0% found this document useful (0 votes)
1K views252 pages

UWAR MASIFA by Zuzu

Tashin hankali kalubale

Uploaded by

rabiahshariff92
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
1K views252 pages

UWAR MASIFA by Zuzu

Tashin hankali kalubale

Uploaded by

rabiahshariff92
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 252

_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏

🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💖
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF*

_Alhamdulillahi Rabbil Alamin....Godiya ta tabbata ga ALLAH Subuhanahu wata"ala


wanda da ikonshi ne komai ke faruwa,...Aminci tare da Rahama da gafara su tabbata
ga shugaban fiyayyen Halitta Annabinmu MUHAMMED (SAW),tsira da Aminci sukara
tabbata garesa shida Alayansa da sahabbansa gabadaya_

_*GARGADI:LABARINA (FICTION STORY) NE NAYISHINE DOMIN FADAKARWA,DA NISHADANTARWA


DUK WANDA YAGA WANI ABU WANDA YAYI DAIDAI DANA SUNA,KO HALLAYA,KO NA GARI,TO DUK
ANSANE DOMIN KAWATA LBRI..AGUJI JUYAMIN LBRI KO SATAR FASAHA,KUMA ALLAH YA ISA GA
DUK WANDA YAKARA SIYARMIN DAWANI BANGARE NA LBRINA,..KAMAR YADDA YA FARU A
NAZIR..*_✌

*Hohoho chai chai Janaf freeking fans...Nasan zakuyi suprise saboda gobene..promise
dina daku..,But my Sahiba HAFSART HAFNAN..Itace tace Nabaku update yau sunday
7/7/2019..Saboda yadda take kaunarku so duk wanda yaci karo da wannan page din juz
yayi mirmishi bayan ya shekamata albarka lols*

_*KARAMCINKI NE SILA...FEEDHOM❤Hakika karamcinki ne sila,Mutumcinki ne


sila,Martabanku ne sila,Karramawanku ne sila..Dattakon ki ne sila tare Karamcinki
gareni yake ma"abociya Fara"a da Annushuwa..,INA ROKON ALLAH DUK INDA KIKA SANYA
KAFA ALLAH YA CIGABA DA DAFA MIKI...YAYIMA RAYUWARKI ALBARKA DAKE DA
ZURU"ARKI....Janaf tana Matukar girmamanki..Zuciyata haryau takasa mantawa da
alherinki gareni Allah yabiyaki da aljannah mafi soyuwa FIRDAUSI*_🙏

*SUNDAY 7/7/2019*
*3:00Pm*

*AM BACK*🤝

*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*


*NO:1*

*ABUJA*

*MAITAMA DISTRICT*

""""Saukowa take daga step cikin Takun isa,sanye Take da riga da zani na
Atamfa super wax..,Tasanya wani katon lifaya tayane dukkan jikinta dashi harzuwa
kanta hannunta da wuyanta sanye da zinare suna kyalli kallo daya zakamata ka
fahimci balarabiyace ta usili,doguwar mace ce wanda kudi da hutawa suka maida ita
yar Dumaduma,fuskarta mai dauke da doguwar fuskar da dogon hancinta har
baka..,Gashin idanunta zarazarane kamar tayi kari dan bakinta karami dashi..Gashin
kanta kuwa har gadon bayanta yake... *HAJIYA SUHAIMA KENAN*..Hakimar mace ce
Kyakyawa kin kowa kin wanda yarasa akallah zata bama shekaru 50 baya ammh bazaka
taba cewa tayi wannan shekarun ba domin kana kallonta zaka hango zallah kurciyanta
saboda yadda yanayin jikinta yake da kuma Shikanshi Gishirin kyan bai Tafi ba

Cigaba da saukowa tayi kafarta cikin wani flat din,shoe mai kyau da tsari saukowa
tayi ta bayyana cikin wani katon falo wanda yake zagaye da Royal chairs hadaddu
masu garari dakyawu,golden colour sai wani katon Plasma wanda yacinye Rabin falon
in kana kallo kamar agun ake gudanar da komai falon gabadaya agyare yake komai tsaf
sai tashin kamshin Turaren wuta yake.

Kan Daya Daga cikin kujerun Falon ta yada zango bayan ta kinshigida da kujera
tana duban agogo wanda yake wani makeke daga yammah acikin bango wanda shima
yamamaye Rabin bangon daidai daya buga karfe 9:00pm nadare..,Tsaki taja bayan tadan
mike cikin kasala ta Furta.."Karime..Da dan karfi dagachan bangaren naji an amsa da
Na"am hajiya..Kafin wacce aka kira da karime ta bayyana Afalon.

Cikin Rawan jiki wata yar dattijuwa ta durkushe gaban matan tana Fadin"Barka da
Fitowa hajiya.."Yamutsa fuska tayi kan tace cikin Hausan ta data chakule da
Larabci"Ki shiga bedroom dina ki daukomin Phone dina"Tafada tana yarfa hannu"Cikin
Rawan jiki Karime ta mike tana Fadin"Angama hajiya"Tafada tana Hawa step din.

Cikin lokaci kadan karime Tadawo falon hannunta rike da wata faskekiyan wayan
mai kyau da tsari wacce ake kira I phone 7+ durkusa tayi cikin girmamawa tamikamata
wayar tana fadin"Gashi Hajiya.."sai da tabata lokaci kafin tamika hannu ta amsa
cikin lokaci kadan ta bude password din dake cikin wayan wani Hoto ya bayyana kamar
inna kalla dakyau itace acikin hoton tana Rumgume dawani Saurayi suna dariya.

*DURLING SON*..Naga tayi Dialing kafin takara akunne dagachan bangaren Aka dauki
kiran da cewa" *UMMI NA*... Yafada cikin muryan shauki da soyayyyah mai
Tsanani"cikin Dakewa ta furta duk daranta yayi sanyi dajin muryan gudan
jininta,"where are u..Tun safe kafita baka dawo ba" ajiyar zuciya ya sauke yana
kara kwanciya kan kujeran motan Hannunsa yadora akai yana shafawa kan ya furta
cikin Jarumta" Am on my way Ummi yanzu zaki ganni insha Allahu"Katseshi tayi da
cewa"Tambayarka nake ina kaje"Tafada da kakkausan murya.
Rausayar da kai yayi kafin yace" *MAIDUGURI* Naje Ummi Baffa Ya kirani yana son
ganina..Naleka ki kan na wuce...."Kit..yaji ta yanke wayan bayan tajamai dogon
tsaki.. sauke wayar yayi yana sakin mirmishin dayafi kama da kuka ciwo kan yakoma
yakara jingina da kujera yana sakin ajiyar zuciya ajere Ransa namasa kuna..Baisan
yaushe ne Ummi zata Kaunaci danginsa ba jigonsa? Dangin mahaifinsa da badai kamar
su duk duniya? Abunda yafaru Shekara daShekaru yakamata ace Tunda anyi hankali kuma
komai yakare to donme bazata hakura ba? ya tsani Halin Ummi na Riko Da rashin
Yafiya.

Cikin Fushi da bacin Rai ta sakin wayar tafadi kasa kan ta mike tana huci
karime dage durkushe taja baya jikinta na Rawa saboda sanin halin Hajiya, in Ranta
yabaci to kowama yazo kusa da ita zata iya hadawa..Fuskarta na kallah Tuni tahadeta
ba alamar Fara"a huci kawai take saki kafin tafara mgana cikin Fushi da Hausanta
wacce ke chakule da Labraci" _Wlh SHETTIMA BAKA ISA BA..Baka isa ga Rabani da dana
gudun jinina ba wanda nasha wahala renonsa Tun yana karami har yakawo iyanzu..Tunda
kuka Nunamin Tsana nikuma nayi alqawarin duk wani abu daya dangance ni sai na
Rabaku dashi ciki kuwa harda DANKU DIN..MU"AZZAM NAWANE NI KADAI_

Takareshe Fada da fashewa da matsannanciya kuka mai cinrai Da bakinciki kafin


tashuru takalmi tafara haura Step tana kuka kamar karamar yarinya..Karime dake gefe
fadi kawai take Allah ya huci zuciyar Hajiya..yan aikinta dake bangaren Kichen
Uwale da Lami suka Fito hannu Dafe da kirji sunyi jugum jugum domin Inda sabo sun
saba ganin Hajiya lokaci bayan lokaci tana shiga cikin wannan halin wanda ko dan
lelennata bai isa ya sauko da ita ba sai don kanta ta gaji tasauko..

