sa suke...Fuskar sa babu mood Sam
,babu alamun sake....Zabeee ne ta tsaya da take sharo mawa ƙawayen ta ƙarya kallon
Fahad...wow handsome man, Zabeee me kika ce?? Muryar wata daga ƙawayen ta ya katse
su tana kallon Zabeenart dake aikin kallon inda Fahad ya nufa. Cike da kame kame na
ƙarya tace " Ayya ai wannan shine wannan class mate ɗin nawa ,da nake baku labari
munyi skul dashi a topspring skul. Kallon ta suka yi kamin Asiya tace " Kai Zabeee
wannan sam bai kama ga wanda yayi zaman Nigeria ba ,bare har kice wai kunyi
Makarantar yarbawa tare.

Haɗe fuska zabee tayi tana maida wayar ta jaka ,don ɗaukar hoto suka zo yi a koma a
fara ƙarya a IG da tiktock a dole sunje Dubai saukar su kenan. Ina zuwa may be bai
gane Ni bane. Tayi maganan tana nufar moton da fahad yake shirin shiga cikin sauri
har da ɗan gudun ta. Ke Asiya kodai da gaske Zabeee take yi ne?. Ke da Allah yi
mana shiru yau har kin manta ƙaryar Zabeee tare fa muke tsawon shekaru ,wani halin
ƙarya ne nata bamu sani ba...ita dai kawai taga kyakykyawa ta fola. Dariya Suka sa
suna faɗin lallai iska na wahalar da mai kayan kara.

Hy Friend! Tayi maganan tare da ɗago masa hannu , wanda yasa Fahad dakatawa daga
shiga moton yana juyowa a wulaƙance yana kallon Zabeee dake washe baki tare da
fi'iƙili da iyayi...Amm baka gane niba ba? Nice Zabeenart Zabeee class mate ɗin ka
da mukayi Secondary skul tare. Sauke glashin idanun sa yayi yana ƙare mata kallo ,
don shi baiyi karatu ba sam anan a ƙasar . Tun daga primary school yabar ƙasar. Ɗan
yamutsa sumar kan shi yayi yana furxar da iska kaɗan kamin yace " Naa a think I'm
not d one".
Juyawa Zabee tayi tana hango su Asiya da idon su ke akan su , ganin yana shirin
shiga moto ya barta nan yasata cewa " A'a ƙila ka manta ne, but ka bani number n ka
zan kiraka nayi maka bayani. Kaman baxai mata magana ba sai yace" A'a bana Son damu
,kar ki kirani ina aiki mai muhimmanci, bani naki idan nasamu free I'll call". Wani
irin girma kan Zabee ya ƙara cikin sauri ta amsa wayar shi tana zuba masa numbobin
ta ,wanda garin iyayi bata sani ba tayi mistake. Amsa yayi batare da yace mata
komai ba ya shige moton leƙawa tayi ta window tana cewa " Kar ka manta
Zabeenar.....kamin ta ƙare maganan moton ya tashi saura ƙiris suyi gaba da wuyan
ta.

Haka Dai ta maze tana nufar ƙawayenta su Asiya tana cigaba da sharara masu
ƙarya,kamin daga bisani su koma gaban jirgi suna ɗaukar hotuna na posting a tiktock
da yin vedios.

***

Ƙwana uku da da wowan Fahad Mom Juwairiyya har gida taje ta masa brk , don dama
mahaifiyar Fahad da ita Ƙawaye ne sosai ,shiyasa yana dawowa ta sani sakamakon
Status din Mom din shi tayi viewing ,wannan yasata sanin dawowan Shi ..Sosai mom
Fahad taji daɗin ganin mom Juwairiyya , Wanda Khamal a bakin mom Juwairiyya yake
jin dawowar Fahad.

A hankali take saukowa daga Upstairs din Mom Juwairiyya tare da isowa falo...
Sanyayyar ƙamshin sa ta shaƙa wanda yasata saurin kallon gyefen ta. Khamal ta gani
yana shirin fita wanda yasata cewa " Yah Khamal Ina kuma akayi yau ?. Murmushi yayi
yana gyara zaman hular shi tare da cewa " To abinka da Gwauro ba mata ai gomma na
fita gari ko nasamu wata can . Ya bata amsa yana kallon ƙwayar idon ta da Son gano
wani abun. Kau dai kai tayi tana cewa " Eyya to bkmai dana so ne na fita a moton ka
naje republic , Amma ba komai alright adawo lafiya .

Kallon ta yayi yana shirin cewa " Da izinin wa? Yaga ta barsa wurin tsaye . Fichewa
tayi daga Falon tana maganan zuci wato wannan ɗan ranin wayo ne! Saboda yaga ina
son shi shine zai jah mun rai? To bai isa ba ko ya mai dani bai Mayu ba ,don sai da
amincewa ta.

***

Tsakiyar dare Fahad ne zaune yana amfani da laptop ɗin sa , kaman wanda aka tsikara
ya tuno da haɗuwar da da Zabee , wanda tace sunyi skul ,shiru yayi yana furta "a
ina tasanni ne haka?. Wayar sa ya ɗauka yana fara lalubar numbern da ta bashi ,
Allah da ikon shi ko ya gani ...dialing numbern ya fara ba tare da ya duba dare
bane yanxu. Wanda ringing tayi tayi sai da ta kusa katsewa ne aka ɗauka.

Shiru baice komai ba , tsawon lokaci , haka ɗayan ɓangaren ma ba'a ce komai ,isa da
miskilanci kenan. Jin shiru kusan minti goma suna a haka yasa Fahad cewa " Hlo!
Wani irin makirtacciyar murya taji ya doki dodon kunnen ta ,wanda cike da masifa da
tijara yaji wani masifaffiyar tijarar murya kaman bana mata ba yaji Muryar ta
nacewa" To sannu Ɗan iska Ruwan fanfo. Uban mene ka kirani kayi mun da tsakar
dare?. Shiru Fahad yayi cike da jin zafin kalaman ta yace" Kisamun numbern ki ,Kizo
kina faɗa mun mgn waye ke? .

Kaji ƙaryar banza ! Irin kune masu haɗa numbobi kuna ƙirar mutane da daddare ,to
duk ranan daka ƙara kirana sai nayi maka kyakykyawa r tijara stupid goat romantic.
Ke waye ke dan Ubanki?????????? Yayi maganan yana ji kaman a gaban shi take! Nice
Nan Bilkisuuuu Sakarai............

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/11, 3:09 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 74-75

Wani irin zazzafan huci ya furxar yana sa yatsar shi a bakin shi yana cizawa da
ƙarfi , sai da Bilkisu taji ƙarar yatsar nasa....Yanda taji yana numfarfashi kaman
damusa yasata ƙitttt cikin sauri kashe wayar tsoro ne ya kamata ,wanda itama kan ta
bata san tana da ita ba. Haka Fahad ya zauna yanda yaga Rana haka yaga Dare , sam
yaga rintsawa , maganganun ta ke dawo masa a ƙwaƙwalwa , tunanin yanda zai gano ta
ya fara kamin yace komai zai za da sauƙi ,sai nasa an yi mun tracking number nata ,
zata san koni waye?.
Rintse ido yake yana ƙara wa tun da yake bai taɓa haɗuwa da wata mace ta kirasa da
romantic Goat ba sai wannan wacce bai san ta ba wai Bilkisu. Sunan ya kuma nanatawa
yana cewa" You will See". Ɓangaren Bilkisu kuwa koda ta datse kirar wayar gabaki
ɗaya ta kashe ,tana saka kai tare da cigaba da barcin ta...don tuni ta goge
lissafin shi a rayuwar ta , tun da tasan ba itace yake nema ba.

***

Kaman yanda Sumayya ta faɗa haka taso yi ,amma sam Umma ta hanata fita don dole ta
zauna badon taso ba. Misalin ƙarfe biyu na rana ne Mom Juwairiyya, Umma ,Hjy babba
Yusrah, da Sumayya zaune a babban falon gidan kafatanin su , wani irin banko
labulen Falon Hjy naja'atu tayi tana tafe bayan ta ƙawarta ce . Tun da Hjy
Juwairiyya ta ɗago ta kalleta ta koma ta kauda kai tana jin wani irin zuciyar ta na
tafarfasa. Sannu Juwairiyya! Na gode ƙwarai da Abun da kika mun! Ashe har wannan
matan zata iya kai ki wurin malamin ta a gama dake , Khamal ne da bakin shi ya fadi
cewar ya saki Binafa? Kuma baki ɗau mata ki ba? Sannan na kiraki a waya duk a banza
ki share ki ƙi ɗauka?.

Hjy Juwairiyya ne ta nisa tana ɗago da idanun ta tare da watsa su akan fuskar Hjy
naja'atu ,wanda cikin Muryar ta tafara cewa " Eh ban yi mmkin don kin ambato boka a
lamarin ki ba,don dama kin saba zuwa....shine kike tunanin kowa irin ki ne...kuma
maganan saki da Khamal yayi mawa Binafa , ba'a gaba na yayi saki ba ,don inda a
gabana yayi ba zai tsaya yi mata sakin ɗaya bayan ɗaya ba ,duk ka Ukun zance ya yi
mata lokaci guda. Saboda rashin halinta dana Uwar ta.

Juwairiyya Ni kike faɗa mawa wannan maganan? Me nayi maki duk halarcin dana yi maki
a rayuwa kin manta ? Tabbas shiyasa hausawa kan ce Ɗan Adam butulu kinmu..... Ke
naja'atu tashi ki fita daga gidan ,idan kin ƙi wallahi daganan sai gidan Yari
direct za'a wuce mun dake ...muguwa shaiɗaniya , ace Har Jikana Khamal zaki kai
sunan shi gidan boka wai aka sheshi.

Hajiya Babba ke maganan cike da haƙilu da nuna ɓacin ran ta kan abun da Hjy
naja'atu tayi masu... Mwin ce tace" bar mara hali Hjy mara ɗabi'a sam ta manta
mutum sai lokacin shi yayi yake mutu ,babu mai sa mawa ɗan adam rayuwa da mutu sai
rabby, amma da yake jahilci ne abun nata sam ta kasa ganewa , koda yake babu ilimin
addini dole komai a rinƙayi irin na tumaki. Waniiii Suuuu jikin Hjy naja'atu yayi
sanyi ,don sam batasan ya akayi ba ,batasan asiri ya tonu ba ,don bata koma gidan
bokan ba....Umma ne ta miƙe daga tsaye ,a hankali cike da sulɓin ta ta nufi ƙofa
hannu takai tana nuna Su da cewa " Hjy naja'atu zoki fita! Mun gode da abun da kika
mana ƙwarai. Zaku iya tafiya!

Jiki a mace Hjy naja'atu ta ja hannun ƙwarta da suka zo da summar tijara tana barin
falon tare da fichewa daga gidan cikin sauri. Bayan fitan su nan Fah Momy masifa
Kaman yau ne taji labarin abun da tayi mata...haka ma Hajiya babba. Umma sai sai
rarrashi da bada haƙuri take yi.....

****

Da misalin ƙarfe uku na yamma , Yusrah da Sumayya ne suka shirya a sace ba tare da
Umma ta sani ba haka mom suka yi ma Hjy babba sallama suna faɗin baxasu jima ba
zasu dawo. Hjy babba ba irin sababin da batayi ba ,akan Sumayya fa idda takeyi kar
ta fita. Amma abunka ga jika da kaka , sa ƙafa sukayi suna faɗin sai mun dawo Hjy".

Sam basu tsaya hawa moton gida ba , waje suka fita suna samun abun hawa tare da
faɗa masa yakai su PZ. Cikin republic suka shiga wanda ko minti talatin basuyi ba
suka fito...a bakin hanya ne suna neman abun hawa Fahad da fitowan saa kenan daga
GRA kun san kusa ne ,ya hango su a bakin hanya suna shirin tarar napep hannun ko
waccen su da lada na sayayya.

Bai tsaya zagayowa ba yayi saurin dakatawa da driving yana fitowa daga moton nashi
tare da nufo inda ya hango su ,wanda sam babu ɗayan su da ta ganshi ,sai dai Muryar
Sa Da suka ji yana cewa " Sumayya! Jin Muryar da ko aina taji sai ta shaida mai ita
yasa ta saurin waigowa tana kallon sa , kamin tace " Fahad! Sumayya Kece? Bata basa
amsa ba sai cewa tayi yaushe ka dawo!

Nisawa yayi a hankali yana cewa " a satin nan na dawo. Ina Khamal? Tambayan da yayi
mata kenan ,wanda lokaci ɗaya taji tausayin shi ,shi mutum ne mai alƙawari ,kalli
duk gaban dake tsakanin su , ba hana shi tambayar Khamal ba. Jifan shi tayi da wani
irin kallo kamin tace " Yana wurin aiki. Meyasa kika fito ke kadai kina matar Aure?
Bai ɗaukar maku Driver ba ko shi ? Sau ki bari ya dawo yakai ki ko ina....uhmmmm
masu maza kenan ,wato kana taya abokin ka kishi dai kenan?. Yusrah ta katse
shi ,don ta lura shima aƙwai shi da kishi irin Khamal.

Murmushi yayi yana cewa " Kuzo na mai daku gida yanxu yamma tafara". Babu musu suka
nufi moton sa kai tsaye gidan baya Sumayya ta shiga Yusrah na zama gidan gaba...a
moto sai tsokanan Sumayya yake ,don kun san Fahad da barƙwanci yana cewa " Taƙi
zaman Zaria , Sai Lagos , ta dawo Zaria yafi can daɗi . Ita dai sai Dariya takeyi
kawai haka Yusrah dake taya shi tana faɗin nima haka dai nace mata.

***

A Office Khamal Kaman wanda aka tsikara ya miƙe yana cewa a haɗa masa abubuwan da
masu muhimmanci akai masa moto zai tashi da wuri. Kawai jikin shi ne ya bashi aƙwai
wani abu ,wanda nan take ya nufi farfajiyar Compound ɗin yana nufar moton shi .
Gida ya nufo kai tsaye daga nan. Moton su Sumayya na shiga na shi ta biyo baya .
Fitowa sukayi duka a tare ,wanda nan take suka hau kallon kallo .wani irin rinewa
idanun sa sukayi sunyi jaahh... Da izinin wane kika fita?.

Juyawa tayi cikin ɗauke kai tace " Hajiya Kaka! Zaman ta kikeyi kenan?. Banza tayi
masa ,don batasan Fahad ya San Wai ya saketa ,wannan yasata wuce shi fuuuu tana
nufar Part ɗin Hjy babba. Biyo bayan ta yayi cikin zafi ,wanda ganin haka yasa
Yusrah cewa " Fahad don Allah ka tafi kasan Khamal dai da kishi mun gode! Tana
faɗin haka itama da gudu tayo ciki. Tabar Fahad da tunanin abubuwa tabbas yasha
jinin jikin shi a yanayin Sumayya da Khamal da ya gani yanxu. Moton shi ya shiga
yana fichewa daga gidan a hankali.

***

A falon Hajiya Babba ne cike da tsawa yace ' Bakiji mai nace maki ba?. A'a Khamal
lafiya? Meke faruwa ne?. Hjy me yasa zata fita ta bayan Ni mijin ta bata sanar mun
ba. Kamin Hjy tayi magana ne Sumayya tace " To aini ba zaman ka nakeyi ba ,ko ka
manta idda nakeyi.

Wulaƙantaccen Kallo yayi mata yana cewa " To Ni tun ranan da su Abba suka ce ko
wani lokaci xan iya maida Matana na mai dake ...don haka ke yanxu matar Khamal
ce ,komai xakiyi sai da amincewa ta...taɓ ina wallahi bazai yiwu ba! Ban yarda ba
Yah Khamal!

Hanci Hjy babba takama tana guɗa na farin ciki ,kamin tace shiknnn dama haka
nakeso, maza jeka Allah yayi maka albrk.

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/12, 1:29 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 76-77

**

Kallon Hajiya babba Sumayya tayi kawai sai ta fashe da kuka tana juyawa da sauri ta
fiche Falon. Part ɗin Umma ta nufa kai tsaye tana faɗawa babu ko Sallama , a
tsakiyar Falon ta tadda Umma tsaye da Alama wani Abun take yi mai muhimmanci.
Rungume Umma Sumayya tayi tana sa Kuka , gami da shashsheƙa na an cuce ta ...
Subhanallah Sumayyan Umma waya taɓo mun ke?. Ɗago da idanun ta tayi wa'anda suka
rine daga Fari zuwa jah kana cikin matsanancin Kuka tace " Umma Waye zai saka Ni i
kuka duk gidan nan inba Wancen Mutumin ba?. Dariya ne yaso kama Umma ganin yanda
Sumayya take kuka bin haƙ tana nuna mata ƙofa kaman wanda aka ce mata Khamal na
kusa da ita. Eyya Khamal ne to duk yanda akayi laifi kikayi masa! Saurin kallon
Umma tayi tana ɓanɓare jikin ta daga nata cike da jin haushi ta fara kuka tana cewa
" Wai me yasa ko me zai mun babu mai goyan baya ne? Kullum shine da gaskiya nice Da
laifi! Shiyasa yake mun abubuwa saboda kuna goya masa baya! Ta ƙare maganan tana
juyawa har da gudu tabar falon ... A zuciyar ta cewa take" Allah yaƙara maki,keda
kika taho Wurin Umma kinsan duk rintsi shi zata bashi gaskiya. A farfajiyar gidan
ne taje ta zauna a wani wuri mai kaman round about har zagayen Kuka take ta haɗa
kai da gwiwa. Wanda Mom Juwairiyya dake saman Upstairs tana ganin komai na gidan
hango ta ...cikin sauri ba tare da ta sa a kira mata Sumayyan ba, ta fara sauka
tare da nufar farfajiyar gidan cikin sauri.

Summayya! Mom Juwairiyya ta Kira sunan ta tana kallon yanda take kuka da cira. Jin
Muryar mom Juwairiyya yasa Sumayya saurin ɗagowa tana kallon mom kawai sai ta miƙe
tsaye mom Juwairiyya ne ta rungume ta jikin ta tare da ɗan bubbuga bayan ta alamun
rarrashi kamin daga bisani ta kamata suna nufar Apartment ɗin ta. Directly bedroom
ta nufa da ita ,tana zaunar da ita a saman bed ɗin ta .fridge ta nufa tana ɗaukan
ruwa tare da nufo ta da ita. Miƙa mata tayi tare da cewa " Maza sha ruwa kiji
sanyi. A hankali tasa hannu ta amsa ruwan tana kaiwa bakin ta ...shaaa tayi sosai
kamin ta sauke ajiyar zuciya tana aje ruwa a gyefen table tare da cewa " Tnkuuu
Momy. Waya taɓa mun ke Summayya? Ban taɓa ganin ki haka ba, Hala Khamal ne?. Ai
kamin mom Juwairiyya ta rufe baki Sumayya tace " Eh mana Momy , wallahi shine ya
hanani Sukuni! Wai saboda na fita ne munje republic shine yace da izinin wane na
fita? Shine nace masa Hajiya babbaa ,kuma ai Ni gani nayi shi ba miji na bane
ba,idda nakeyi . Wai da yaje wurin Hajiya babba shine yace ya mai dani... kiji fah
Momy sai kace wata rigar sawa?...Hajiya babba murna ma takeyi na faɗa mawa Umma Na
shine itama ta goye masa ba. Cikin raka ta nata Hajiya Juwairiyya tace " Kaman ya
ban gane ba , to ke rigar sakawa ce da duk lokacin da ya gadama ya chanja idan ya
gadama ya saka?. Shine nima ban sani ba Momy . Sumayya tayi maganan tana numfasawa.
Bari to naga gudun ruwar sa.

Momy wani gudun ruwa ,anjima nan zakiga Abun mamaki baki san shi bane. Dariya Mom
Juwairiyya tayi jin wai itace batasan Khamal ba , lallai Sumayya da wauta. Ko
Sumayya? To bar shi yazo ya same Ni yi zaman ki nan ,ai zai shigo dole tun da bashi
da kunya". Cike da jin daɗi yau za'a yi mata maganin Khamal tace to Momy.

****

Bayan Fitar Khamal daga Sasan Hajiya babba , Gidan gaba ɗaya ya bari yana nufar
gidan su Fahad ,don kishi ya nashi sukuni zai masa iyaka da matar sa hakan shi ne
abun da ya kudirta a zuciyar sa... A bakin gate Kamin ya shiga ne ya ga Fahad na
fitowa alamun yana shirin nufar masallacin layin ne. Jah yayi ya tsaya yana
parking , Wanda ganin moton shi bai Bama Fahad mamaki ba ,don yasan ba zuwa kirki
bane ya kawo shi kishi da tijara ne...danne wani Abu Fahad yayi yana cewa a zuciyar
sa" Na Fika jin kishi Khamal , sai dai babu yanda na iya tun da kayi mun zarra da
Sumayya , shiyasa a kullum nake roƙon Allah yasa mun Dan gana da haƙuri. Alhmdllh".
Shine Abun da ya furta yana nufar moton Khamal .

Fitowa yayi fuskar sa babu harka , girar sa a haɗe yana bin Fahad dake ƙarisowa da
wani irin kallo na mai ma zan maka?. Hannu Fahad ya bashi cike da harka. Wanda
Khamal dojewa yayi bai basa hannun ba ,har sai da Fahad ya Kai hannun sa yana kama
nasa... Yane Khamal? Daga ina kenan?. Wani irin kallo Khamal ya watsa masa kamin
cikin wani arrogancy yace " meye Haɗin ka da matata?. Gyefe Fahad ya kalla kawai
sai ya girgiza kai cike da dakiya yace " Ba komai me ya faru?. Kai zan tambaaya tun
da kai ka ɗauko mun ita a moton ka ,mijin ta bai dashi ne?.

Huuuu numfashi Fahad ya sauke cikin ɗan barƙwanci yace" to laifin waye? Laifin
mijin , wai kai nan kishi kakeyi? Bayan Ni sitirta maka ita nayi ,don kai ka gaza
na ko kasa ban sani ba. Gudun kar maza da yawa su gane mun matar abokina yasani
sata a nawa moton kaga babu mai ganin ta...amma ka zo kana wannan fuxgar kai...
Kuma abun ma da ya ɓata mun rai shine A gabana da Yusrah kake mata irin wa'annan
maganganun! Gaskiya I'm not happy with that .banji Dadi ba sam. Khamal kar ka zama
ɗaya daga cikin wasu mazan hausawa n mana! Ka sha faɗan kai idan kayi aure matar ka
ko tsawa baxaka mata ba duk zuciyar ka da faɗan ka kasan dai kana da faɗa
Khamal ,amma a haka tun ba yau ba kake cewa " Zaka kula da matar ka fiye tunanin
mai tunani. But why now? Me yasa yanxu Khmal kake ƙoƙarin sauyawa?. Nida kai tare
mukayi zaman malesia da sauran ƙasashe , kasan yanda suke kula da mata , Pls ka Da
Sumayya fiye da kulan da muke gani har muke zama muyi gulman su na dari ya muyi
dariya.

Tuno da yanda suke dariyar shikiyanci idan sun ga matan turawa ko larabawa yanda
mazajen su ke masu yasa Khamal sakin rai tare da murmushi. Alright zan ƙoƙarin
gyarawa Inshaallh". Murmushi Fahad yayi yana cewa " Ana kirar Sallah ya kamata mu
shiga Masallaci. Ohk abun da Khamal yace kenan yana miƙa masa Hannu suka haɗa wuri
ɗaya tare da barin wurin.

***

Da misalin Ƙarfe 8:20pm Zaune Mom Juwairiyya da Sumayya suna Dinner , shigowa yayi
cikin takonsa dake jan hankali da furgita ƴammata , kallo ɗaya Sumayya tayi masa ta
kauda kai. Mom Juwairiyya ce ta amsa gaisuwa n da yake mata , kana ta ce yazo su
hadu suyi dinner . Girgiza kai yayi babu kunya abunka ga ɗanamiji indai yana Son
Abu baya ɓoyewa. A'a Momy I'm ohk ,yanzu Sumayya ta gama ,idan ta gama zamu tafi
gida na ne a yau . Wani gidan naka kenan?. Mom Juwairiyya tayi maganan cikin wani
irin murya. Wanda yasa Sumayya fiddo da idanuwa waje tana kallo fuskar Khamal ,
wanda bai bamawa Mom amsa ba, ganin yanda Sumayya take rarraba ido ...Mom kallon
shi tayi tana jirar amsan shi amma sai taga ya kalli Sumayya yana murmushi tare da
kashe ɗaga mata gira na tachewa yana kashe nata ido. Lahhhhh abun da sumayya tace
kenan a sarari tana saurin kau da kan ta ɓarayi guda.

Tachewan naka har yakai haka? Mom Juwairiyya tace tana kallon shi wanda cikin ɗan
jin kunya sam ya manta wai da ita a wurin , gaba ɗaya hankalin sa na akan
Sumayya . Wanda a zuciyar cewa take " Ai yafi haka Momy. Tashi fita! Tun da baka da
bakin magana. Hannun shi yasa yana ɗan yamutsa suman kan sa. Nop Sorry mom , gida
na na Flyover , zuwa gobe zamu koma Lagos.....kai ya isa haka! Ba Lagos ba Allah
yasa ƙasar waje zaku tafi sai dai ka tafi kai kaɗai , ba ƙafan Sumayya....

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/12, 5:07 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 78-79

***

Murmushi Sumayya tayi tana sunkuyar da kan ta ƙasa tare da haɗe hannayen ta tana
murxa yatsun ta a hankali,sosai taji daɗin maganan Mom Juwairiyya ,Inda ta tsinci
Muryar ta tana cigaba da cewa " babu lallami kawai kazo tafiya da Matar ka...to
idan matar kace ai bakai ka haife ta ba. Mom kiyi haƙuri Don Allah , Sumayya kiyi
haƙuri ki....Momy Kar ki yarda wallahi wani salon yaudarar nashi ne ya shiryo.
Ƙwarai na sani mana ,ai na sani ,yanxu dai sai ya tattara sai Da safe . YAH SALAM
shine Abun da ya furta ,yayin da Sumayya ta amsa shi da faɗin " MA'ASSALAM ta bashi
amsa a zuciya ba tare da ya fito sarari ba. Miƙewa tayi tana cewa " Mom sai da
Safe. Yowa mu tashi lafiya. Momy ne ta cigaba da harkokin ta ba tare da tabi takan
Khamal ba ,wanda yayi
Shiru Khamal bai ce komai ba ...Eyyaaaaa Sorry my fellowed Pan's aƙwai sabon
littafina da zai zo maku very soon inshallah Mai suna YAH SALAM! Sosai nasan zaku
so shi fiye da duk wasu littafaina cox basirar dake ciki ta daban ne...zamu
tattauna tare da faɗin wasu matsololi da dama da suka addabi matar mu na yau
musamman matan Arewa! Labari ne mai ɗumbin tausayi da kuma zallar soyayya ta zarce
tunani...So pls kar ku bari ayi baku.

YAH SALAM! shine Abun da Khamal yakuma furtawa don yaga mahaifiyar tasa ta ɗau zafi
da yawa ...jin ambaton Yah Salam da yake yasa mom cewa" Wai kai lafiya? Kana ta
furta ya Salam sai kace wanda kayi aikin dana sani? Ina jin barci Ni kaga mu tashi
lafiya. Tayi maganan tana miƙewa tare da raɓa shi tana barin shi anan.

***
Nidai masifar Bilkisu ya ishe Ni a cikin gidan nan Wallahi. Wannan wacce irin
tijarane ? Ni da gidan iyayena da kakanni ta hana Ni sukuni ,kullum idan zanzo sai
gaba na ya faɗi ,haba don Allah. Ƴayan ƙaura ke maganan tana tsugunne a gaban
mahaifin Bilkisu ɗan tsoho bawan Allah hannun sa riƙe da cazbiha. Kiyi Haƙuri
Hajara , zan samu Bilkisu nayi mata faɗa inshaallhu. Aahhhh buɗe baki Yayan ƙaura
tayi tana kamawa alamun zai ja mata masifa kamin tace " a'a kar ka faɗa mata nice
nayi wannan maganan ,kawai dai ayi mata faɗa ta gyara! Murmushi mahaifin Bilkisu
yayi masu na manya yana cewa " To Allah ya kiyaye hanya. Miƙewa tayi tana ɗan
ɗingusa ƙafafun ta tare da cewa " Amin.