Jugum jugum sukayi kowacce hannu dafe da kunci suna zazzaune afalon suna kallon
agogo daidai lokacin Da agogon ya buga 10:00pm daidai nadare Daidai lokacin kuma
sukaji sanda Sani maigadi ya wangale katon get din gidan..Sunajin haka suka mimmike
kansu akasa cikin lokaci kadan sukaji shi yana gaisawa da megadi da sauran
ma"aikatan gidan kafin Ya nufo kai tsaye cikin gidan.

Yana gaba Ushe na binsa abaya dauke da yar jakarsa na briefcase dinsa,Da
siririyar muryansa yayi sallama bayan ya bayyana akaton Falon, kamshin Turaransa
MAN ya fara bayyana kurama kofar falon ido nayi lokacin danayi Arba dashi
wow...Nafurta lokacin danayi Arba dawani Dogon mutum giant Ne tako' ina jikinsa
yana murde ne kirjinsa yana Da Fadi kamar ingarma, Chachulate colour ne shi ba baki
ba kuma shi ba fari ba,idanunsa Daradara ne masu dauke da doganyen gashin ido zara
zara gashin giransa cike gashi wanda takusama hadewa hancinsa kuwa har gaba yake
tare da karamin lipa dinsa wanda yake maiko kamar yashafa liptick,kallo daya
zakamai ka fahimci yahada Ruwa biyu Wato balarabe Da kanuri domin fuskarsa kadai
zai nuna maka yana da hadaka da duka biyun..Yana sanye ne cikin wasu American Suit
black and white,wuyansa matse da Tektie wanda ya mtse wuyansa Dashi hannunsa sanye
Da Agogon azurfa na maza kafarsa sanye cikin Rufaffan Takalmi na Fatar
Damisa..Sumar kansa tayi kwance kamar yana shafa mata shampoo kallo Daya zakamai
Kafahimci tsantsan Jarumtarsa Da kamewarsa ayadda yake Tafiya zaka fahimci tsantsan
miskilancinsa wanda ko Tafiyansa Da yadda yake mgana ma ya bayyana _*BARRISTER
IBRAHIM MUHAMMED MOODU KENAN WANDA MUTANE SUKAFI SANI DA BARRISTER MU"AZZAM
MOODU*_ Baban Ma"akacin A kotun Najeria Suprame High court Abuja akallah
ashekarun Haihuwa zai kai 30 Aduniya.

..........koda ganin su karime tsattsaye yason za"a Rina Dama..sannu da dawowa


gabadayansu suka durkusa suna mai Da hannu ya amsa kafin yawuce yafara Haura step
din cikin Kuzari da jarumta, Asaman dakuna uku ne ajere na tsakiyan ya tsaya ya
sanya hannu yana kwankwasawa cikin karamar murya yake fadin"Ummi na.."Kira yake
tareda kwankwasa ammh tayi mai biris domin yasan tanajinsa ajiyar zuciya ya sauke
kafin ya lafe jikin kofa yana Fadin cikin Raunin Murya"Plz Ummi na..Don Allah kimin
aikin gafara,Nazo nafadamiki na tarar dake baki Tashi ba kuma banison katse miki
barci am Sorry plz forgive me"Yafada yana hada Hannuwa kamar ya fashe da kuka
yadade jikin kofa yana magiya sanin dayayi bazata bude ba yasa ya ja baya bayan ya
sanya duka hannuwansa cikin aljuhu ya juyo yafara saukowa daga Step din kamar zai
kifa saboda bacin Rai tsakiyar falon ya tsaya yana sakin Ajiyar zuciya karime tayi
hanzari Nufar Fridge tadaukomai Ruwan Swan mai sanyi Ta tsiyayamai akofi Ta nufoshi
dashi tana Fadin"Ranka ya dade sha Ruwa mai sanyi ko zuciyarka Zata sanyaya"Dago
daradaran Idanunsa yayi ya sauke kanta kafin yadaga mata hannu kawai
yace"Nagode..Kuje ku kwanta Allah tashemu lafiya"Ba yadda suka iya dole kowanne ya
wuce makwancinsa zuciyarsa babu Dadi.

Kan Daya daga cikin Kujeran yakoma yazauna hannunsa dafe da kansa yanajin yana
wani saramai...Yadade haka kafin yakoma ya jingina da cussion din kujeran yana
sakin ajiyar zuciya,cikin kasan zuciyarsa yana jin kamar Wani al"amarune zai Faru
matukar Ummi taji Abunda Baffa yazo mai Dashi..Yana nan kwance yana Tunane har
barci barawo yadaukesa dayake sun tsaya bisa hanya sunyi sallah Sunci Abinci.

_*Toya kuka ga salon..Karfin gwiwanku shine zaisa na cigaba drop ur Comment in


nagamsu sai kuga update*_
*Comment*
*Share*
*Vote*

*#Intelligent writer's#*
*#Janaf fans#*
*#HAFMEELART#*
*#Uwar mijina#*
_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏

🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💖
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF*

_*Masha Allahu..Hakika jiya naga Ruwan masoya ta ko"ina..,naji dadi matuka sosai da
sosai..Uwar mijina lbrin Shi mai fitar da amo ne,wanda nikaina yake mukurkusana..Ku
himmatune wajen karatu da comment nikuma zan Himmatu wajen faranta muku,tanque
dearest For u luv,support,and care..Assalamu Alaikum..Janaf*_💓

*NO.2*

*MEIDUGURI*

_GRA_

""""School Bus ce maidauke Da Sunan mkranta kamar Haka... *IL"KALAMIK* Wacce ke


Barrat police barrak Daidai Shiga Maiduguri makaranta take..Motar mkaranta ta jido
dalibai makil tana kai su gidajensu hakan ne Ya faru Da *ZAHIIRAH* wacce aka
Sauketa a kofar makaken gidansu Dake GRA.

Wata yar budurwa nagani Ta fito daga sch bus,din cikin Sanyi da Natsuwa dogowa
ce sambal kallon farko zaku iya kiranta da one Saboda Rashin kibanta..Baka ce ammh
ba chan ba tana dan Fadin Fuskar mai dauke da zanen Bare bare bibbiyu akumatun ta
kanana Idanunta, bamasu girba bane sai Hancinta dayake dan matsakaici Lebenta,
yanada dan Fadi da Tudu kadan wanda yake karamata kyau ashekaru bazata wuce 17
bakwai ba saboda a kallon Farko zaku iya hango tsantsan kuruciya tare Da
ita ..Sanye take cikin Uniform dinta bayanta goye da sch bag dinta wacce kamar tana
Rinjayanta saboda Nauyinta yan Sch din Suna dagamata Hannu itama cikin Sanyinta da
alama halittarta ce take maida musu da martani har Suka bace ma ganinta...
*ZAHIIRAH ABUBARKAR BAHGANA* kenan Yarinya diya ta dubu gun mahaifintaa yargatace
ta karshe wacce duka bangarori biyu ke ji da ita duk da ta kasance MARAINIYA

Cikin Natsuwa da Sanyi jiki ta tura get din Nasu tashiga kai tsaye kofar da
zata sadata da falon Ta nufi tana doka sallamanta cikin karamar muryanta Tana Shiga
Falon yan kanneta Idris Da Aleeyu wanda suke cema Alee yan biyu Twice..Suka taso da
gudunsu Suna Fadin"Oyoyo *YAHNA* lokaci daya suka fada jikinta wanda saura kiris
sukadata tayi saurin Fadawa kan kujera tana rike dasu fuskarta na bayyana da Annuri
har Saida kumatunta guda biyu suka lotsa dimple dinta suka bayyana..Wow..Na furta
saboda ganin yadda Komai yadace da Fuskar Zahiirah.

Halimatus Sadiya wacce Suke kira da(Mahgana) wato mama karama kenan ta fito daga
kichin tana Dariya take fadin"Kayyah zaku karya Yahna din Naku ne kuma dama gata ga
yadda take"Kamar takara zugasu suka hau kan jiknta suna kara tumurmusa da ihu
Mahgana ta rike baki kan tace"Ke kuma ki tashi kada su halaka ki dama suna fama da
karfi kamar dawakai"Tafada tana dan mirmishi itama Fuskarta dauke da zanen bare
bare guda biyu a fuskarta..dakyar Zahiirah ta yakice Su Alee bayan Mahgana ta jasu
da karfi dakyar suka barta taja jakarta tashige dakinta cikin sanyin ta kamar wata
mara lafiya.

Ko acire kayan nata ma cikin Rashin kuxari takeyi da sanyin jiki..Tana gama
cirewa tafada Toilet din yin wanka chan ma haka ta bata dukkan lokacinta kuma kada
kuce bada hanzari take ba A"A cikin kuzari take komai ammh Halittarce haka bata iya
yin komai cikin hanzari mutane dadama suna mata kallon mai sikila ce saboda yadda
take gudanar da Rayuwarta...Lokacin Data Fito taji muryan Abbanta.. *(BAHNA)*
Yashigo gidan taji kiriniyan su Alee.

Cikin sauri ta shirya cikin lifayanta wanda tayane dukkan jikinta zumudi take
tagama shiryawa tafito kada ta iske Bahna yafita kuma yasan yamata alqawarin zuwa
gidan Baffa Shettima..Duk Saurinta koda Tafito ta iske har sun kammallah cin Abinci
Tana fitowa Mahgana ta sakamata ido tana Dariya kwabe fuska tayi kan ta karisa tana
gaida mahaifin nata hannu ya mikata alaman Tazo cikin sanyinta takarisa kusa dashi
Alee ya ijiye yadauketa cak yadora bisa cinyarahi yana Fadin"Uhmm Zahiirah Fadamin
Me Bahna yayi kuma"Yafada yana shafa kanta kamar karamar yarinya.

Durkuar dakai tayi cikin jin kunya duk ta saba Da Bahna dinta tun tana yarinya
haka yake mata ko yanzu ma ba abunda ya sauya zani domin Shifahar yanzu kallon
Yarinya yake mata..Mahgana ce tace'"kaine da Laifi mana kamanta yau da Safe kanka
Fita kamata alqawari kaida kanka zaka kaita gidan Baffa Shettima"Jin haka yasa ya
rike baki yana kallonta kan yace yana mikar da ita tsaye"Afuwan Yahna..Muje ai na
manta yau da gobe harda jibi ba"a bukatarmu gidan Baffa ake so ko?"Yafada yana
gyara babban Rigansa dake jikinsa ita tana gefe mirmishi kawai take saki tunda
tadawo gidan kalma ko Daya ba wanda yaji abakinta sai Da mirmishi kawai kuma ba
wanda yadamu saboda Sanin Halin zahiirah na Rashin mgana wanda da fari har Taimako
anfara Neman mata ana zaton Aljanu sun Shafeta ammh sai aka Fahimci haka Allah yayi
ta.

Ganin Haka yasa Su Alee suka saka kukan Sai sunje ba musu Ya sunkuce Alee
itakuma ta dauki Idris sukama mahgana sallama suka Fice kai tsaye motarsa kirar
matrix ya nufa ya bude ma Zahiirah gidan gaba tashiga kan ya zagaya yashiga
mazaunin Direba yazauna Alee na kan cinyarsa ya tada motar suka fice daga gidan.

Afamafari suka yada zango kofar wani dan madaidaicin gida mai kyau Da tsari
Tunkan Bahna yagama paka motar Zahiirah tafice da gudu tabar Idris wanda zafin
Fitan datayi yasa ya fashe dakuka Girgiza kai kawai Bahna yayi yana sakin mirmiahi
lokaci daya domin inda Sabo yaci ya saba Da zahiirah kullum tazo gidan Baffa to
haka take yi.
Tana fadawa tsakar gidan Ta hau kiran *YAKURA* da dan karfi wacce aka kira daya
Yakura tayi hanzari Fitowa daga falon da gudu tana Fadin"Wani keji kamar yahna
agidan nan"Bata gama rufe baki ba Zahiirah tafadamata aijiki cikin Tsananin
Farinciki itama cikin murna takamata ta kamkame tana Fadin"Wayyo Yahna..Tundazu
nake Tsimayanki naji Shuru"Tafada tana kara rumgumarta Ahaka Bahna yashi go ya
samesu gyaran murya yayi musu yaga Abun nasu yaki karewa.

Yakura tadago Da Zahiirah tana ma Bahna sannu da zuwa itako Zahiirah sai kara
manne mata take tana kwabe fuskar gaisawa sukayi kafin Bahna yace"Yagana ina Baffa
ne'"amsawa tayi da cewa"Yana ciki Bukar.."Da sallama yaashiga falon wanda yake
zagaye da kujeru wani dan dattajo ne zaune kan daya daga cikin kujeran fuskarsa
tacika da Farin gemu ammh kuma kallo daya zakamai ka fahimci cikakke barbareni babu
sirki..Saurin Furfurane yayi ammh akallah bai wuce shekara 60 aduniya ba.

Kusa dashi ya"isa Ya zauna akasa ya tankwashe kafa yana gaisheshi amsawa yayi
cikin fara"a yana mika hannu alamar Su Alee su kariso karisawa sukayi ya daukesu
yana shafa kawunansu..yakura da Zahiirah suka shigo zahiirah na makale da ita suna
shigowa ta saketa ta isa ga Baffa tafada gefensa tana dariya karshen murnan
Zahiirah kenan kaga Dariyanta Baffa shima cikin Murnan ya dafa kanta yana
Fadin"Zahiiratah Allah ya Albarkaci Rayuwarki Duniya Da lahira"yakura ne Da Bahna
ke amsawa Da Amin itakuwa mirmishi take saki kumatunta na lobawa alamar tana cikin
Farinciki.

Yakura tace"Maza tashi kije kichen kidau Abinci kici domin Nasan babu Abunda
kikaci Tunbayan dawowarki daga mkaranta" Bahna yace"Ai kema kinsani bataci komai
murnan ganinku yahanata cin Abinci"Mirmishi Baffa ya saki kafin yace yana Dafa
kanta"Wannan kauna da Zahiirah take mana daga Allah ne...Maza hanzarta kije kici
Abinci kizo nabaki lbari mai Dadi"dagowa tayi tana kallonsa kan tace"tsatsuniya
Baffa mai Dadi ko"Tafada da sigar Yarinta gyada mata kai yayi washe baki tayi ta
mike da hanzari tashige ciki fuskarta na bayyana Tsantsan Farincikin data cike.

Gabadayansu Da kallo suka bita cikin so da kauna Da sha"awa kafin Baffa yakatsesu
da gyaran murya gabadayansu suka maida Hankalinsu kanshi kallon Bahna yayi kafin
yace"Kaji duk mganar da mukayi kwanaki da kai ko.?To yaron yazo jiya kuma na
fadamai so nake ayi komai cikin lokaci"Yafada da son tabbatarwa gyada kawai bahna
yayi kansa na kasa baffa yace"Bukar kaine mahaifin zahiirah na gaskiya..Kayi mgana
matukar Abunda na yanke baimaka wlh zan janye dama kawai domin karfafan zumunci ne
kuma don yaron yakara dawowa namu sosai"yafada fuskarsa tadanyi wani iri.

Da sauri Bahna yace"Haba Baffa kaima mahaifin zahiirah ne Tunda wacce Tahaifeta
kanwa take gareka..Har Abada komai ka yanke game da ita nidin mai bin
Umarninkane...Allah ya sanya alheri"Cike Da murna Baffa ke amsawa Da Amin basu wani
kara wani zance ba Bukar ya mike yayi musu sallama zai wuce Su Alee yadauka yafice
Yakura nace mai yagaida mahgana.