****

A haka yau kusan ƙwana huɗu kenan da cewa ya maida matar shi ,amma kuma sam Mom
Juwairiyya ta hana shi mata. Jira ne ya ishe Hajiya babba wanda ita ta ƙosa taga
ƴaƴan jikoki yasata tsare su Abba da safiya bayan sun gaishe ta da mata jikkuna ne
take cewa " To wai ku baƙwa bashi matar shi su tafi ba ne haka ko kuwa ƙaƙa? Nidai
ban gane ba! Hajiya wakenan kike magana akai?.

Wa ko zan magana akai in ba Khamal da Sumayya ,ai zaman ya isa haka yace ya mai da
matar sa ,to nidai ko wani ƙunbiya² ne ya isa haka...yau ta tarkata ta koma ɗakin
mijin [Link] abun da nake gani na kaiwa da komowa sai gilmawan shashashun ƙawayen
ta ,wasu ma yanxu ta same su...masu hure kunne. Don haka yau ko su tafi Lagos ko su
zauna anan gidan sa na Flyover Kaman yanda yace. Huummm nisawa Daddy yayi yana cewa
" To Hajiya Inshaallh yau xa'a komai a gama. To madallah Hakan ai yafi tayi maganan
tana gyara kallabin kan ta tare da jawo ƙwanan tuwon ta gaba.

***

Miƙewa yayi yau jikin sa duk a sabe kaman wanda yayi tsare na gajiya. Daƙyar ya iya
barci daren jiya kasancewar Irin abubuwan da ya gani na sauyi matuƙa a wurin
Sumayya...don ta Status take Masa martani ,wanda yafi masa ciwo kuma a siyasance
baka ce dashi take ba. Kaman wanda aƙayi mawa wahayi yaji kawai ya ƙara duba Status
din ta na safe. Wanda yana dubawa minti uku kenan da ɗaura wanta ...emojin flower
ya Gani na lovers 😘
wanda tare dana kissing😘 . Huuuimm Gwauron numfashi ya sauke
yana aje wayar sa a gyefe , privacy ya nufa don watsa ruwa ko yaji sanyin a zuciyar
sa.

***

Daddy ne ya shigo falon Mom Juwairiyya yana bada umarni da cewa " Su shirya yau
Sumayya zata koma ɗakin mijin ta. Shiru Momy tayi duk da tasan a hakan ta azabtar
da Khamal amma taso sufi haka. Bdmw zanyi ƙoƙari zuwa anjiman ,abun da tace kanan
tana nufo Bedroom ɗin da Sumayya take. A wurin mirror side ta ganta ta gama kimtsa
kan ta cikin rigar mutanen larabawa abaya mai ƙyau ƙwarai. Hannun ta take goge
turaren da ta shafa ...don gaba ɗaya Bedroom din ya mamaye da ƙamshin ta. Momy har
kin tashi lafiya?. Lafiya lau Sumayya ya ƙwanan ki? Alhmdllh Mom. Yanxu ma nake
shirin fitowa . Eh na sani ai. Mom Juwairiyya tace tana ɗan gyarar murya kamin tace
" Ina so ne Sumayya ki ƙara haƙuri akan wanda kikeyi ,nasan kina Son Khamal Kuma
Khamal yana Maki mahaukacin So. Wanda hakan na alamta ko bayan ran mu zaku ci gaba
da riƙe kanku da Amana. Ko hakan idan na tuna sai ince " Alhmdllh. Yanxu Daddy yake
sanar mun kan cewa " Ki shirya zuwa anjima zaki koma ɗakin ki.

Kallon ta Sumayya tayi tana jin wani irin , kamin ta buɗe baki tana cewa " Momy!
Shigowan shi yasa ta dakatawa da maganan nata. Shigar suit ne a jikin shi... wannan
sajen da ya bari kaman na mufti ya rage shi ... takowa yayi zuwa inda Mom take yana
sunkuyawa har ƙasa yana gaishe ta...amsa shi tayi cikin sakin fuska bakaman sauran
ƙwanakin ba ,tana juyawa tare da sa ƙafa ta fuche daga Bedroom din.

Kaman jira yake yana ganin Momy ta fita ya miƙe yana matsowa kusa da Sumayya ,
hannayen sa ya qare yana rungume ta tare da shigar da ita jikin sa...hancin shi
yakai yana shaƙar gyefen armpit ɗin ta ,dake fitar da wani irin sanyayyar
ƙamshi....Aaa abun da sumayya tace kenan don bata taɓa ganin wannan salon iskancin
ba. Janye jikin ta tafara nan ya riƙe ta yana matseta gam tare da sauke ajiyar
zuciya. Nifa shiyasa bana Son bin ka, yanzu kuma abun naka har yakai nan?.

Murmushi yayi yana juyowa da ita suna kallon juna ya ɗaga mata gira yana dariya
kamin yace " Ya wuce nan ma ,indai akan Sonki ne Sumayya,ina Sonki! Juyawa tayi
tana gyara mayafin da ta ɗaura akan ta ....tana Matsawa jikin mirror , idon sa ne
ya sauka akan manyan mazaunan ta , wanda yasa shi saurin kai hannu ba tare da ya
duba ba yana shafa su....wani zabura tayi tana jahh baya aiko ya riƙo ta yana
mannata da jikin shi...Yah Khamal Nifa shiyasa bana Son binka ...tsoro na kikeji
to? Yayi maganan tare da ware mata idanun sa . Ɗan cuno baki tayi a shagwaɓe tace "
Me yasa zanji tsoron ka kai ba abun tsoro ba,amma wannan irin abunnne bana so!

Zame jikin shi daga nata taga yayi yana kallon ƙwayar idon ta tabbas da gaske tsoro
take ji don yaga hakan ,kuma a fahimtar shi Sumayya zai sha wahala da ita...don
bata da irin waanan rayin. Gani tayi ya sunkuya gaban ta yana zubewa gwiwowin sa
ƙasa. Hannun sa ya kai yana kama nata idon shi na cikin ƙwayar nata. A hankali in a
romantic voice yafara mata magana da sai da tsikar jikin ta yayi yarrrr " Yi haƙuri
Im So Sorry, don Allah kiso hakan da nake maki! Zanji daɗi da farin ciki har
ƙarshen rayuwa ta! Idan baki so haka ba ,tayaya zanji daɗin more tawa rayuwar da
abun da nake so! Wani irin kunya ne ya kamata ganin yanda yake mata magana ba
sirki. hannun ta tazame daga nashi da sauri tana rufe fuskar ta...wanda Murmushi
yayi yana miƙewa tare da furta YAH SALAM dole nayi maganin kunyar taki!

Masoyana dama da hauni ku matso kusa ku nuna mun soyayya fiye da na My lady
boss ,sabo kuma ƙayataccen littafina mai suna YAH SALAM!

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/12, 5:27 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 80-81

***

Hannun sa yasa yana buɗe fuskar ta , wanda haɗa ido sukayi tayi saurin rufe idanun
ta ...laɓɓan ta ya kalla yanda yake ta sheƙi bakin sa yakai a hankali yana haɗawa
da nata yana fara tsotsan laɓɓan ta a hankali cike da gwamnan cewa tare da salon sa
na daban. Wani irin xuuuu zarrr take ji wanda yasata yin baya luuuu tana shirin
faɗi , tarota yayi da hannun sa yana ƙara haɗa bakin su gammm bai dakata ba , har
sai da yaji gyarar murya ,wanda yasa shi zare bakin shi daga nata yana kallon inda
Mom Juwairiyya take , kau da kai tayi kaman bata ga komai ba ,tace "Romio ,Juliet
gafa breakfast can a ƙasa yana jirar ku...ko da yake idan masoya suka haɗu basa jin
yunwa ! Yau dai zamu tattara ku duka. Kunya ne yasa Sumayya kllan ƙasan tiles sam
ta kasa ɗago da idanun ta ,akasin gogan dake aikin murmushi ba ko kunya idon ba
tsarki. Juyawa Mom Juwairiyya tayi tana basu wuri ,don bata san zata seake su a
irin haka ba ,duk da tasan Khamal dama jira yake.

Yana ganin ta fita ya kuma matsowa kusa da Sumayya baya tayi da sauri tana cewa" Ka
gani ko? To nidai yunwa nake ji. Shiii yatsar sa yasa a labɓan sa alamun tayi shiru
,kamin yace " bakiji mene Momy tace ba? Girgiza kai tayi alamun bata ji ba, ba kuma
ta fahimci mai yake nufi ba.

Ohk yace yana murmushi tare da cewa " Tace masoya masa jin yunwa , kinga kawai taho
mu cigaba! Fiddo da idanuwa tayi tana baya da sauri tare da cewa " A'a nidai
gaskiya ina ji. Hannu yakai zai riƙo ta aiko da xille ta gyefen shi tana ficewa da
gudu. dariya yayi yana biyo bayan ta a zuciyar shi yana cewa " ai yau ne finale.

***

A falo tare sukayi break fast dukan su fuskar su ɗauke da annuri , a hankali takai
hannu zata ɗauki tea cup taga yasa hannun sa yana riƙe cup ɗin da nata hannun.
Kallon shi tayi tana masa alama da alama da ido Mom na gyefen su Fah? Sai murmushi
yayi yana hura kiss 😘 . Saurin kai idon ta ƙasa tayi tana ɗan cino bakin
ta ,alamun yana damunta da yawa . Muryar sa taji yana cewa " I saw status ,dawa
kike wannan abubuwan da nagani.?

Sai a sannan hankalin Momy ya dawo kan su . Ganin there is no way out yasa Sumayya
cewa " Da Jidda ce Oruma. Ohk itace wace?? . Kamin Sumayya tayi magana Mom tace"
a'a yarinyar nan mai mun hidima , ai zaman su da Sumayya ƙawance ya ƙullu kaman
wanda aƙayi shekaru tare.... Kallon Sumayya yayi yana mata wani irin kallon ƙasa ,
kamin yace " That is how she is mom!

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/13, 3:15 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 82-83

Tana da saurin sabawa da mutane ,amma halin ta ba kowa ne zai iya jurar zama da ita
ba sai Ni. Ɗago ido Sumayya tayi tana masa wani irin kallo na ban fahimta
ba...dariyar rainin hankali yayi mata yana cewa " Momy kin ga shiyasa nake....kai
yi mun shiru , dakai da ita waye halin naku keda wuyar sha'ani? Kasan kaine ma ba
kowa zai iya zama dakai ba sai dai itan da ta amince! Murmushi yayi yana cewa " To
amma ai dai Momy ina da ƙyaun hali. To Ni kuma ba nidashi kenan?. Sumayya tayi
maganan tana watsa masa lulun idanun ta. Murmushi Momy tayi tana cewa " Gaskiya kam
dai kya tambaye shi. Don koda goma ta lalace ta ɗarar mawa biyar Albarka. Dariya
Sumayya tasa na jin daɗi tana masa gwalo ,wanda murmushi yayi yana miƙewa daga
tsaye yana shirin barin wurin.

A'a ina kuma zakaje? Sumayya tayi maganan tana kallon sa , motsa bakin shi yayi
yana cewa " Wurin Umma...dariya suka sa don sun fahimta ya tashi ne ganin bashi da
party anan .

***

Kaman yanda Hajiya babba taso haka ya faru a yammaci Su Aunty Jummai wannan karon
harda Momy ta aje kunyar fari , don dama ita ba tada wannan alkunyar taje gidan su
Khamal taje wanda mashaallh shine abun cewa " Niko nace to ya zaman Lagos kuma? Ko
an barta ne?. Haƙuri shine abun da sukayi ta faɗa mata ,don dama shi zaman Aure ɗan
haƙuri ne zomu zauna zo mu saɓa. Rayuwar gaba ki ɗaya ƴar haƙuri ne. Bayan tafiyar
su Aunty Jummai ne taji gidan yayi mata shiru , wannan yasa Sumayya fitowa tana
nufar Kitchen...Abun mamaki ya bata ganin Namiji ya zage sai yankan carrot
yake...cikin Muryar sa kaman ta ƴan daudu ya juyo yana ganin yayi wani farrrr da
ido yana cewa " Evening Madam. Yanda taga yana malau malau da ido yasata tuno da
firar da Hajiya babba tayi masu ....

Tana cewa " A lokacin da take Ƴammata ita har da Aljanu tayi soyayya ta fito su
zauna asha hira , sai dai ko mun yanda tayi idanun su su haɗu bai taɓa
haɗuwa ,hasalima ma bai tsayuwa sai dai kaga yana rawa malau² . Tuno da firar
Hajiya babba yasa Sumayya cike da tsoro tace shiknn Aljanun Hajiya sun fara bibiyar
jinin ta...Madam!

Wani irin jahhh baya tayi da gudu tana fitowa a mahaukacin gudu zuwa falo. Ganin ta
fita da irin wannan gudu yasa Kings biyo bayan ta ,don kunsan inyamuri da tsoro
ganin ta fiche da gudu yasa shi shima biyo bayan ta yana ɗeban na ƙare a arce ,a
tunanin shi taga wani abun ne.... A falo ne taga ya fito a guje shima ,aiko nan ta
ta ƙara banzama tana barin falon tare da fitowa farfajiyar gidan da gudu. Biyota ya
ƙara hannun shi riƙe da carrot biyu , Khamal ne da shigowar sa kenan yana fitowa
daga moton shi yaji Sumayya ta ƙankame shi ƙammmm tana haki lokaci ɗaya zufa ya
wanke mata fuska.

Juyo da ita yayi tana fuskantar shi ,don ta baya ta ƙankanesa ... rungume ta yayi
tsammm a jikin shi don ya samu natsuwar ta , Kings ne ya fito shima a arce yana
ƙarakowa inda Khamal ke rungume da Sumayya....lafiya! Khamal yayi maganan a zafafe
don kun san shi ba wasa. Sumayya ne ta kuma zabura tana yin bayan sa haɗi da cewa "
Na shiga uku inalallahi wai'ina ilaihir rajiun , Alhummma.....Summy me ya faru
kuma?.

Yah Khamal baka ganin abun da nake gani ne? Wannan ai shine Aljanin da Hajiya babba
ke bamu labari da Yusrah , ta ƙare maganan tana kallon gashin kan Kings da yi dada
Mai tsawo sun tsaya kaman sheƙar ungulu.

Wani irin dariya Khamal yasa yana Matsawa gyefe tare da Kallon yanda idon Sumayya
duk suka fito sukayi waje! Wai dama ke matsoraciya ce haka? Kallon sa Sumayya tayi
na anya kana ganin abun da nake gani kuwa?. Dariya ya kuma sawa ,kamin ya kai
hannun sa yana rungumo Sumayya tare da nuna mata Kings da ya tsaya yana kallon ta ,
sai yanxu ya fahimci shi take gudu mawa. Kinga wannan shine mai kula da duk wani
girke² na cikin gidan nan ...ibo ne sunan shi kingsili , sannan aƙwai masu kula da
ban ruwa na shukokin gidan nan dana love garden.