Yana Fita yakura tace"Haba shettima ashe baka bar batun ga ba..Zuwan da yaron
nan yayi saida ta kafadamai"Tafada Ranta abace kallonta kawai yake baice komai ba
kan tacigaba da cewa"Ashe Shettima baka Tsausayin marainiyar Allah zahiirah...Ka
Manta yadda Hajiya Suhaima ta rikemu bata kaunar mu..Ko Danta ba"a son ranta yake
rabarmu ba kuma sai kadauki zahiirah ka bashi.? ka ko san mezaka aikata.To wlh
Gagarumin Tashin hankaline shettima kake shirin kullawa domin kafi kowa sanin komai
sai dai kaba wani labari"Tafada wasu siraran Hawaye na zubomata tafice tana sharan
kwallah tana Fadin"Kar kamanta Diyar *FADI* ne fa..Zahiirah jinin Kace
Shettima..Kuma Na tabbata Suhaima tafi kowa tsanar ku"tafada tana ficewa.

Baffa Shettima na zaune inda Yakura Ta barshi kansa na kasa na tsawon lokaci yana
dagowa Abun mamaki hawaye ne ke zubowa bisa kuncinsa suna bin saman farin
gemunsa...Kofa ya tsurama ido wasu lokuta achan baya suka hau dawomai Daki Daki
kamar yanzu suke Faruwa.

_*Topha..Meyake faruwa ne game Da wa"innan bayin Allah..Bukar,yakura.Hajiya


suhaima,Barrister Mu"azzam,Baffa Shettima da zahiirah..Duk ku biyo yargidan Umar
zan warware muku zare Da bawa..Lbarin UWAR MIJINA SALON SA DABAN NE..Janaf*_💖

*Don"t forget to*


*comment*
*Vote*
*Share*

*#Intelligent write's#*
*#Uwar mijina..#*
*#HAFMEELART#*
_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏

🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💖
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF*

*NO.3*

*WASU SHEKARU ACHAN BAYA*

""" *MUHAMMED MOODU* Shine asalin sunan mahaifinsu,wanda Asalin iyayansu da


kakaninsu yan Asalin haifaffun maidugurinne awani yanki da"ake cema *USIFARI* zama
ne dakuma yaya da jikoki yasa suka koma cikin garin maiduguri da zama...cikakkun
bare barine gaba da baya.

muhammed Moodu yakasance babban malami ne mai ilimi da addini wanda jama"a ke
girmamawa,shiyasa kowa ke kiransa *ZANNAH MOODU* matar Aurensa Daya Ummu kursum
wacce sukayi Auren Saurayi Da budurwa Ya"yansu uku aduniya kachal shettima ne babba
sai Fadima( Fadi) kenan sai Auta Muhammed moodu wanda yaci sunan zannah.

zannah moodu yakasance bayan malantansa yana kiwon Dabbobi kama daga shanu
awakai farare da jajaye..,kaji zabbi kai komai fa yana kiwo,gidan Gona garesa na
mussaman inda yake gudanar da kasuwancinsa,..Yakasance yanada almajirai daga
garuruwa da dama yana karantarsu dasu..Cikin yayansa kaf babu wanda bai bawa ilimin
addini ba daidai gwargwardo,Shettima baida Ra"ayin Karatun boko ko kadan shiyasa ya
tsaya gana addinin Fadi kuma dama macece kuma zannah baida burin sanya diyansa mace
makarantan boko..Moodu shine yafita zakka tun tasowarshi yaro ne mai kaifin basira
komai aka koyamai yana daukeshi lokaci daya.,Yakasance mutum ne mai hakuri da
kawaichi ko yana bukatar Abu bai iya fadi sai dai wanda ke tare dashi ya fahimta
yayi sauka tun yana shekara bakwai Aduniya sauran littafai yake bita..Kullum safiya
yana fitowa kofar gidansu inda wasu yara ke wucewa zuwa wata mkaranta boko ta
gwannati.Abun na burgesa yana sha"awan Shima ya tsinci kansa cikin karatun na
boko..Tun Zannah bai fahimta ba har ya Fahimta shikuma gashi Allah ya jarrbceshi da
kaunar Dan nasa moodu shiyasa batare da shawara dakowa ba yasanya moodu mktantan
prmary ta boko wanda hakan yakawo Rudani matuka ko Shettima bai so asanya shi ba
ammh zannah moodu ya yi biris dasu yacikama Dansa burinsa..

Cikin ikon Allah Moodu yakammallah Prmary sa cikin Nasara wanda kafin gamawarsa
sai da yayi suna saboda kokarinsa da hazakarsa malamansu har gida suka zo gun
zannah moodu suna fadamai irin baiwar Da Allah yayi ma yaronsa na kokari da hazaka
hakan shiyakarama Zannah karfin gwiwan Sanya Moodu awata mkaranta maisuna *IMMA
MALIK* mkarantace na ya"yan masu Dashi tana hade ne Arabi da boko..Cikin kudiran
Allah Karatu yadinga Tafiya Da Nasara hazaka Moodu tawuce duk inda ake tunani, suma
malaman makrantan da kansu sukazo gida suka ba Zannah Moodu shawaran kai moodu
madina domin yahada degree sa na farko achan..Haka ko akayi da taimakon malaman
mkarantan bayan kammallah jarabawan karshe dasu moodu Sukayi kuma Alhamdulillah
yafito da sakamako maikyau..Zannah ya saida rabin Dabbobinsa yahada kudi akayi ma
Moodu cuku cuku yasamu gurbin karatu ajami"ar Madina.

Lokacin Da zai Tafi yayi kuka kamar me saboda baison Rabuwa da gida,alokacin
yana Dan shekara ashirin da biyu aduniya..Shettima Dana da ashirin da bakwai fadi
kuma tanada wajen ashirin da hudu don anyi mata Aure da almajirin Zannah moodu
*ABUBAKAR BAHGANA* Wato Abubakar Babakarami kenan Shima dan asalin maidugurin ne
yayi zama gidansu gun zannah Moodu to shi ya bawa Aurenta wajen shekaru biyar kenan
ammh ko batan wata bata taba yi ba.

************

shekara Biyar Moodu yayi Ya kammalah degree dinsa na farko,saboda hazakarsa


dakuma basirarsa yasa jami"ar ta rikesu shida wani *KHAMIS* khamis yakasance
haifafan sudan ne wanda shima karatu yakawoshi har suka hadu Da moodu to ganin
yadda yakeda kokari ga fanni karatu shima khamis din badai kwanya ba yasa suka
kulla abota tun Moodu bai saki jiki dashi ba hardai yasaki khamis dan manyan mutane
don iyayansa suna da hali matuka...Sun amshi tayin mkarantan sunfara koyarwa da
taimakon Khamis moodu ya amince saboda yaso komawa gida saboda ko wanda baffansa ke
aikowa shekara biyu kenan babu lbarinsa..khamis ya matsamai ya amshi aikin,ganin
sunfara koyarwa khamis yakara tursasama,moodu suka dora digirinsu na biyu,suna
karatu suna koyarwa ammh duk da haka kewan gida da tunanin halin da ahalinsa ke
ciki basu barsa ba,duk kuma albashinsa da Abunda ya samu ba ya iya ci..Yana tarawa
ne domin iyayansa da yan"uwansa.

Sai da sukayi shekaru biyar lokacin sun kammallah masters dinsu akan
islamic .Kuma iya Abun duniya sun tarashi alokaci girma tareda hankali mai hade da
jin dadi sun bayyana tare dasu.Kana ganinsu kaga wanda kwanciyar hankali da ilimi
ya ratsasu lokacin moodu nada shekara talatin da biyu aduniya,hankalinsa yarigaya
daya koma gida awannan gaban khamis yaso ya tankwarashi ammh ina moodu ya rigaya da
garin ya fitar mai aka kasar haihuwa tayi kira,tuni ya ijiyemusu aikinsu sunyi
matukar bakinciki da rashin haziki irin muhammed moodu ammh basu da yarda zasuyi
ammh sun fadamai kowani lokaci yaji yana sha"awar dawowa to aikinsa na nan na
jiransa..Karon Farko da moodu yayi ma khamis rakiya zuwa sudan wanda duk hutun
dayake zuwa ko yamatsamai ya bishi baya zuwa..Ammh ganin zasu rabu shiyasa yabishi
don yaga inda yake saboda halin Rayuwa

Zuwan Moodu Sudan achan yaga tsantsan karramawa na larabawa haka sukaita Rawan
jiki dashi kamar dansu khamis sai ga moodu ya shantake fin sati yana sudan yana
tareda Khamis yana zagaye gari dashi cikin ziyarce ziyarcensu sune suka ziyarci
babban gidan marayu na Kasar Sudan wanda achan ne mafarin komai yafara.
*SUHAIMA* takasance Daya daga cikin ya"yan Dake Rayuwa awannan gidan...Suhaima
tana yarinyarta macece kyakyawa tanunawa a mujallah..Takasance duk yan matan gidan
bamai kyanta Da Natsuwarta marainiyace gabada da baya Tarasa iyayansa ne a wani
ambaliyan Ruwa da yafaru akayi awani yanki na kasar Sudan tun Tana yar shekara 9
aduniya iyayanta larabawa ne akasar Sudan tarasasune, tareda dukiyansu dasuka
mallaka..Shine dalilin daya saka tataso karkashin kulawan gwannatin kasar.

Suna zagayen gidan marayun ne idon Moodu yafada kan Suhaima wanda tafito daga
bakin compound dinsu tana dube dube kamar tana neman wani Abu dayake ita tana sama
ne sukuma suna kasa yadda jikinta yayi mata ya tabbatar mata ana kallonta daga kan
dazatayi tacikaro Da Muhammed Moodu bakin Babarbare yakafa mata ido..Lokaci daya
zuciyansu ya buga kuma Allah ya sanya musu Son juna...Itace tayi Saurin janye
idonta takoma ciki gabanta na tsananta faduwa..Tundaga lokacin Moodu yaji jikinsa
ya mutu tun yana daukan Abun wasa har ya fahimci bana wasa bane..Ranar kasa barci
yayi ashe khamis na lura dashi shi ya tsaresa kana yake fadamai Abunda ke faruwa ya
kara da cewa"Khamis kabar mganar nan saboda wlh yarinyar tafi karfina"Khamis yamasa
shuru ashe yasamu iyayansa da mgananan sunaji kuwa sai dai moodu yaga sun daukesa
sai gidan marayu su awaje suka tsaya Sauran bayanan Duk iyayan khamis suka gudanar
Rasa gane wacce yarinya aciki yasa aka fiddo musu duka yan matan gidan akace Moodu
ya Nuna wacce yake so aciki.

Wayyo Dadi moodu yarasa awata Duniya yake alayi na biyu yacikaro Da Suhaima wacce
tun zuwanta gun take kallonsa domin ita dakyar barci barawo ya saceta saboda tunani
dan barebare sai ga shi sunkuma haduwa..Lokacin dayazo kusa da ita zuciyanta tafara
harbawa tadago ta sakarmai ido shima ita yake kallo..Sundade suna kallon juna kafin
Moodu ya juya ya Nuna Suhaima..Nan Da nan aka sallami Sauran..Sukuma suka Rankaya
wani katon office Abunka ga masu DashI..Domin iyayan khamis wasu agarin.

Koda aka fadama Suhaima muradin Su moodu batare da dogon Tunani ba ta amince
Moodu yabada Tarihin Rayuwarsa kaf dakuma shi Dan asalin ina ne kuma yacike
Atakarda cewa zai Tafi Da Suhaima kasarshi Ta haihu..ta amince dama amincewarta ake
Nema nan da anan aka gudabar da wasu cike cike mahaifin Khamis Shi yayi ma Moodu
walicci kuma ya biyamai Sadaki aka Daura masa Aure Da Suhaima.

Babu Abunda tadauka illa sallama datayi da yan"uwanta wa"inda suka tashi
tare...Gidansu khamis suka Nufa wanda Moodu yarasa bakin dazai mikama iyayan khamis
godiya..Suhaima taga gata gun iyayan khamis taji dama sune iyayan Moodu wanda farat
daya ya shiga ranta..Sati daya sukayi khamis ya shirya musu zuwa Nageria domin
Moodu ya mtsa yana so yakoma gida.

*Nageria*

Agarin Maiduguri

Lokacin Da dan Taxi din da suka dauko ya tsaya dasu daidai kofar gidansu
Muhammed moodu,wanda dabadon yayi ma gidan mugun sani bazai taba ganesa ba saboda
yadda komai ya chanza anguwan ta Famfamari tacika da al"ummah anyi gine gine ainun.

Kofar gidansu kamar anshare babu kowa jikin moodu yayi sanyi shiyasa yakasa gaba
ya kasa baya..Sai Da khamis yadafasa itakuwa Suhaima tana sanye cikin bakar doguwar
Riga baka ta yane kanta da gyalensa baki kalle kalle kawai take tazo bakon
waje..Cikin sanyi jiki moodu yafara yin gaba lokacin dayake rafka sallama acikin
gidan *UMMU SALMA CE* YAKURA matar Shettima ta amsa sallama tana zaune atsakar
gidan tana wanke wanke.

Moodu ne agaba sai khamis sai Suhaima dake bayansa basu da wani kaya sai Moodu
dake rike da yar jaka..Cikin mamaki yakura take amsa sallamansu tana kallon
fuskokinsu lokaci daya ta shaida moodu saboda kammaninsa Da shettima kuma tanajin
labarinsa gun Shettima ammh bakin larabawan dake tare dashi ne bata gane
ba...Maraba ta hau musu shiko moodu kallonta kawai yake alamun Rashin Sani ganin
haka yasa tace mai'Sunana Ummu salma Ni matar dan"uwankane Shettima'"Fadar haka
yasa Moodu washe baki ammh kuma abun mamaki babu motsin Innarsa da Baffansa...Suna
haka sai ga Shettima yayi sallama cikin gidan lokacin Da Shettima ya kyallah ido
yaga dan"uwansa mutuwan tsaye yayi saboda ganin yadda yadawo kamar bashi ba hutu da
ilimi sun xauna na mai...Kafeshi da ido Shettima yayi yayinda Moodu yayi saurin isa
garesa zai Rumgume ammh Abun mamaki sai shettima yadagamai Hannu alamar kada
yakariso hawaye na zubowa bisa idanunsa ya furta"Ashe kana nan Da Ranka da
lafiyanka kabarmu cikin zullumi da Tunanin Rashinka"Yafada yana tsiyayan hawaye
kafin ya wuce ya shiga aininhin falon mahaifiyarsu.

Cikin sanyin jiki da Nadama mai karfi Moodu yabi bayan Shettima domin Daman yasan
za"a Rina..Yana shiga ba abunda yafi firgitasa sai ganin da yayi ma mahaifinsu wato
zannah moodu kwance baya da lafiya Shettima na kokarin Tadashi zai bashi magani
moodu na kokarin karisawa shettima yadakamai tsawa kan basa bukatarsa yakoma inda
ya fito..Jin haka yasa zannah moodu bude ido yana bin Shettima da kallo kan yace
cikin ciwo"Shettima kai da wanene'"Tsuramishi Ido Shettima yayi kan yakada kai
yace"bakowa Baffa"Jin haka yasa moodu saurin karisawa gaban zannah yayi kneel down
yace"nine Baffa..Nine Moodun ka nine nadawo"Jin haka yasa zannah kokarin tashi yana
washe baki cikin farinciki yake furta"Moodu kai ne da gaske"shima moodun cikin
murna yakama zannah yana jaddadamai dacewa shine,nan da nan zannah yahau hawaye
yana fadin"Allah sarki Ummu kursum yau gaki baki da Rai ga moodunki yadawo cikin
koshin lafiya"jin haka yasa Moodu ya firgicewa yakalli shettima cikin Rudewa
yace",in...In..Inna ta rasu? yafada kamar yana kwaikwayon mgana, juyamaSa baya
shettima yayi kan yafara da cewa.