A taƙaice dai gaba ɗaya ma'aikata n gidan nan hudu ne kacal , saboda kin san bana
Son hayaniya ,some thing lyk dat ... ohk yah Khamal Wai kana nufin wannan dai da
nake gani mutum ne???.

Dariya yasa yana cewa " Eh mana ! Ko baki taɓa ganin Dada a Lagos ba? . Yayi
maganan yana kallon ta,Harara ta ɗan watsa masa ta wutsiyar ido kamin tace " Nop ai
yanxu na gani a gidan ka.
Hannun ta ya haɗe da nasa yana cewa " Gidana ko gidan mu?. Uhmmmm Ni dai bana
buƙatar wani mai girki! Nifai?.........
[10/13, 5:01 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 84-85

***

Kallon ta yayi yana numfasawa kana yace" Ohk muje daga ciki. Hannun shi ta kuma
riƙewa ƙamm tana raɓawa ta ɓarayin da Kings ba anan yake ba. A barandan da zai sada
ta da Falon ta ne Khamal ya juyo yana ce mawa Kings ya dakata basai ya shigo ba ,
zasu yi komai da kan su. Wannan yasa Sumayya sakin jiki don kamin ya ƙarika tuni ta
shige falo. Ohk Sir". Shine Abun da Kings yace tare da juyawa . Falon Khamal ya
shigo nan yaga Sumayya kamar walƙiya bata a falon . Cikin wani irin jin sanyi da
farin ciki wanda bai taɓa ji ba ya nufi Bedroom ɗin ta kai tsaye tare da sallama...
Dai dai tana fiddo da mayafi mai trnsperent tana juyowa suka yi ido biyu....sakin
baki yayi zai mata magana yaga ta nufi kan bed tana harde ƙafafun ta biyu tana
ɗaura mayafin saman kan ta... Sai a sannan ne ta amsa masa Sallaman tana faɗin
Wa'alailassalam yakai wannan makararar Angon. Dariya ya kama shi don ya fahimci
barƙwancin nata ne yazo mata... Murmushi yayi yana Matsawa kusa da ita tare da zama
gyefen gadon kana yace " Fatan dai ran Amarya bai ɓaci ba? Shiru ta masa bata ce
komai ba ,duk da dariyar dake zuwa mata dannewa tayi batare da ta yarda tayi
dariyar ba.

Allah ya huci ran sarauniyar mata ,sarauniya kuma a zuciyar mijin ta Khamal ,yanxu
za'a buɗe mun fuskar ne ko na buɗe dakai na...nan ma shiru ta masa bata tace masa
kanxil [Link] yasa Khamal cike da farin ciki kai hannun shi yana yaye mayafin da
ta jah ta rufe fuska . Wani kallo tayi masa tare da ɗan cuno baki tana cewa" Kai
Yah Khamal ba fa haka akeyi ba! Dariya yasa yana faɗin Masha Allah kana yace to ya
akeyi. Babu sayan baki? Babu na fuska kawai kai tsaye....au ai kinsan Angon naki da
ƙosawa da nuna zalama akan abun da yake so!. Hummmm to yanxu dai maida zalaman ka
ciki. Anyaa zai maidu kuwa? Ehhhh dole ma [Link] tana kallon shi....To yanxu
amun...ya isa muyi magana akan wancen mai kula da girkin.

Baki son shi ne a sauya maki wani?. Murmushi tayi tana cewa " a'a dama Ni wa zanso
bayan mijina kuma Yayana! Kawai dai ban so ace wani na girka mawa mijina
abinci ,zan fi Son nayi masa da kaina . Washhh ....tayi maganan tana ƙarewa da
hakan. Me ya faru? Yayi maganan cike da kulawa. Murmushi tayi mai ɗan sauti tana
cewa " A'a kawai dai yunwa nake ji. Ohk Ammm ga kaji can kuma nasan Kings ya gama
haɗa mana dinner. Tashi muje muci a dirning. Kallon shi tayi tana narke fuska a
shagwaɓe tace " Haba Yah Khamal Kar kasa naji kaman ba amarya ba mana! Eiyeee to
yakike so? A matsayin ka na ango zaka kawo mun har gaba na. Murmushi yayi yana kama
hannun ta,miƙewa tayi yana cewa " Nima kar kisa naji kaman ba ango ba mana. Dariya
duka suka sa suna nufar falo a tare.

***

Inna! Inna!! Kina Ina?? Muryar Bilkisu ne ya karaɗe gidan tana banbamin na masifa.
Inna ce ta fito da Kitchen tana faɗin lafiya Bilkisu? .Inna wai da gaske ne Baba
ya bada Aure na ga wancen gardin ƙauyen?... Ta ƙare maganan tana fiddo da idanun ta
waje na son gasgatawa! Murmushi Inna tayi cike da nuna ba komai tace " Ƙwarai kuwa
Hussaini kike magana ko? Ba Hussaini ba Allah yasa hassan ne ko gambo , Wallh kar a
kuskura , idan kuma an ƙiji ba'a ƙi gani ba.......
Kina zaune mata sai kyau suke,jiki ba kuraje sumul fresh ,haske mai class ga
walƙiyar skin da glowing Amma kin kasa sanin meye sirrin?
Hajiya zokiyi amfani da royal jelly kiga abin mamaki
Har na 500# ana diba
Akwai en roban 3500#
Akwai en 5000#
Akwai na 20,000# guda 365 a ciki zai maki shekara gyam kyau Malama saidai in ba
kudi ,as I said earlier in bakida kudi muna ɗiba a na en 20k dinma...zaku iya
magana ta wannan Number 08081202932 ko ki tura kuɗin ki if you're ready direct to
my account details thnkyou for ur love pns...lab you all .

_Har an fara biyan kuɗin littafin YAH SALAM! Fah Kar ki bari ayi bakya!_

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/13, 5:27 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 86-87

***

Jikin inna ne yayi sanyi ƙalau musamman yanda taga Bilkisu ta ɗauki mayafi tana
fichewa daga gidan ba kuma tasan inda ta nufa ba. Cikin sauri ta aika yaro akirawo
mahaifin Bilkisu don tabbas hankalin Inna in yayi dubu ya tashi ƙwarai. Itakam
Bilkisu bayan fitar ta , ABU ta nufa zuwa asibitin Su Yusrah , nan take laburta
mata komai da ya faru , itama Yusrah duk sanyin ta asharrr ta saki tana cewa su
tafi gidan Hajiya Adiyya. Abun ka ga babba da babba,nan take suka yanke shawarar
yanda zasuyi mawa Husaini , anan kuma take shaida masu tsayawar bikin Diyana da
Zaid a wata mai shiga. Sosai sukayi fatan alheri don nan take suka fara tunanin
yanda zasu shirya shagaluluwa ,Don Diyana badai Son shagali irin haka ba. Ɓangaren
inna kuwa Bayan Baba yazo ne take sanar masa da yanda sukayi da Bilikisuuuuu sai
dai cewa yayi " Ya riga yayi mawa yaro magana kuma har iyaye sun shigo ciki ,yaro
ya nuna yana son Bilkisu ƙawarao ,don haka baxasu yi ƙaranta ba ,sai dai su
rarrashi Bilkisu akan tayi haƙuri. Malam ina tsoro fa kar ta kuma guduwa tabar gida
kaman yanda tayi baya. Murmushi malam yayi nasu ta manya kamin yace " Aaa babu inda
zata je zata dawo Inshaallh. Haka kuwa akayi wuraren bayan magriba Bilkisu ta koma
gida ,ranta sake kaman ba ita ta gama sababin nan ba . Don har tuwon daren da inna
ta bata sai da taci har da ƙari hankali ƙwance a bin ta. Har mmkin sauyin nata inna
keyi. Amma sai ta dake tana kuma addu'a a zuciya Allah ya nuna masu nan da sati a
ɗaura auren kowa ya huta.

***

Kallon shi tayi cikin basaja tace " Haba Yah Khamal tayaya zamuyi wanka tare ,nifa
amarya ce! Gaskiya ina jin kunya! Tayi maganan tana ƙasa da kan ta alamun wai ita
adole kunya. Kunyar me kike ji ? Nasan dai iyakacin ta Wannan ko? Yayi maganan yana
nuna mata Sandar girman sa🍌 han game Baki tayi tana budewa cike da mmkin rashin
kunyar Khamal....Saurin nufar toilet tayi tana shigewa aiko ya biyo bayan ta yana
dariya ... Sumayya kina da tsiwa amma kuma kunyar tayi yawa ,sau da yawa idan kina
tsiwa sai naga kinyi daban kaman bakyace mai wannan kunyar ba...to gaskiya ki aje
kunyar ki a gyefe yau muyi amarcin mu naji daɗin ki sosai. A'a nidai ka fita nayi
wanka na ,kai fa kayi naka barci ya rage maka. Lumsassun idanun sa ya qare mata
yana cewa " Waye zaiyi barcin a yau? Badai Khamal [Link] nidai zanyi ko? Ehhhh to
zaki iya yi,tun da ban san ya abubuwan taki suke ba...idan zaki iya barci ina sex
all is fyn.... Juyawa ta kuma yi tana kallon mirror ɗin privacyn kamin tace "
Uhmmmm nidai ka fita yanxu zan fito.

Murmushi yayi yana kissing din forehead ɗin ta a hankali kamin yace " ohkkkk. Tana
ganin sa ya juya ya bar toilet din ,Wanda Nan ta fara maganan zuci da cewa " Kai
yau xanci ƙaniyata a hannun Yah Khamal fah....Shiru tayi tana zabga tagumi a tsaye
kamin daga bisani tafara watsa ruwan ɗumi.......

*Hahaha Ina ta lasa maku zuma a baki ko😜 inda za'a je an kusa...inda aka baro anyi
nisaaaa taku har kullum Maman teddy Mai mawa masoyan ta Fatan hairannnn*

Kar ki bari royal jelly Nan ya wuce ki alƙur'an.


Kina zaune mata sai kyau suke,jiki ba kuraje sumul fresh ,haske mai class ga
walƙiyar skin da glowing Amma kin kasa sanin meye sirrin?
Hajiya zokiyi amfani da royal jelly kiga abin mamaki
Har na 500# ana diba
Akwai en roban 3500#
Akwai en 5000#
Akwai na 20,000# guda 365 a ciki zai maki shekara gyam kyau Malama saidai in ba
kudi ,as I said earlier in bakida kudi muna ɗiba a na en 20k dinma...zaku iya
magana ta wannan Number 08081202932 ko ki tura kuɗin ki if you're ready direct to
my account details thnkyou for ur love pns...lab you all .

_Har an fara biyan kuɗin littafin YAH SALAM! Fah Kar ki bari ayi bakya!_
[10/13, 5:52 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 88-89

***

Fitowa tayi tana tsane Ruwan kanta da ƙaramin towel . Kallon inda yake tayi da
gyefen ido , yana zaune a sofa yana operating system ɗin shi ,hummmm aikin kenan
always busy Abun da tace kenan a zuciyar ta tana nufar mirror side don kimtsa kan
ta.... Tun da ta fito yake kallon ta har ta wuce , ji yake kaman ya cafko ta ya
haɗata da jikin shi su rayu su mutu a haka. Yanda yaji ƙamshin nata yasa shi kasa
jurewa , miƙewa yayi yana takawa zuwa inda take tsaye.... hugging ɗin ta yayi ta
baya yana shaƙar ƙamshin ta . Romio ka bari Juliana ta gama shuryawa. Dariya yasa
yana cewa " You're so funny summy that's why I'm Always lab you dear. Ɗan taɓe baki
tayi tana cewa " Ohk Sir ka zauna yanxu zan zo. Kamin ta rufe bakin ta taji ya
cafki tattausar lips ɗin ta yana haɗewa da nashi....wani irin tsotsa yake yi in a
cool silently Mai tada hankali n masoya tare da motsa feeling...ajiyar zuciya
Sumayya ta sauke tana ƙoƙarin ƙwacewa daga jikin shi yayi saurin matsate da jikin
shi yana cewa " Pls Summy u will enjoy this night ,Kar ki guje a Yanxu don Allah.
Ina buƙatar ki baxan iya haƙuri ba yau don Allah ki bani wannan daren. Yayi maganan
cikin wani irin murya kaman zai sa mata kuka.

Ɗan cuno baki tayi a shagwaɓe wanda hakan ke ƙara zautashi tace " Nidai yanda kake
mun ne ! Me kikeji idan nayi maki? Kai tsaye tace " Wani abu tun daga kaina har
ƙafa na...Ni kuma bana so! Please Summy ki yarda yau zan shayar dake dadin da tafi
na zuma. Hummmm amma baxaka mun da zafi ba ko irin na...nayi alƙawari ! Ya katseta
cike da Son amincewaan ta.

Ɗaga masa kai tayi alamun ehh'. Rungume ta yayi yana sauke towel ɗin jikin
ta...cikin jin nauyi takai hannun ta tana karewa alamun kunya! Nima zan cire komai
na ai". Yayi maganan idon sa tsakarka ba siriki. Kai Yah Khamal kunya ma ai yana da
ɗadi....to wani kunya bayan gaki gabana babu kaya! Saurin kallon kan ta tayi gani
tayi towel din na a hannun shi ,haɗa ido tayi dashi nan taga ya kashe nata ido yana
dariya. Hannayen ta takai tana rufe nonuwan ta da jikin ta....Amma kawai sai taji
ya jawota jikin shi ya na haɗata tare da rufe ta da faffaɗan ƙirjin shi da suman
gargasa suka ƙwarta sukayi luuuffff....