_Inna Tarasu da sunanka abakinta moodu,Tunda katafi daidai da rana daya inna
bata taba fashin ambatonka ba,tunbayan Tafiyanka da shekara uku muka daina jin
labarinka mallamin naku na mkrantar wanda da taimakonsa ka tafi ance yakoma garinsu
da zama wato ghana saboda damuwa nida Baffa har ghana mukaje ammh sai muka tarar Da
Allah yamai rasuwa kuma kasani shikadai ne yasan inda kake har ake samun labarinka
agunshi..Wannan lbrin shi yadada tayarmana da hankali tunda inna taji lbri
shikenan bata kara lafiya ba tun baffa na bata hakuri kan zaka dawo insha Allahu
har shima yagaza saboda shuru baka ba lbarinka gashi muna cikin halin rayuwa
balle aje chan abincika mana kai,inna sai da ta shekara tana jinya hawan jini ya
kwantar da ita kafin Allah ya mata rasuwa..Tabar duniya da begen ganinka ..Hakika
munji mutuwan inna mussamman Baffa da fadi ,wacce tarame ta lalace tafita
hayyacinta ashe mutuwan inna tadaki baffa duka duka kwana bakwai da rasuwarta shima
yafita sai daukosa akayi yafadi abubuwa sukamana yawa kiwon damuke komai yafara
karewa halin rayuwa yafara tsannata agaremu_

_awannan Halin ne nayi Aure itakuwa Fadi tana gidan mijinta Allah bai taba bata
haihuwa ba..Gwanin irin shekarun da kadiba baka dawo ba yasa muka fara cire rai da
kai ammh baffa kullum zencenka yake Mukuma mu ganin kana chan lafiyanka kalau kadai
samu Abun duniya ne ka manta damu mukuma muna iya bakin kokari akanshi ammh baya
gani ganin mun damu shiyasa baffa yarage ambatonka ammh mu munsani aransa bazai
taba mantawa dakai ba..Shekarun baffa biyu kenan cikin halin ciwo Agidan munshafe
shafinka munbarka amtsayin matacce ne Ashe kana nan da Ranka moodu cikin koshin
lafiya da wadatan arziki ka manta da tushenka da Asalinka ballatana iyayanka_

Shettima yakarishe hawaye suna kwaranya bisa kuncinsa harda shessheka Baffa ma dake
kwance kukan yake..Moodu dayayi zaman yan bori akasa yadora hannu akai yasaki wani
irin kuka mai ban tsausayi yana girgixa kaI..Hawaye shettima ya share kan ya waigo
yace "Ka fice kakoma inda ka fito moodu munsaba rayuwar baka yanzu ma zamu kareshe
rayuwar mu baka..Bamu bukatar ka moodu kafice mana daga gida"Yafada cikin tsawa
yana nuna masa kofa.

Khamis Da suhaima dake tsaye gefe tsausayi ya cikasu suka kalli juna lokaci daya Da
suhaima wacce tsoro ya shigeta duk da ba jin me ake cewa tayi ba..Ganin haka yasa
khamis karisa ya dafa shettima yana fadin"Kar kayi haka dan"uwa ka saurareshi kaji
dalilinsa mana"Khamis yafada cikin hausan sa daya koya gun moodu wacce bata fita da
kyau..Dagowa shettima yayi yana kallon khamis sai alokacin ma ya gansa ya budi baki
zaiyi mgana idonsa ya sauka kan Suhaima wacce taketa wiki wiki da ido..Cikin dakewa
Shettima yace'"Moodu wayan nan Fa daga ina'"Yafada yana mai wani kallo.."Moodu
yadago kansa idanunsa sunkoma jawur yakalli baffa dake kwance yana kallonsa kafin
ya juya ya kalli shettima daya tsareshi da ido yace cikin shakakkiyan murya"Khamis
abokina ne tare mukayi karatunmu dashi amadina.."sai yayi shuru Nuna Suhaima
Shettima yayi kafin yace"Ita wannan fa"Kallonta Moodu yaga yadda ta tsorata taja
baya idonta ya ciko dakwallah..Dauke kai yayi kafin yace" *MATATACE*....! dai dai
lokacin Da"akA bude labule Fadi ta bayyana cikin dakin tana kuka tace"Matarka
moodu..Au harma Aure kayi achan kafin kadawo ko..Mu muna nan muna rayuwa cikin
kunci saboda rashinka..To wlh baka isa ba sai dai kabarmana gidan mun barma duniya
kai hade da wa"inda suka maka walicci auren"Tafada tana fashewa da kuka.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#intelligent writer's#*
*#Uwar mijina..!!#*
*#JANAFI#*

_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏

🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💖
*WATTPAD:JANAFNANCY*
*Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF*

*NO.4*

_*Kasani cewa himma da hakuri da dogaro ga Allah,Sune ginshikin samun Nasara A


rayuwa..Assalamu Alaikum janaf*_✌

*NOT EDITED*⚒

""""""Moodu bai damu da yarda suke cemai yafice yabasu guri ba..,Illa fara labarta
musu lbrin Abunda yafaru Tunbayan Barinsa gida da Aurensa da Suhaima har zuwa yau
dinan yakareshe da cewa"Ku yarda dani Wlh ko da kwana daya bantaba mancewa daku ba
kuna raina..Aurena da Suhaima kuma haka Allah ya kaddaramin bani da yarda
zanyi,kuyiwa girman Allah kuyafeman dan"uwanku"Yafada lokaci daya shima ya kice da
kuka.

Ammh ina Shettima da Fadi basu tsaya sauraransa ba illa ma suna kara Umartansa daya
bar musu gida basu bukatarsa ahalin yanzu.

""moodu kukan yake kuka maicin rai da shesshekan zuciya Shettima kuwa Da fadi
mganganu suketa jefan dan"uwansu dashi kamar basusan daga inda yafito suna kuma
cewa yafita yabarmusu gida..

Tuni Suhaima ta rude duk da batajin yaren dasuke fadi ammh ganin yadda moodu ke
kuka kuma shikanshi khamis din talura da yadda hankalinsa ke tashe cikin harshen
larabci take tambayanshi meke faruwa? kan yasamu zarafin bata amsa Fadi ta
bankamata harara lokaci daya dacewa"Shegiya mara Asali"Wanda sai da moodu ya
tsaigata da kukan dayake yadago yana kallonta..Khamis kuwa yaji kalman ammah bai
fahimci ma"anarta ba tukun tunda hausan daya iya gurin moodu bata da wani yawa.

Suhaima bata saba ganin tashin hankali ba balle dataga yadda fadi ke hararanta
sai ta rude tanufi moodu cikin tashin hankali tana jansa tana mgana cikin harshen
larabci wai yatashi yatafi..Shi yakara bakantama Shettima da fadi rai suka umarci
moodu yayi gaggawan barin musu gida basu bukatarsa..Khamis yana ta kokarin basu
hakuri ammh sunki sauraransa..Yakura kuwa na kofar dakin tana sharan hawaye domin
suhaima ce da moodu ke bata tsausayi.

Zannah moodu ne ya tsawatar yana daga kwance cikin wani hali da karfi hali
yace"Haba shettima Dan"uwanku ne fa moodu wanda kuka fito ciki daya...Nasani moodu
bazai barmu haka kurum ba ku yarda da dalilinsa kubarsa yazauna cikin yan"uwansa na
rokeku"Yafada tari ya sarkeshi moodu ne yayi saurin isa kusa dashi ya tarairayosa
ya aza kansa bisa cinyarsa shettima ya dauko ruwa yana basa.

Mganar da zannah yayi shiya dakatar da Shettima da Fadi basu da yarda zasuyi ammh
fadi ita tunda tadora ido kan Suhaima taji ta tsaneta saboda itafa harga Allah
kanwar mijinta tayima alqawarin yayan nata( Kiji karfin hali)da sun hada ido sai ta
bankamata harara.

Tuni labarin dawowar Moodu tacika gari yan"uwa da abbakan arziki sai tururuwan
zuwa ganinsa ake..Anata lbrin yazo da mata balarabiya kowa sai zuwa ganinsa ake
shida suhaima masu zuwa don Allah da masu zuwa don gulma..Tuni labari ya yahadu
agari ashe moodu ba bacewa yayi ba yana chan yana hutawanshi harda ma balarabiya
yazo..Chaichai..Abu yacika gari..kowa da Abunda yake fadi.

Wuni sukayi da baki shiyasa basu kara wani tattaunawa ba,dare nayi kunyar
shettima yasa yabar Suhaima gun yakura shikuma yatafi yakama ma khamis otel yakwana
yaso yadawo ammh damuwar dayake ciki tahanasq dawowa kuka reras yayita ma khamis
yana bashi hakuri..Koda gari ya waye suka dawo ko mgana shettima baimai ba saboda
yatafi ya kwana da khamis..Itakuwa suhaima taga rayuwa domin bayan Tafiyan moodu
haka Fadi ta sakata gaba da zagi da cin mutumci duk da batajin metake cewa ammh
tasan cewa komeye bamai Dadi bane.

Sai da yakura tamata mgana itama din bata ragama mata sai da dai tabar gidan aka
samu sa"ida..Duk da yakura batajin larabci da hannu taita bawa suhaima hakuri wacce
ta kwana kuka sai yanzu taji nadamar yarda da Auren moodu har ta yarda ta biyoshi
nigeria ammh ta yanke shawarar khamis zata bi takoma kasarta ta haihu..Yakura ita
taita dawainiya Da suhaima taneman mata makwanci takawomata abinci duk da bata
mgana sai dai ta kalleta kawai tamata murmishi alamun tagode sosai.

**********

Satin su daya dawowa ammh shikanshi moodun zaman hakuri yake yi da yan"uwan nashi
mussaman Fadi wacce bata da hakuri ko kadan gata masifaffa ko agidan Aurenta
darajan zannah take ci,Suhaima cikin satin datayi ta fuskanci wani Abu haushi
sauyin rayuwa tayi kuka kamar idonta zai fadi saboda takuran fadi..Wacce ke wuni
agidan sai dare take komawa,shikanshi moodu baisamu ya kebe da ita saboda shima bai
zauna ba suna ta cukun cukun chanjin kudinsa zuwa na nageria,sai da komai ya
kamkama ya ciro kudin duka yazo ya zubesu gaban Baffa da Shettima da Fadi ammh sai
me sai suka juya baya kan basu bukatar komai da dabayanan wake basu kiri kiri suka
ki yarda Yakai Baffa Asibiti Abun Takaichi kuma Shettima ke biyema Fadi yana yarda
da shirmenta.

Lokacin Da khamis yayi shirin komawa Nanfa Suhaima tasaka Danja ita gida zata
koma kuka take kamar zata shide,Dakyar khamis ya lallabata ta yarda zata zauna ammh
da sharadin zai dawo yadauketa,khamis yayi tabawa moodu baki ganin yadda duk ya
shiga tashin hankali kafin tafiyarsa sunyi mganan Da Baffa kuma ya Fahimce sa
Shettima kamar wanka akama Asiri.

Sunrabu cikin kewa da kaunar juna..Akan sai wani lokaci,wanda lokacin da har yanzu
baiyi ba kenan Domunn Rabuwar moodu Da khamis Ta har Abada kenan.

Saboda gudun mgana yasa Moodu ya yanki barayi nan cikin gidansu yaja sasa nashi
shida Suhaima wanda sai da yaja cucekuce kamar basusan inda yafito yarasa wannan
Tsana da yan"uwansa suka masa ba,Suhaima tashiga halin Rayuwa gun Yakura ne kadai
take samun Dama Dama ammh Fadi tayi mata mugun Tsana wanda ko a idanunta bai boyu
ba

Cikin lokacin moodu yanemi lecturer a Universty of maiduguri kuma suka daukesa ba
laifi yasamu Abun Duniya wanda sai dai ya ijiye ko yakaimasu Shettima ba amsa
zasuyi ba..Shiko baffa Jiki yayi Nauyi ko mgana bai iyayi..Tun Abun nabawa moodu
mamaki haryazo yafara Damunshi Uwa uba ga amanar marainiyar Allah wacce Tarame ta
lalace saboda zullumi Tuni Shima yafara ramewa Damuwa suka taru suka sanyamai hawan
jini wanda ba wanda yasani sau shi Sai Allah sai Amininsa khamis.

Ana haka kwatsam Aka wayi gari Da Rasuwar Zannah bukar,wanda mutuwar data
girgiza jama"a Dadama,ciki harda moodu wanda sai da kwanta asibiti babban Tashin
hankali Shine wajen karban gaisuwan haka Fadi ke kuka tana birgima tana fadar
Sunanshi dana matarsa akan susuka kashe musu uba..Abun nan yayi Sanadiyar haifar
dawani Nauyi akirjin moodu wanda bai wuce ba har Ranar dayakoma ga Allah

mutuwar Zannah itace mafarin komai Domin lokacin kuncin Rayuwa tabude musu
Suhaima wacce kullum kuka take tamadaina zencen komawa gida domin ganin Shikan Shi
zannah baida kwanciyar hankali,Suhaima macece dabata manta alheri komai kankantarsa
balle wanda yabatamata lokaci Daya taji ta tsani Fadi Da Shettima wanda bata fatan
ko mutuwa tayi su sallaci gawanta..Dafari bata fahimtar bakaken kalaman Da Fadi ke
jifanta dashi ammh yau da gobe yasa tafara Fahimtar wasu daga cikin Hausa
hartakecin wani Abu daga ciki.

Tunda Sukayi Aure Sau biyu Tak moodu ya kusanceta..Saboda shikanshi baida
kwanciyar Hankali Koyarwan ma dayake don yazama Daolene Kwatsam Shettima yatada
ballin Tunda Baffa yarasu to moodu yazo yabar musu gida da karuwa donsu haryanzu
basu yarda Aure sukayi ba dauka Sukeyi Abokiyar Shashancinsa ne....

Wannan Shine mafarin komai Daren Da moodu yaji haka bai kwana Duniya ba zuciyarsa
ta buga Allah yayi masa Cikawa..Mutuwar data girgiza xuciyoyi uku alokaci daya
Shettima,Fadi,da Suhaima wanda ko amafarki basu zata ba. Mutuwar da haryanzu suke
kokamata wanda basuda Ranar Dainata ba..Suhaima Sai Da Tayi awa uku asume har
Saidai aka kai moodu zuwa gidansa na gaskiya ta farfado..Allahu Akbar duk mai imani
yaga Suhaima sai ya zubar mata da kwallah domin Ayanzu bata da wanda zata kallah
tace natane..Lokaci daya taji Duk Duniya bazata ta taba yafema Shettima Da Fadi ba
don Sune silar mutuwar bango kuma ginshikinta.

S Fadi sun koka na Rashin Dan"uwamsu ammh kash hakan baisa sun Saduda ba anayin
bakwai Suka tattara komai na moodu suka rike Suhaaima ko Tsinke basu bata da sunan
bata da gadon dan"uwansu..Rayuwa tayima Suhaima kunci babu mai Tsausayamata Sai
Yakura,Fadi kuwa kullum tazo zagi da cin mutumci babu wanda batasha tadinga jifanta
da mugayen kalamai nacewa ita karuwace koda yake itama ta hanyar da"a ka haifeta
kenan..Suhaima tayi kuka kamar idanunta zasu rufe gashi bata da nombar Khamis balle
takira bata da kowa sai Allah.

Tunbayan Rasuwar moodu Suhaima ta fahimci tanada jaririn ciki wanda bayyanansa
gareta wani Taimako ne da budi daga Allah moodu yatafi Moodu yadawo..Suhaima tayi
farinciki matuka lokaci daya tadorama cikin wani soyayyah wacce bata da
karshe..Takudiri niyyar boye cikin domin kauda idonsu Shettima da Fadi,Haka ko
akayi daman bafitowa takeyi ba komai adaki take,sai yakura ne ke shigowa dubata
tana kaimata abinci Shima aboye,Sai dacikinta yakai wata shidda dayake tana da
girman ciki yakura tafara ankarewa dashi lokacin Da Suhaima tafahimci yakura
tafahimci Halin datake ciki.