*Kuyi mun uzuri ina typing ina aiki ne Wallahi*


[10/13, 6:38 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 90-91

****

Cakkk ya ɗauke ta yana nufan ƙayataccen gadon da ita...ƙwantawa yayi da ita yana
hayewa saman ta washhh Yah Khamal nauyi Wallh zaka kashe Ni ƴaƴan ciki na su fito
waje ... Bakin shi yakai kusa da kunnen ta yana magana da murya kaman raɗa da cewa
' Ohk to zaki hau jiki na nauyin ki Fah duka haifi 60kg ba ya ƙare maganan yana
lasar gyefen kunnen ta tare da cizawa a hankali . Zullo tayi tana shirin miƙewa nan
nonuwan ta suka tokare masa ,wani irin yarrrrr yake ji....wanda yasa shi kai hannun
shi yana shafa breast din ta , tare da matsasu yanda suke da cikowa da ga laushi
yasa shi lumshe ido kaman mai jin barci ....bakin shi yakai yana tsotsan mata cikin
wani irin rikirkitacciyar salon motsa sha'awa. Wani irin daɗiii take ji na kai mata
tun daga ƙafan ta har kaaaa ,wannan yasata kaasa dakatar dashi ...kan sa yake sawa
cikin nonuwan ta yasha wannan ya mulmula wannan yana wani irin yamutsa su , tare da
matsa Suuuu...wani irin matsa nipples ɗin ta yayi sai da ta rufe ido tana faɗin
washhh... Cikin murya mai kaman sambatu yace " Summy kina jin dadi inshiga yanxu?.
Cike da rashin fahimtar ina zai shigar tace " Washhh Yah Khamal zafi! A tunanin sa
durin ta ke mata ƙaiƙayi ,wanda a hankali yakao hannun sa zuwa wurin yana saka
yatsun sa biyu ,ƴar tsakar ta ya kama yana matsata , wanda yasa Sumayya saurin
matse ƙafa tana rufe wurin da cibiyoyin ta... Bakin sa yasa a saman nonuwan ta yana
lasan su tare da karkaɗa nipples din ta da harshen sa ,wannan yasata gantsarewa
tana ware ƙafan ta da sauri...ruwan niiman ta yaji ya fara sauka a yatsar
sa ,wannan yasa shi cigaba da aikin sa cikin salon sa . A hankali yake sauke
fuskar sa zuwa ƙasan durin ta...harshen sa ya fiddo yana zurawa ciki tare da kama
ƴar tsakar ta yana cafka tare da jahhh yana tsotsan ta cikin salon hot romantic ,
ahhh shine Abun da tace ,tana shirin ɗauke wuta.

Ajiyar zuciya ya sauke yana fara yin mata wani irin rikirkitacciyar salo ...tare da
ware ƙafarsa yana zura Madam Boss ɗin sa ciki kai tsaye ya shige , kaman a wannan
lokacin ne jarabar ta motsa shi...wani irin haƙarta yake yi yana caccakarta...tun
tana jin ɗan daɗi kaman daaa ta fara jin raɗaɗiiiii sambatu yake mata gaba ɗaya
hannayen sa na akan nonuwan ta yana matsasu tare da kai bakin sa yana tsotsan su a
hakan nan kuma yake haƙarta tare da bugun ta da gotso.

Tsoro ne ya fara kama su mayya ganin yanda lokaci ɗaya yake neman fichewa a
hayyacin sa...wannan yasata cike da Muryar tsoro kaman zatayi kuka tace " Yah
Khamal na tuba don Allah Kar ka mun irin na ranan wallahi yanxu kamun mutuwa zanyi
b....wani bugun da gotso da yayi ne yasa maganan ta ɗaukewa..... Sai ta fara yin
masa kuka sai yafara rarrashin ta ta hanyar sauya salon sa zuwa wani daban , yana
motsata yanda ya ka mata. Tsawon dare ya ɗauka yana bi da ita yanda bazai wahalar
da ita ba...da ko zaiyi release ita dai Sumayya ta ɗauka ƙwanan sa ne zai ƙare
mutuwa zayyi sai tunani ta fara barkatai ga ɗan hawayen ta a fuska , don har ga
Allah taji zafi ,duk da bai kai wancen ba. Wani irin numfashi yake jahh da ƙarfi
yana ƙara nitsa 🍌 ta cikin durin ta tare da naɗan ruwan ƙwarƙwaron gundaliyar daɗin
ta. Sambatu kuwa ba'a magana har kunnen ta ya gaji da faɗa mata daɗin ta da yake
yiiiii.

Bayan ya kawo ne yaji daɗi zam-zam carcaƙwaɗai yasa shi zare 🍌 ta ta fito waje ,duk
wannan haniniyar da takeyi da kumburin sai ta koma tayi ladab kamar ba ita
ba ,tasamu daɗin da take marari... rungume Sumayya yayi yana ɗaura kan ta bisa
faffaɗan ƙirjin ta...lumshe ido tayi tana ji yana sauke numfashi , wanda a haka
barcin wuya ya ɗauke ta.... Summy ina Sonki kece Zaɓi na daɗin ya zarce daɗin ko
wacce ƴa mace dana sani , i really want to be wid you forever and ever dearest.
Tuno da irin zuman daɗin da ya lasa nata yasa shi furta YAH SALAM! Yana nan tafe
kusa Inshaallh. Summyn yah Khamal ya Kira sunan ta cikin wani irin yanayi....

Shiru yaji tayi masa wanda a hankali yaji saukar numfashin ta alamun barci...
murmushi yayi yana kai bakin sa saman goshin ta tare da manna mata sumba (Kiss).
Bargo yajah masu yana rufe su tare da jin zuciyar sa cikin wani irin sanyin da bai
taɓa zato ko tsammanin jin wannan sauyin kusa a rayuwar sa ba .....Haske Bedroom
ɗin ya rage zuwa Dumb light yana rufe su tare da masu addu'a ...niko Maman teddy
nace Asuba ta gari layla majnun😻 .

Kina zaune mata sai kyau suke,jiki ba kuraje sumul fresh ,haske mai class ga
walƙiyar skin da glowing Amma kin kasa sanin meye sirrin?
Hajiya zokiyi amfani da royal jelly kiga abin mamaki
Har na 500# ana diba
Akwai en roban 3500#
Akwai en 5000#
Akwai na 20,000# guda 365 a ciki zai maki shekara gyam kyau Malama saidai in ba
kudi ,as I said earlier in bakida kudi muna ɗiba a na en 20k dinma...zaku iya
magana ta wannan Number 08081202932 ko ki tura kuɗin ki if you're ready direct to
my account details thnkyou for ur love pns...lab you all .

_Har an fara biyan kuɗin littafin YAH SALAM! Fah Kar ki bari ayi baki!_

*Aunty Aisha Mmn teddy*


[10/14, 8:50 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 92-93

****
Asuban fari Khamal ya farka daga barcin da ya ɗauke su...add'uan tashi yayi yana
miƙewa tare da nufar privacy don ya tsarkake jikin sa tare da ɗauro Alwala. Koda ya
fito jallabiya yasaka yana nufan bed Ɗin Da Sumayya Take a Ƙwance don har A Lokacin
bata farka ba , kasantuwar bai laifi daren jiyan taji jiki ƙwarai. Wannan yasa
motsi ƙwaƙƙwara ba tayi ba ,har ya raba jikin shi da nata ya nufi toilet ya fito
bata ji motsin shi ba. Tsugunawa yayi ƙasa wanda gwiwowin sa ya bada sautin ƙara na
goguwar ƙashi ,daga ji kasan mai training ne da exercise ko da yaushe . Hannun shi
yakai yana shafa gashin kan ta da ya barbazu a saman filo , fuskar ta yaga tayi
haske , shafa lallausan gashin nata yake a hankali , tare da shafa gyewayar gashin
girar ta da suka kusa haɗewa saboda cukuwan su...lumshe idon sa yayi yana tuno da
daren su ta jiya ,wanda har yanxu yana jin nishaɗi marar misaltuwa...Bakin shi
yakai yana kissing ɗin goshin ta tare da motsa laɓɓan sa a hankali yana furta" Ina
Son ki Sumayya...irin Son da ban taɓa yi mawa ko wacce ƴa mace ba, ina addu'a r
Allah ya dauwamar damu a haka har ƙarshen Rayuwata ,zaman mu baxai kuma kawo tan
garɗa ba Inshaallh. Miƙewa yayi yana tuno da gwarxon Shi Imam da yayi sake ,yayi
Auren riƙon ƙwaryaaa da bafullatan daji Yah salam! Shine abun da ya furta yana sa
kai tare da fichewa daga Bedroom ɗin don nufar masallacin dake kusa dasu...jin an
fara tada iƙama.

***

Haske ne ya fara haskaka fuskar ta alamun huduwar Rana ...motsa Idanun ta tafara a
hankali tare da Son buɗe su , jin hannun ta riƙe yasata fahimtar Romio ɗin nata
ne....wannan yasata bata janye hannun nata ba , sai buɗe idanun ta da tayi a
hankali. Ganin shi tayi tsugune gaban ta bakin shi na kissing ɗin hannun ta dake
gyefen sa ...sam bai ga buɗewan idanun ta ba sai Muryar ta da yaji ta masu barci
tana kirar Sunan shi " Yah Khamal ka tashi?. Murmushi yayi yana ɗago kan sa tare da
ɗaga mata gira alamun eh. Motsawa tafara yi alamun zata miƙe nan yayi saurin kai
hannun shi yana miƙar da ita daga zaune ....niko ji nayi kaman na kawo masu gulman
@Mashahuriya da take faɗin nan gaba Sumayya da Khamal Sex sai a fara a Kitchen da
dirning😜 .amma kuma sai nayi shiru don kunsan Sumayya zata iya ɗeban jiki da
basawan ta su taho har garin da mashahuriyyya take ayi mata na Ɗan Asabe😂 . Pns
sai dai kuji labr.

Kai saurin juyowa nayi tare da gyara zaman alƙalami na ganin na hango su can zasu
shiga privacy sun barni da zubo maku zancen mashahuriyya , miƙewa nayi na nufi
bayan su cikin sauri ina cewa " Yau sai naga ƙwal uwar daka". Abun har mamaki ya
bani ganin yanda Khamal ya wanke Sumayya ,tun tana noƙewa har ta saki jikin ta don
cewa yayi tun tana yarinya yana mata wanka bare yanxu da ta zama matan shi.... Naɗa
mata towel yayi tare da saka ƙaramin yana ɗaura mata akai don tsane ruwan gashin
nata. Ɗaga ƙafa tayi zata fito da baf ɗin ,wanda cije laɓɓa tayi tana rintse ido na
raki.

Are you well? Kallon shi tayi a shagwaɓe tace " ƙafa na ke riƙe mun. Sorry jiya ban
wahalar dake sosai ba ko?. Maganan tasa ce ta bata kunya duk da ba wannan ne karon
farko da ya taɓa sex da ita ba ,Amma har yanxu nauyin sa take ji . Ƙasa basa amsa
tayi sai sadda kan ta ƙasa tayi tana wasa da ƴan yatsun ta. Murmushi yayi yana kai
hannu tare da ɗaukar ta cakk yana fitowa da ita zuwa Bedroom.

Sai da tayi da gaske kana ya barta ta kimtsa kan da kan ta...wanda kamin 9:00am ta
kammala komai ƙasa suka fito hannun su na sarƙale dana juna . Kings ne ta gani yana
kammala haɗa masu break fast. Morning Oga the breakfast is oready here! Ohk shine
Abun da Khamal yace " Dai dai Kings na gaishe da Sumayya tare da mata ya jiki da
ƙwanan oga😳 . Fiddo da ido tayi tana kallon inyamurin ,don tuni tayi zaman Lagos
tasan inyamurai ba hankali. Harara ta daddalara masa wanda yasa shi saurin raɓata
yana wucewa a zuciyar shi yana faɗin matan Sir Khamal is LADY BOSS! shikam Khamal
zama yayi yana dariya don ya lura Sumayya da Kings nasu ƙwata ƙwata bazai zo ɗaya
ba ..dole na sauya masa position. Zama tayi gyefen sa tana ɗan tsaki kaɗan tare da
haɗe rai.

My Summy wani abu ne ya ɓata Ranki at just sec? Hummmm nisawa tayi tana cewa " Juba
ka kalla me zai ɓata mun rai inba wannan inyamurin ba ,kings yake kowa ne Oho masa
dai. Kallon ta yayi yana Matsawa kusa da ita fuskar shi kai tare da sa hancin sa
tsakanin armpit ɗin ta zuwa tsakarkanin nonuwan ta yana shaƙar ƙamshin humran da
tayi using dashi ....Wow Abun da ya faɗa kenan yana ƙara shaƙar ƙamshin ta....
murmushi Sumayya tayi a zuciyar ta tana ƙara gode mawa Aunty Mmn teddy da wannan
shu'umin Humran da ta haɗo ta dashi a kuɗi ƙanƙani babu yawa sai aiki... Jin yana
shirin zame Rigar jikin ta yasa ta saurin cewa " Yah Khamal a dirning area fah
muke! Kuma Ni bana so!

Ɗago kan sa yayi cike da mai da ƙwala facin sa yace" Ohk na daina! Amma idan mun
gama breafast zaki bari na ƙara ko sau ɗaya ne ko?. Fiddo da idanun ta tayi tana
kallon sa kamin tace " A'a nidai na gaji. Kin gaji? Bayan barci kikayi mun jiya ,
nafa ce sai mun ƙwana a haka...so kawai na tausaya Maki ne na barki kikayi
barcin,Amma Yanxu ai bakya jin barci... Bakin ta tabuɗe alamun hamma tana Rufewa da
taffan kamin a kasalance tace " A'a Yah Khamal barci nake ji. Murmushi yayi don ya
gano wayon ta . Jan dogon hancin ta yayi yana cewa " Alright.

***

Zaune take a falo tana aikin tunanin abubuwan sun isheta kullum abu ɗaya sex ,Yanxu
har tsoro Khamal yake bata shi sam baya gajiya sai dai ita tace ta gaji. Tun tana
kunya yanxu har ta aje kunyar a gyefe,don ta lura ita zatayi ta ƙwaruwa. Miƙewa
tayi tana nufar Kitchen don duba miyar vegetable soup ɗin da takeyi ..carrot ta
zuba tana mai dawa ta rufe. Ɗaga kan ta tayi sama tana kallon inda roban curry ɗin
ta yake...motsin shigowan sa taji ,wanda a hankali ta juyo tana kallon sa fuskar sa
ɗauke da fara'a kaman bashi ne wannan baƙin miskiln ba. Murmushi tayi tana motsa
bakin ta tare da haɗe laɓɓan ta na sama da ƙasa tana yin ɗan gaba dasu tare da hura
masa sumba daga inda yake tana dariya.

Dariyar shima yayi yana takowa zuwa inda take tare da faɗin " Ai ba haka ake yi
ba,Bara ki gani ...zullewa tayi tana shirin guduwa ya cafke ta....Duƙawa tayi amma
nan ya ɗagota yana haɗa fuskar shi da nata. Kiss yake ma laɓɓan ta tare da faɗin i
luv you a kowani Kissing Idan yayi mata. Dariya takeyi har da ƙyaƙyatawa wanda
rungume shi tayi tana ƙwantar da kan ta saman faffaɗan ƙirjin tare da faɗin I luv
you too babe".

Ɗago da kan ta yayi yana fiddo da idanun sa tare da cewa " Me kika ce? Dariya tayi
tana cewa " To cika ni na faɗa maka!
Raba jikin shi yayi da nata , yana jirar jin mai zata faɗi...kawai sai yaga ta
fiche da gudu zuwa falo. Bayan ta ya biyo wanda itako a falo jah tayi ta tsaya
ganin Fahad...........

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/14, 10:59 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 94-95
***

Murmushi Fahad yayi yana faɗin bai sanar maki tare muke ba kenan?. Ba tare da ta
bashi amsa bane ta juya ga Khamal dake zama kusa Da Fahad yana murmushi tare da
jefan ta da wani irin kallo yana kashe mata ido ɗaya. Saurin kallon Fahad tayi tana
cewa " Bai faɗa mun Ba sam. Yah Fahad ya hanya? .lafiya lau Sumayya ya amarci?
Cike da jin kunya da kasa basa amsa ta kalli Khamal da idon shi ke akan ta tana
murmushi ...dariya Khamal yayi yana cewa " Amarci Alhmdllh saura ku! . Da kai nayi?
Fahad ya katse shi cikin tsoka na yace " Bafa Angon ci nace ba Amarci sai ka bari
amarya ta bani amsa da bakin ta Oga sir". Dariya Sumayya tayi don sau dayawa yanda
suke tsokanan junansu yana burgeta, kuma a kullum fatan ta taga sun koma kaman da
baya. Fridge ta nufa tana ɗauko masu ruwa da lemu . A kan table ɗin dake gaban su
ta aje tana faɗin bismillah. Afff Sumayya na manta ban baki labr ba?. Taji Muryar
Khamal ya katseta ,wanda komawa tayi ta zauna tana murmushi tare da cewa " Labarin
mene Yah Khamal?. Fahad ne yakai masa hannu ya kauce yana Dariya da cewa " Sai na
faɗa! Dariya tayi tana cewa " Ina jin ka Yah Khamal.

Aiko cikin dare Fahad ya Kira number a dole yasamu babe zaa asha luv da [Link]
san me yafaru . Ashe wrong number ne, ya kira wata masifaffiya , daga ɗagawa tafara
zagin sa mai ma tace maka?. Cikin ɗan darawa Fahad yace " Wani irin turanci tayi
sam Bama ta iya ba...wai Ni ta kalla tana cemun Stupid goat romantic...Hhahhahh
Dariya suka saka , Khamal na cewa " Wato a taƙaice dai kaine Stupid Romantic goat.
Plz bar faɗa a daren na kasa barci saboda ɓacin rai... Haba Yah Fahad ai ban san da
fushi ba ,dama Yah Khamal ne to Dafa bazai sukuni ba sai ya lalubo duk inda
take...na ishe ka ƙaramin taƙadiri akai na , saboda baƙin naci sai da ya nemoni
kawai akan abun da bai taka kara ya karya ba . Dariya suka sa Fahad na Kai cup ɗin
lemun bakin shi...suka ji ƙarar Door Bell Kamin suyi magana tuni ta shigo kan ta a
sama Bama ta takansu.

Aahhhh oyoyo Billy na Kece da wannan ranan fatse fatse?. Murmushi Bilkisu tayi tana
zama gyefen Sumayya tare da ɗan hugging ɗin ta kana ta fara cewa " Kai Summy idan
kana duniya baka gaji da ganin abun haushi ba. Kiga mun iskanci , wai wannan rigar
ta jiki na tsadar ta takai nawa? . Sumayya ne ta ƙare ma rigar kallo abaya ne mai
matuƙar ƙyau . Zai kai 45k. Ohk wai ƙiji mutane ba Allah ,wayar nan yawa ta samu
matsalar changing point , shine na shirya naje PZ wurin masu gyara su gyara mun.
Kallon wayar su duka sukayi wata irin nokia Wai ce da daɗɗiya rakani toilet... Wai
bayan ya gyara shine yake cemun na bashi 1500 kiji Fah iskanci saboda kawai ya
ganni da wannan shegiyar rigar.

Ai Nan nace masa kai buɗe idon ka saka shi cikin nawa , ka ganni kabar ganina da
wannan rigar bani na siya ba ,ƙawata Hjy Addiya ta siya mun , sannan kar ka ganni
farar fata ka aza Wai daga jinsin larabawa na fito a'a gidan mu nan cikin Zaria
kusfah ,baba na Malamin allo ne mai Almajirai. Ba don komai nake faɗa maka wannan
ba ,sai don nace maka baxan bada 1500 ba ɗari uku xan bada daga haka Naira bazan
ƙara ba.

Dariya Sumayya tasa har da ƙarawa, sukam su Khamal sakin baki sukayi suna mmkin
halin Bilkisu, a zuciyar Fahad cewa yake wannan wacce irin yarinya ce?. To ya amsa
kuɗin Billy? Sumayya tayi maganan tana kallon ta. Da son sani.. wani ya amsa mene
ya amsa? Ai baxai amsa ba ,kin su masu harkar waya aƙwai son Nuna mawa mutane su
ƴan iska ne ,nan yaga nawa bala'i yafi nashi ...da naga yana shirin ci mun mutunci
yana harshe nace , wallahi ko wani harafi ɗaya ka ƙarayi a ɗari ukun ka Naira
ficika baxan baka ba. Ina baki labr dai daga ƙarshe wata mata ce ta biya kudin na
shigo napep da ɗari ukun shine fa na yonan Flyover don na gankiiiii......

*Aunty Aisha Mmn teddy*


[10/14, 11:28 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 96-97

***

Na shige su! Yanxu Bilkisu baki bashi kuɗin ba? Me yasa xan bashi? Bayan an riga an
biya! Ni haka nake ko ina naje ana mun alfarma . Dariya Sumayya tasa tana cewa "
To ykk ƙwana biyu ya ƙwanan kuɗaɗen . Wasu kuɗaɗen? Ina fama da kai na ,wai shin
Kinji mai su Inna suke shirin yi mun kuwa? A'a mene suke shirin miki Billy banji
ba? Auren dole! Ehhhh??? Zaro ido Sumayya tayi wanda kamin tace wani abu sukaji
Muryar Fahad yana cewa " ai wannan dama sai dai ayi Maki Auren dole bana soyayya
ba! Kallon shi Sukayi Sumayya na cewa a zuciya shikenan ya jawo ma kansa. Kamin
Bilkisu tayi magana ne Sumayya tayi saurin cewa ' Ai Bilkisu ba Auren ba ne mazan
yanxu basu da tabbas. Kedai bari duk ƴan iska ne .... Shiyasa ban saurara
masu...wai ranan nan ina ƙwance tsakiyar dare wurin biyu na dare! Kawai naji waya
ta na ruri.

Na tashi cikin barci na duba , kawai sai naga baƙuwar Number , Cike da ɓacin rai na
ɗauka ,nafi minti gomq ina jirar maganan sa , bai ce ba. Sai da shirin yayi yawa ne
naji cikin wata irin murya ta yagaggun ƴan duniyar marasa kunyar maza yana cewa "
Hlo Zabeee! Nace aaa³ Zabeee nace to ɗan iska Ruwan fanfo! Ke Ni yanxu na manta
naji maganan sa anayi a dole ga boko to ko elizabeth ta mutu ita sarauniyar ingilan
amma har yanxu ana judalin boko...wai wani Hllllo Zabeee dana rasa me xan ce masa
Ni ba turancin nan na iya ba kawai sai nace masa Stupid Goat romantic! Na kashe
waya na.......

Laha'ila ha'ilallah Wani irin dariya Sumayya da Khamal keyi , wanda Bilkisu da
Fahad kowa da abun da yake tunani ,ita Bilkisu batasan dalilin dariyar nasa ba. Shi
kuma Fahad na mata kallon dama ita ce???.

Wai dama Bilkisu kece??? Khamal yayi maganan yana dariya ..afff ai ban lura dakai
ba Yah Khamal hankali na nacan wurin wancen ɗan tsinanniyan mai gyaran changing
point. Ai hankalin ki na kan ƙawar ki shiyasa baki lura damu ba. Amma me yasa kika
zagar mun aboki haka akeyi????.

Yah Khamal Kaman ya kenan? Ban gane ba? Waye abokin naka? Gashi Khamal da Sumayya
suka haɗa baki tare da nuna mata Fahad da ita yake kallo. Cikin rashin fahimtar
tace wanda fa nake baku lbr yanxu wanda na zaga a waya. Eh shine Sumayya tace tana
ƙara dariya.

To Allah ya kyauta ,gaba ya gyara ai . Tayi maganan tana miƙewa tare da faɗin ina
banda iskanci mai yakai ka kira tsakiyar dare fafa....Banda sheɗana lokacin daga
sheɗanu sai Aljanu.

Murmushi Fahad yayi don yanxu yadaina jin zafin kalaman ta ,don ya lura Bilkisu
hatsaniya ce. Sumayya ne tajah hannun ta tana cewa muje daga ciki .

Sumayya tsaya! Fahad yayi maganan yana murmushi na da Sumayya tasan ba Allah. Wacce
sunan ki ? Yayi maganan yana kallon Bilkisu dakai tsaye tace " Bilkisu mai gado!
Ohk . Kasan me nakira ta muyi kuwa ranan? Girgiza kai Khamal alamun a'a duk da
yasan Fahad shahararre ne da abun da zai faɗa.

Na kira ki ne muyi Romantic kisss,sai naji ashe kin iya Romantic tun da kinsan har
na goat. Yanxu abun da za'a Sumayya ku bamu wuri daga Ni sai ita muyi roman....Ke
Sumayya muje wannan Ɗan iskan mutumi ne... Billy tayi maganan da sauri tana yin
gaba ,don fahimci Fahad da gaske yake yi...itama Sumayya da kunya ya isheta yasata
saurin barin falon.... Dariya su Khamal da Fahad keyi kaman kaman mene su kuwa can
inner room suka shige tare ....
[10/15, 9:18 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 98-99

***

Zama Bilkisu tayi tana kallon Sumayya tare da cigaba da kumfar baki tana
masifa ,wannan wani irin tantirin mara kunya ne? Kuma suka zauna maki a
gida ,gaskiya bashi da kirki idan da nan gidan miji na ne ,da bazai shigo mun ba,ke
har mijina ma sai na raba shi dashi ....Dariya Sumayya tayi tana cewa "Me yasa zan
rabasu? Tare Fah na gansu! Kuma Kina ji Bilkisu wallahi Fahad bai taɓa yin haka a
gaba na,duk rashin kunyar tashi bai yi a ko'ina. Kuma naga taku tazo ɗaya! Bari bar
faɗa". Bilkisu tayi maganan tana ɗaga mawa Sumayya hannu , kamin tace " Me yasa zan
bar faɗan maganan Billy?. Bar haɗa Ni da irin wa'anan mutanen...Sumayya Ni naga
kinyi ƙyau ne kin wani ƙiba tashi na ganki da ƙ[Link] haka yasa Sumayya murmushi
don tasan shikiyancin Bilkisu [Link] ta taji tana cigaba da cewa " gaskiya
Yah Khamal ya iya bada kula , kodai uhm'um uhm'um ne? Tayi maganan tana kai hannu
tare da shafa lafaffen cikin Sumayya. Don Allah Bilkisu kedai baki da dama. Dariya
suka saka tare , Bilkisu na cewa to ai gaskiya ce. Kuma naga ba abun kunya bane
koma meye da uban shi Sir Khamal". Da kuma Maman shi Bilkisu ba! Sumayya tayi
maganan tana dariya. Gyaɗa kai Bilkisu tayi tana cewa " Ƙwarai kuwa ,idan kin haife
ki kawo mun Ni mai raino ne ke har shayarwa...sai dai gudun kar gaba kuma azo a
samu mishkila.

Kaman ya kenan? Sumayya tayi maganan tana ƙara tsaida hankalin ta ga Bilkisu dake
dariyar shakiyanci. Eh to kika sani gaba kin haifi yaro , Ni kuma na haifi
yarinya ,girma yazo a fara soyayya kaman ke da Yah Khamal , kinga Idan na shayar
dashi ai ba aure sai dai haƙuri ...kinga bamiyi masu adalci ba. Dariya Sumayya tasa
har da ƙarawa tana cewa " Kai Bilkisu kema aƙwai da wani zancen nesa . Ai yau da
gobe yaro kan zama babba. Ƙwana nawa ne da baya muke ƴan gudigudi iyalan Baba. Yau
gashi Sumayya ne a ɗakin Mijin ta Yah Khamal aaa lokaci..... Billy ta ƙare maganan
tana dariya.
Miƙewa Sumayya tayi itama tana murmushi tare da Nufar fridge ,tana ɗauko mawa
Bilkisu Lemu don tasan ta ,kullum a shan kayan sanyi take. Billy na mai gyarar
changing point. Uhmmmm ai rabu da ɗan banzan yaro. Nida naji ya yanko mun kuɗi ban
san lokacin da nace masa a Nigeria nake ba ,gidan mu nice kaɗai fara ,duk sauran
baƙaƙe ne. Dariya Sumayya tasa tana ƙyaƙyatawa...tare da faɗin nayi kewar ki
ƙawata... Kallon ta Bilkisu tayi tana cewa" Iskancin banza kedai faɗi gaskiya.

****

Har wuraren Yammaci Fahad na gidan , don Sumayya tace su tsaya suci girkin ta
yau...babu inda zai tafi sai ta gama komai. Haka Bilkisu ma tana gidan ,sai dai tun
da ta bar falon bata dawo ba. Zaune suke a dirning area , tana aje bowl ɗin fruit
salad , Fahad ya kalli Sumayya yana cewa " Wai ina mutuniya ta ce? Ko ta gudu ne ta
ƙofar baya. Dariya Sumayya tayi tana cewa " Ai na ƙulla ku abota tana nan bata fita
ta ko'ina ba. Yanxu zata fito tare da ita. Suna haka ne sai ga Bilkisu ta fito ,
hannun ta ɗauke da bby nokia n ta da tadawo gyara. Kallo ɗaya Fahad yayi mata ya
kauda kai tare da gintse dariya ,don komai nata dariya yake bashi. Zama tayi a
dirning chair Sumayya na gyara mata kujerar kamin tace" To bismillah". Aje masu
plate ɗin Fried rice Pepe chicken tayi tana aje masu wuƙar da fork duk mai
buƙata ... Bilkisu zata tayi mawa sav Nan tace" Aa bar shi kin san ciki na ne?
Murmushi Sumayya tayi tana cewa " A'a . To bari ki gani. Taɓ suna zaune Bilkisu
babu abun da bata ci na dirning table ɗin nan ba. Kowa shiru yayi dariya na cin
Sumayya a rai. Shi kuma Fahad da bai gani yayi shiru ne yace " A'a lallai mijin ki
zaiyi aiki. Kallon shi tayi kaman bazata kula shi ba ,don ta lura ɗan rainin wayo
ne ga yarfi. Allah dai yasa ba gidan ka nazo naci ba! Kuma ko gidan ka ne indai ka
gayyace Ni sai naci wallahi... A'a ina ai sai kin maida cikin irin na mutane , ina
zan iya da wannan jidalin. Ko kuma yanda kk Zo ki tafi a haka .

Miƙewa Billy tayi tana saɓa jakarta kaman wanzami ya. Ke Kinji Sumayya sai anjima
na nufi hanyar ƙauyen mu...aaa haba Bilkisu kar ki bi na wannan abokin nawa ai ba
wurin shi kika taho ba. Khamal ke maganan tare da Son dakatar da Bilkisu. A'a bana
zauna ba ,ranan da ya tafi na dawo. Ki faɗa mun duk ranan da yake gidan nan kar ma
na zo. Ta ƙare maganan tana sauka da wurin tare da Nufar falo. Cike da tsokana
Fahad yace " Bilkisu a'a ina zaki koma...napep ko ƙasa? Bai shafe ka ba ko ƙasa na
bi ai ƙafafu na ne. Tayi maganan tana ɗaga murya tare da buɗe ƙofan tana
fichewa...don Fahad ya ɓata mata [Link] gidan ta nufa . Wanda Sumayya na
dakatar da ita bata bi takan ta ba ta fiche.

Tsayawa tayi tana cewa ooohhh Bilkisu hauuma² sai kace fulanin bugaje(mallawan Musa
kenan) isa ga tijara basu ɗauki raini ba...Na taɓo gida🤣 . Muryar Khamal da Fahad
taji a bayan ta suna cewa " Ina take?. Juyowa tayi tana ɗan haɗe fuska tare da cewa
" Ta tafi! Ni Wallh ku kuka korar mun ƙawa! Dariya Suka sa ,Fahad na cewa " Bari
naje na tallafa mata nakai ta gida. Yowa don Allah kayi sauri kar tayi nisa ,don
Sauri ne da Bilkisu...haba??? Fahad yayi maganan yana ƙara dariya ....Shiru ta masa
tana sarƙafe hannun ta , don taji ba daɗi korar mata Billy da su kayi. Fahad ne ya
nufi moton shi yana shigewa tare da barin gidan wanda sai a sannan hankalin Summy
ya ƙwanta.

***

Har ta kusa fita layin ya cimma ta ,a gaban ta yayi parking a gyefe n hanya...sarai
ta ganshi ,amma sai ta doje tana kauda kan ta tare da Son raɓa shi ta wuce . Ganin
tana shirin wuce shi ne yasa shi cewa " Tabbas kuwa Summy tayi gaskiya ashe sauri
ne dake haka? Ai wannan kin fi abun hawa?. A ƙufule ta juyo tana cewa " Kaga bawan
Allah ka rabu dani , idan ka cigaba da damuna Wallh zan sa maka ihun ƙwarto! Ko mai
satan mutane". Habawa Billy yanxu sai kimun sharri ido biyu?. Eh mana tun da kana
ƙoƙarin damuna. Yi haƙuri dama nazo ne na kaiki gida sai ki biyani.

Naira hamsin ne kudin abun hawa zuwa gidan mu ..to muje ai ko goma ne ba abun
damuwa bane ba ,yafi na ɗauke ki a bati. Yayi maganan yana buɗe mata murfin moton
ba musu ta shiga ,don yau ta yawatu ƙwarai. Tun a unguwar su ya fara karo da ƙwarmi
kai wannan hanya naku Billy ya kamata a gyara! To Bamu da sarari , zaka iya sauke
Ni anan idan wahalar shiga take maka .

Murmushi yayi yana cewa " A'a haba Bara dai na kaiki har ƙofar gida kin ga sai ki
bAni kudi na cif². Kar ayi na me gyarar waya kice kin rage daga hamsin ta dawo
arba'in....Murmushi Bilkisu tayi don ta lura zolaya ce kawai. Har gida yakaita.
Wanda tsayawan da moton shi yayi nan almajiran gidan da maƙotan su kowa kallon
Bilkisu....Hamsin ɗin ta ciro zata bashi , sai taga yace bani wayar ki. A hankali
ta miƙa masa ... numbobi n sa yafara sa mata , nan yaga a keyboard ɗin wayar aƙwai
numbobin da basa dannuwa. Dariya yasa yana cewa " Bilkisu wannan wayar taki daga
ina aka ƙyarata ta wani ƙasa ce?. Yayi maganan yana duban wayar ko mai ya ɗauka
Allah masani. Wayar ta ya miƙa mata da wata sabuwa dal a ƙwallin ta yana cewa gashi
ki shiga gida sai munyi waya.

Haba dai Wai ka bani? Tayi maganan cike da mmki...gyaɗa mata kai yayi alamun
Ehhhh...washe baki tayi kaman ba itace mai masifan ba tana cewa" Ashe kana da
[Link] na gode. Tayi maganan tana faɗin sai anjima . Fitowa tayi nan tana
Ɗalhatu maƙocin su yana cewa " A'a lallai wanka yabi jiki . Kallon shi tayi na
masifa tana buɗe baki da cewa " Wanka yabi jikin ladidi dai....ta fado sunan uwar
shi kai tsaye tana tsaki da wucewa. Keee Bilkisu dawo! Taji Muryar Baba Musa ƙanin
mahaifin ta fitinann ne....ke don Ubanki gantalin kika cigaba dayi??? Zaki jawo
mana abun magana??? . Haba Baba niiii gaskiya ba Gantalalliya bace tun da ban taɓa
cikin shege irin na ƴar ka Hadiza ba. Ɗauke ta yayi da mari tassssss a bainin
jama'a wanda yasa Fahad Saurin fitowa daga moton shi ,don duk abin da ya faru a
idon sa.

A'a baba lafiya? Me ta....yimun shiru ya katse Fahad yana cewa " irin ku ne ƴan
iska masu lalata ƴaƴan jama'a idan da gaske kake kai ba tambaɗewa kake sun yi da
ita ba ka Turo iyayen ka ne ,ba kadungi fita da ita a moto ba...ban da yaudarar ku
na maza me xakayi da Billy eyeee? . Kuka Bilkisu keyi tana cewa " Fahad ka
tafi ,aini ba saurayi na bane... Abokin Yah Khamal ne tayi maganan tana nufar gida
tana cigaba da xubda hawaye don tijarar bana Musa ya isheta.

***

Bayan ƙwana biyu Bilkisu na zaune tana gaban ƴar yawo. Don iPhone ne Fahad ya
ɓata ,sai fadi take ,wannan jidali da mai yayi kama ,dama wannan ne iPhone din ? A
zauna ana iyayi akai? Kullum mutum na hanyar chagi gaskiya wannan ba ta riƙewa ta
bane. Tayi maganan tana amsa Sallaman inna dake shigowa....Zama inna tayi gyefen ta
tana cewa " Bilkisu waye kuka haɗu dashi har kika yarje ya Turo iyayen shi ba tare
da sanin mu ba. Kallon inna tayi tana cewa " Ban gane ba!. Nan inna ke sanar mata
da zuwa iyayen Fahad akan neman Auren ta jiya gurin malam....baba Musa kuwa kaman
zai mutu saboda takaici . Wani Fahad ɗin Inna da Bama Soyayya! Abokin mijin ....
Assalamu alaikum wai Bilkisu tazo! Ɗago kai inna tayi tana cewa " Inji wane?? Yaron
ne Ahmad ya bata amsa da cewa " Inji wai Fahad.

Zumbur Bilkisu ta miƙe tana cewa " Kambara uba..bari gani nan ,tayi maganan tana
jan hijabin ta a ƙyaure. Da ido Inna tayi Vita tana addu'a....
***

A moton shi ta hango shi ,wanda cikin sauri ta nufi moton bata tsaya jirar fitowan
shi ba ta shige tana zama kusa da shi. Kallon ta yayi da gani yasan ba lafiya!
Kamin yace mata wani abu ne yaji tana cewa " Amsa wannan wayar taka! Bazan iya riƙe
ta ba...kullum a chagi ina?? Gwara nokia na, Kuma sannan me kaje yi mawa Baba
juya?. Murmushi Fahad yayi yana cewa " Bani naje ba , Daddy ne yazo....to sai akayi
mene? Tayi maganan tana kallon shi. Dariya yayi yana cewa " Sai aka tsaida mana da
Ranan Aure sati uku masu zuwa!

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*


[10/15, 3:01 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _MY LADY BOSS_
_(Romantic and comedian)_

_PAGE-100_
_FINALE_

_Written by :_
_Aunty Aisha Mmn teddy_

_BONUS_
*_Masu buƙatar wannan littafin complete ₦500 ne via 6037312299 Mohammed Aisha
keystone bank... ko ki tura katin MTN ta wannan Number 08081202932_*

"Kina zaune mata sai kyau suke,jiki ba kuraje sumul fresh ,haske mai class ga
walƙiyar skin da glowing Amma kin kasa sanin meye sirrin?
Hajiya zokiyi amfani da royal jelly kiga abin mamaki
Har na 500# ana diba
Akwai en roban 3500#
Akwai en 5000#
Akwai na 20,000# guda 365 a ciki zai maki shekara gyam kyau Malama saidai in ba
kudi ,as I said earlier in bakida kudi muna ɗiba a na en 20k dinma...gama masu
buƙata zaku na iya magana da Mmn teddy Kai tsaye...💃

Ina kuke masoyan asali na Maman Nusaiba, kuma masoyan littafan ta kada ku manta
littafin ABBA NE fa yana nan ana yinsa da zafin shi, kada ku bari a baku labari
littafi ne da ya kunshi abubuwa daban-daban kamar su: Ni'imtacciyar soyayya mai
ratsa zuciyar mai karatu, sadaukarwa, Jarumta, rikon amana da gaskiya, zalinci da
makirci duk a cikin littafin ABBA NE.

Littafin ABBA NE na sauke muku shi akan farashi mai sauƙi naira dari uku #300 kacal
kada fa ku sake a baku labari masoya.
_Ga masu buƙatar wannan littafin na Abba ne zaku na iya magana da marubuciyar ta
wannan no. +966599791573_
***

Kallon sa tayi cike da kokonto kalaman sa kamin tace " Fahad! Kasan me ko ke fitowa
daga bakin ka?. Kafe ta yayi da ido yana tsura mata idanun shi kaman mai
nazari ,kamin cike da gasgatawa ya gyaɗa mata kai yana sakin mata wannan murmushin
nasa. Cikin ɗaurewaar kai mene Fahad zai yi da ita tace" Fahad nice fah Bilkisu
babu abun da banyi ba na rashin....shiiiii yayi saurin katse ta tare da ɗaura
yatsar sa saman laɓɓan sa ,wanda yasata yin shiru idanun ta na taruwa da ƙwallah.
Motsa bakin sa yayi yana faɗin " Wannan ya wuce Billy ,ki yarda dani nafara Jin Na
kasance tare dake ne ,tun daga Ranan dana fahimta aƙwai ƙyaƙyƙyawar Alaƙa tsakanin
ki da Sumayya... Halayyar ki kuma ban taɓa ƙin shi ba ,hasali ma wannan halin naki
yasa naji ina son kasancewa dake ta har Abada. Mai zai hana ki amince na Aure
ki..kinga Zumuncin mu da Khamal da Sumayya sai ya zama na har abada . Sumayya bata
faɗa maka Ni wacece ba? Kuma ya maganan....ya isa bari kiji Sumayya itace ta bada
gudummawar ganin Na Aure ki har na Turo iyayena. Kin ga ma ta riga ki sanin zuwan
su Daddy gidan ku kenan. Murmushi tayi ganin yanda yayi maganan yana faɗaɗa fara'ar
sa gare ta. Juyawa tayi gyefen ta tana kallon mutanen dake wucewa...shidai Fahad
yaji ta saki asharrr tana faɗin kutumar uban nan! Ai wallahi yau sai matan nan ta
bani kuɗin inna da taci bashi....ta ƙare maganan tana sa hannu tare da buɗe
ƙofar....cikin sauri ya dakatar da ita ta hanyar riƙe hannun ta,wanda hakan yasa
Bilkisu saurin juyowa. Don Allah kar kije ,kibar faɗa da mutane Bilkisu Plz.

Yanda yayi mata maganan yasata kallon shi tana zame hannun ta daga riƙon da yayi
mata. Cewa tayi " Ohh kana nufin na barta kenan taci ma Inna Ƙudin ta a bulusss
jiba fah a wara take saya! Amma bashin Naira saba'in taƙi biya... Yi haƙuri yayi
maganan yana haɗe hannayen sa wanda hakan dariya yaba Bilkisu... murmushi tayi kana
tace " Amm meya sa ka riƙe mun hannu for what reason? . Bilkisu iyayen boko😂 .
Murmushi yayi a wannan karon ma yana furta mata "I'm sorry". Hummmm ya wuce , amma
Fah ma tafi da wayar nan , ban san ya zanyi dashi ba kullum a chagi ,ga nepa basa
bamu light ƙwana biyu wahala kawai nakeyi. Ta ƙare maganan tana miƙa masa wayar ,
wanda cewa yayi to ki riƙe a hannun ki zuwa anjima zan kawo maki wata...hummmm ɗan
ya mutsa baki tare da furta to na gode! Amma na tambayeka mana! Tayi maganan tana
kallon shi ,wanda shima ita yake kallo. Ina jinki Billy. Wai nace wannan kuɗi da
kake kashewa wani sana'a kakeyi ne?.

Wai Ni wani sana'a nakeyi? Yayi maganan yana murmushi ,Ehhhh mana Bilkisu ta basa
amsa kai tsaye....Hannun shi yakai yana yamutsa suman kan shi kana yace " To aini
zaman banza nakeyi! Ehh' tayi maganan tana fiddo da ido....ɗaga mata girar sa duka
yayi alamun Ehhhh...kawai sai ta hau dariya don tasan ya faɗa mata ne kawai.

****

Ƙwance take tayi lufff a jikin shi hannun ta na saman fuskar tana wasa da
ƙwantancen sajen shi ... idon shi a lumshe kaman mai barci amma kuma a zahiri ba
hakan bane. Yah Khamal! Ta Kira sunan sa tana kai bakin ta kusa da kunen sa. Shiru
yayi mata bai bata amsa ba ,bai kuma buɗe idanun sa ba. Haɗe gira tayi tana ɗan
cuno bakin ta gaba ,kamin ta kai hannun ta a hankali tana cigaba da shafa fuskar sa
, tana sauka izuwa saman faffaɗan ƙirjin shi na strong man .bakin ta ta ɗaura a
fatan kunnen sa tana da haƙoran ta tare da kai hannun tana shafa Gashin da ya
ƙwanta yayi lufff a ƙirjin shi ....a lokaci guda ta tajah da ƙarfi , tana cizon
masa kunne wanda ya sa shi saurin buɗe ido yana ware su tare da kallon ta...Dariya
tasa tana miƙewa daga jikin sa da sauri tana shirin guduwa nan ya kai hannun shi
yana cafko ta tare da mai data jikin shi yana rungume wa ta tsammm.... Hannun sa
taji yasa a tsakan kanin yana ma bayan ta waiwayi tare da mata kamar tafiyar
tsutsa wani irin gantsare masa tayi tana yin sama , nonuwan ta nayin sama. Wani
irin yarrrr yaji wanda cikin wani irin murya yace" Wa kika ciza? . Ni na cije ka
yaushe! Bai bata amsa ba ,sai nonuwan ta da ya kama yana matsa mata tare da kai
bakin shi yana shirin fara aikin da baya gajiya ne tayi saurin cewa " wayyo yi
haƙuri Yah Khamal na tuba Kai na ciza ,Amma Kayi haƙuri... Kaine nake maka magana
kayi mun shiru . Murmushi yayi yana miƙewa daga zaune tare da manna bayan ta da
ƙirjin shi , kansa ya rankafo yana saƙalowa a wuyar ta kamin yace " Me kika ce kina
So ma?.
Cike da Muryar shagwaɓa wanda ke saurin burkita shi lokaci ɗaya tace" Gidan Su
Bilkisu mana zaka kaini , yau da saura ƙwana uku biki , Su Laurat ,Safna , Yusrah ,
Addiya, Diyana ,har Oruma duk Fah suna can ...Ni kaɗai ake jira. Uhmmmm kina Son
zuwa kenan? Ehhhh ta basa amsa kai tsaye cike da jin daɗin ƙila zai kai ta ne.

To Ni kuma baxan kai ki ba , sai kin yarda mun ƙara third round. Kallon sa tayi
tana narke fuska kaman wacce zatayi kuka tace " Idan kuma kayi sai kace na gaba sai
kayi 4th round daga haka sai 5th. Tayi maganan tana haɗe fuska. Murmushi yayi yana
kai bakin shi tare da Kissing ɗin pink lip din ta ,kana yace " Pls Summy sau ɗaya
daga wannan shikenan sai na kaiki.

Uhmmmm nidai wallahi Yah Khamal har zafi nake ji ,yanxu zugi yake mun fah. Shiiiii
eyyaaah yayi maganan yana shafa fuskar ta . Ohk bari idan na tsotsan baki zakiji
dadi Kinji. Aaa nidai ba wani zafi , idan ka samun ne nake jin zafi.... murmushi
yayi yana shafa🍌 tare da cewa " ayi mana afuwa sau ɗaya yau shikenan . Yayi maganan
yana shafa 🍌 da ta tsaya ƙyammm... Cikin ɗan jin nauyi tace " Nidai a'a . To yau
zaki sha mun nima idan kika yi mun a haka sai nayi release ba tare da nayi shiga
daga ciki ba...yayi magana yana lasar laɓɓan sa cike da rashin kunya.... Aaa nidai
tsoro nake ji ... Murmushi yayi don yasan yau za'a durga...ohk bari na fara miki
nima sai kimun. Yayi maganan yana buɗe cibiyoyin ta , kallon point din yayi yanda
ya ɗashe ta ciki ya darje ƙwarai. Eyya sorry my Summy ,kinga kamata yayi na dingi
bi a hankali kar gaba yaƙi lasting . Kallon shi tayi tana masa kallon to kaima dai
ka gani. Sorry yau baxan shiga , 🍌 zatayi haƙuri amma Fah just for today. Ɗaga
masa kai tayi alamun to . Harshen sa yakai zuwa ƙasan virgina ɗin ta yana tsotsan
ciki a hankali cikin wani irin rikirkitacciyar salo. Numfashi tajah da ƙarfi tana
jin wani irin daɗi akasin da zugi....hannun ta tasa tana daurawa akan sa, tare da
ƙara dan nawa. Nishi take sama sama na matsanancin daɗi. Virgina point din ta ya
kama ƴar tsakarta yana karkaɗawa da harshen sa , kawai sai ya cafka tare da kamawa
da ƙarfi yana tsotsan ta...wani irin matse ƙafafun ta tayi sai hawayen tana fara
masa kuka mai kama dana shagwaɓa wanda hakan yake ƙara rikitashi , kuka ta fara
ƙasa² tana fara masa ɓarin ruwan daɗin ta...lashewa ya fara yi yana karkaɗawa tare
da karkaɗo ƙwarƙwaron daɗin nata da kyau yane tanɗewa ....washhh Yah Khamal
daɗiiiii ahhh washhh Ahhh.... Bata dakata ba don yasan duk sambatu daɗin ne ,sai da
yaji tayi shiru ta gama releasing sannan ya ɗago yana murmushi tare da kashe mata
ido ɗaya. Rungume tayi yana mata magana a hankali oyyah my tone . Kallon sa tayi
cike da kunya nidaiii....shiiiii yanxu Fah Kika gama mun kukan daɗi. To nima ina so
ki sani.....Kallon shi tayi tana sada kai ƙasa , a zuciyar ta tana cewa " Ta yaya?
Don ta fahimci Khamal irin mazan nan. E jarababu ga bakin miskilanci , ko wani irin
daɗi yake ji ,sai dai yayi sambatu kaɗan , amma kukannnan da zakaga wasu mazan nayi
na rikicewa idan daɗi ta kai masu ,shi sam bayayi ...sai dai ki tashan uban bugun
gotso shi yasa kullum cikin durin ta a ɗashe yake...sai idan ya gama ya bata magani
da sata a ruwan ɗumi. A hakan ma ta samu sassauci ne sakamakon ƙaramin cikin jikin
ta.

Raba jikin ta tayi da nashi a yanda yake ƙawance ƙatuwar 🍌 ta gani yana kumburi
tare da kai bakin ta a hankali jikin ta har ɗan rawa yake ,don har ga Allah tana
tsoro , kasancewar there is no way out yasa ta , da wani wahalar gomma wani , bakin
ta ta ɗaura akan 🍌 tana fara lashe tun da farkon har zuwa twins ɗin sa tana tsotsa
jin yanda yake shafa mata baya yana sauke numfashi da yanda 🍌take ɗagawa yasata
fahimtar yana jin daɗin abun.... cigaba tayi da yi masa tana fito da harshen ta
tare da ɗaura masa akan hudan tana tsotsa kaman yanda taji yayi mata da ƙarfi. Wani
irin numfashin yajah yana bin jikin ta da wani irin shafawa tare da mata sambatu
gadaiii su nannnnnnn nidai ganin abubuwan suna neman fin ƙarfin idanuna yasani
saurin tarkata wa tare da fichewa cikin sauri ina barin cikin gidan baki ɗaya...don
nace Sumayya tafiya ta tafi ana ta raya Sunna...sai dai muce Allah yakawo ɗan Baba.
YAH SALAM ko yaushe zamu ga ɗan Baba 😜? Kar ku manta ku biyoni a cikin littafina
da zai zo maku verry soon inshallah Mai Suna YAH SALAM! Wai shine meye a ciki
ne...kudai ku cigaba da bin alƙalamin Maman teddy , don Jin daɗin ku....

****

A haka rayuwa ke murginawa a wannan shekara karkatakaf LADY BOSS kowa Allah yakaita
ɗakin mijin ta...Laurat ta Auri wani babban ɗan kasuwa matashi , yayin da Yusrah ta
Auri wani patient nata , daga zuwa aikin jinya yaga Ni yace yana so! Wanda yanxu
haka suna Turkiyya. Hjy Addiya kuwa wani minister ta aura...Yayin Da Diyana ta auri
Zaid. Bilkisu kuwa , tuni aka angwance da Angon ta Fahad...Oruma kuma yaron Aunty
Jummai ta Aura , Wanda yake zaune da Matar shi ɗaya a London yake aiki ,don haka da
ita aka wuce can. Su Sumayya kuwa a Zaria suke zaune da mijin ta , wanda ga gida ga
gida suka suke zaune da Fahad a layi ɗaya...daga ƙarshe gare ma suka yi
babba ,gidan ya koma kaman Estate. Masoya #team Khamal#team summy#Team
Fahad#Billy#Oruma#Safna#Laurat#Adiyya#Diyyana#yusrah...duka suna godiya , tare da
jinjina ga soyayyar ku gare su...suna cewa sai kun biyo uwar TEDDY a new book ɗin
ta mai Suna YAH SALAM!

***

Wasu kyawawan yara ne na hango suna tare a dai dai randan kubanni , biyo titin
G.R.A sukayi kasancewa r layin shiru babu abun hawa yasa su tafiya a bicycle ɗin su
,suna tafe suna ihu da dariya....mace dana miji . Dukan su sanye da uniform na spot
wear. Nurai!!! Ya riyar naji tana ƙwaɗa kirar shi cikin matsanancin fara'a ,gudu
suke yi suna wasa da kekunan su a hanya. Kamin su isa gida ne ya tsaya a bakin
Estate ɗin nasu yana fiddo da Drawing board ɗin sa ,wani ɗan ƙarami na yara, wanda
xa'a iya lankafe shi kaman littafi. Juyawa tayi tana rufe ido ...nan naga yayi
murmushi yana riƙo hannun ta ..a'a ka yi Drawing ɗina Mana. Amma juyawa zanyi basai
ka kalle Ni ba! Ta ƙare maganan tana dariya. Ohk. Yace a miskilance yana juyawa
itama juyawa tayi harda sa hannun ta tana rufe idanun ta. Kusan minti goma sha biyu
yana zana ta da pencil kamin ya juyo yana cewa " Nuriyya! Kallon shi tayi cikin
sauri tana cewa " na'am nurain. Wow is me????? Gyaɗa mata kai yayi yana murmushi
irin na miskilallun yara nan da sauri ta amsa tana dubawa. Kallon shi tayi tana
ƙara fara'a kana cike da Muryar yara , wanda ashe karu ita Nuriyya bata fi 6yrs
ba ,shi kuma 8yrs tace " I love You Nurain! Murmushi yayi yana kallon ta kana yace
" i love You too Nuriyya!

Ɓiiiii sukaji horn a bayan su. Wanda cike da tsiwa Nuriyya ta juya tana bin wata
irin arniyar moto silent killer da kallo. Ƴar yarinya ce ta fito , daga moton tana
kallon su tare da nufo inda suke cike da iyayi na yaran hutu tace " Hy! Tayi
maganan tana miƙa masa Nurain hannu. Bai bata hannun ba Nuriyya tace " WHO Are You?
Uhmmmm ɗan ya mutsa fuska tayi tana kallon gate ɗin gidan su , kamin tace " You
mean my name? Basu bata amsa ba. Nan Nurain yakai hannu yana zagaye hannun sa a
kafaɗan Nuriyya tare da matso da ita kusa dashi. Ke ba sunan ki mukeson sani ba.
Nan gidan Momy ne da dasu Daddy. Ɓace Banan Kuka zo ba ,daganan ba hanya!

Fitowa Wata mata tayi idon ta sanye cikin farar galshi , nufo inda suke tayi ,dai
dai yarinyar nata tana ce masu Nurain sunana Minal . Muryar matan Suka ji cike da
fara'a tana cewa " Nurain yaron Khamal,Nuriyya kuma yarinyar Fahad ta wurin
Bilkisu..mashaallh.

Kallon ta sukayi take suka tuno da ita ce mom Yusrah da Sumayya ke nuna masu hoton
ta da pics ɗin mijin ta har Dana Minal da tace masu tana ƙasar Turkish da Aure...
Da gudu Nuriyya ta rungume Yusrah tana cewa " yeee Nurain mom Yusrah ceeeee...
murmushi yayi yana ɗaukar jakarta tare da haɗa kekunan su suna nufar gidan nasu kai
tsaye....itako Yusrah rungume Nuriyya tayi tana murmushi tare da kai hannun ta tana
shafa kan Nurain a zuciyar ta tana cewa " rayuwa kenan ! Alhmdllh abun da tace
kenan tana saka ƙafarta tare da shiga gidan tare dasu duka yaran nata....

To nima anan nake cewa " ALHMDULILLAH!

Na gode ƙwarai da soyayyar da kuka nuna mun awannan littafi nawa mai suna MY LADY
[Link] da mukayi dai dai Allah kabamu ikon amfani dashi ,wanda nayi badai dai ba
Allah ya yafe mun. Kuma wanda na ɓata mawa rai ba da sani na ba ,ina roƙon afuwa,
Daga ƙarshe kuma ina ce mawa masoyana MA'ASSLAM...sai mun haɗu a sabon littafina
mai Suna YAH SALAM! shin tambayar meye ke cikin wannan littafin wani chaƙwakiya ne?
Shin tausayi ne? Al'ajabi ne? Ko kuwa tsaban baɗala ne da lalacewa cikin wannan
littafi shi yasa aka sa masa YAH SALAM? nidai Ina cewa ku kasance da Maman teddy a
wannan littafi nata don jin dadin ku masoya ,jin daɗin ku shine nata , da bazarku
muke taka rawa.... Allah yabar ƙauna😘.

*AUNTY AISHA MMN TEDDY*

You might also like