Ta tsorata harsaida Tsoron ya bayyana Afuskarta ta rike hannu yakura hawaye suna
kwaranyomata tace"Kiganni ko duk boyensa danake sai da ya fito kirufamin asiri kada
sufadi su Sani wlh zasu iya rabani da shi.kuma yanzu duk duniya shine kadai Sanyi
idaniyata"Tafada da hausanta wacce ke chakule da larabci.

Mirmishi tsausayi yakura tamata bayan tasanya hannu ta share hawayen Suhaima
tace"Shi ciki duma ne Suhaima komai boyenki sai ya bayyana..Ki kwantar Da
Hankalinki Insha Allahu bamai Rabaki da cikin"Da wannan kalaman Hankalin Suhaima ya
kwanta.

Fadi bata farga da cikin Suhaima ba sai da yashiga watan Haihuwa cikin nata yaba
kowa mamaki saboda girmansa gabadaya ta kumbura ko Tafiya bata iya yi gashi yayi
girma sosai har yakura nace mata yan biyu..Lokacin Da fadi tayi Arba dashi sai da
tazauna saboda razana saboda tijara sai tahau kururuwa tatara musu jama"a tana kuka
tana Fadin"Dama mai hali bai fasa halinsa yanzu daga abokin Shashancin naki yarasu
har kinje kin kunso ciki ko? to wlh ba gidanmu ba zo.zo ki fice ki san nayi ko kuma
ko yanzu jiki magayi"Yakura saboda bakinciki batasan Sadda tashiga gayama Fadi
mgana ba"

"Haba Fadi Haba Fadi..Zuciyarki ma imani ne haba tunda baiwar Allah nan tazo
baki barta ta huta..Haba karkimanta Abunda kayi shi xa"ayi maka bakisan Ranar da
zata miki ba"Fadin Haka da yakura tayi yazama Fitina don Shafin cin mutumci Fadi ta
bude tanayi tana zagin yakura tana hadawa Da Suhaima..Yakura kuwa tabawa banza
ajiyarsa.
Koda Shettima yadawo wannan karon bai goyi bayan Fadi ba domin kirikiri yahana
koran Suhaima, yace ai jinunsu na jikinta tabari randa tahaifemusu tabasu Abunsu
Sai ta kara gab,to da wannan mganar Suhaima tacigaaba da zaman acikin gidan wanda
tasama suna bakin gida,wasa wasa Saida suhaima Ta tsallake wata Tara bata haihu ba
hartashiga na goma haihuwa shuru ba lbri gashi ita ba fita take balle tasan hayan
Asibiti To in ma Tasani ina taga kudin Wanda ko Abunda ba"a bata mallaka ba daga
dukiyar moodu ba.

Cikin ikon Allah wata Ranar jumma"a Suhaima Tahaifi Danta Namiji bayan tasha
doguwar Naguda tun daren jiya take Abu daya sai Ranar jumma"a bayan an sakko sallar
Ta haifi Danta katoto wanda yafito sak mahaifinshi Sai dai kallo zakamai kafahimci
Ruwa biyune, ma"ana Tsatsan barebari da tsatson larabawa,..Tunda Suhaima tahaihu
lokaci daya taji kamar anzaremata wani Nauyi yaron da jini da komai takamashi ta
kamkame tana kukan Farinciki mai hade da tunawa Da mahaifinsa kan kace kwabo yakura
ta gyare Suhaima da yaro..Kayanma daza"asama yaron yakura ta dauko mata cikin kayan
datake tarawa.

Lokacin Da Shettima yasamun lbrin haihuwan Abun mamaki sai gashi yataka har
dakin da Suhaima take yadauki dan wanda yadade ahannunsa yana kallo don photocopy
Moodu ne sak lokaci daya yayi masa huduba yana mikamata yace"Allah ya raya *IBRAHIM
MOODU* bata damu ba Ta amsa Da Amin domin sunan baida wani Aibu.

Lokacin Da Fadi ta kyallah ido ga jarinrin Suhaima ai nan fa sai taji duk duniya
shi takeso tasakama Shettima kukan Kan ita zata rike Ibrahim tunda bata taba
haihuwa bata tunanin Shima Shettiman baitaba haihuwa ba Ta bullo da wannan mganar
ne bayan anyi fitan bakwai raguna biyu Shettima ya yanka mishi suna kuma yabada
kudi yakura ta siyama Suhaima dan kala daya da ita da jarinrin, Shettima bai maida
kai agame da mganar ba sai Fadi ne tazo Tafurta ma Suhaima wacce taji Abun kamar
Saukan Aradu..Lokaci nafarko Da Suhaima tadaga ido takalli fadi duk cin kashin
datake mata,wani malalacin kallo tabita dashi kan tace"Tabdijam..Wannna karon baza
kuyi nasara ba domin mu"azzam ni na haifesa kuma dana ne, saboda matukar ina
Numfashi babu wanda ya isa ya karbesa koda kuwa kice ko Shettima"Saboda mamakin
Suhaima Fadi ta kasa mgana.

Aikuwa anyi karamin yaki domin Suhaima ta Shirya fito na Fito ga duk wanda zai
Rabata da Farincikinta..Shettima bai zafafama kansa illa lallaba fadi yayi tabari
ayayesa ammah baza atsuge yaro anonon uwarsa ba abaki mganar gaskiya..To wannan
Dalilin shi yalafar Da mganar har Suhaima tacigaba daRainin Mu"azzam dinta cikin
kwanciyar Da hankali da Taimakon Yakura wacce bata gajiya da dawainiya dasu.

Lokacin Da Mu"azzam ya shekara Tuni Suhaima tafara Tunani barin maiduguri


gabadayanta tatafi ta nemi wani guri sucigaba daRayuwa ita da danta,ammh sai mai
lokacin data bijiro da mganar Shettima yasakama idonsa toka yace Matukar zata tafi
yawon Duniya to bada dansu ba sai ta dire musu Abunsu sai tayi gaba dama ba wani
dalili,jin haka yasa hankalin Suhaima yatashi in tatafi ta bar mu"azzam ita ya
rayuwa zata kasance mata bata da kowa aduniya sai Shi duk duniya ba wanda take
kallah tayi mirmishi sai Shi dole tasa ta hakura da kudirinta tazauna ta cigaba da
kula da Danta.

Ganin zama bazai mata haka ba ga wahala takarun mata Sai tafara wankau tana
aikawa makota aiko tana Samu Abunda tadan yi aka biyata dashi take hidiman kanta
dana yaronta..Wanda tunda yatashi baisan kowa ba sai *UMMI* itace uwansa itace
ubansa sai ko yakura,mu"azzam tun yana shekara daya dawani Abu yafara tafiya yaro
ne mai wayau dashiga rai gashi miskili ne babu Ruwansa Da rigima Suhaima tazama
baiwa domin komai takeyi Arayuwa don yadda zata gina Rayuwar tilon yaron nata guda
daya take.

Mu"azzam nada Shekara uku Aduniya yafara sanin wahalar rayuwa domin duk wani
gwargwarmaya tare dashi akeyi..Babu mai kula dashi karamin yaro ne ammh yana da
hangen nesa ko wasa bai yi da yara,kullum yana Tare da Umminsa saboda ita kadai
yasani..Tun baya fahimtar rayuwa har yafara Fahimta yana da Shekara takwas Aduniya
Yafara girma Suhaima tagaji da Zaman ukuba da Rashin yanci ga mu"azzam ya girma ya
isa shiga mkranta ammh daga Fadin Har Shettima babu wanda yake bi takansa ita Fadi
tace tunda Suhaima tahanata to gata gashi..Ganin haka yasa Suhaima takai
kukanta,gun wata makociyarsu Ita tadauketa takaita gidan wata barrister Baraka
muhammed wacce lauyace mai zaman kanta tana tallafama gajiyyayyu da marasa
karfi..Ita Suhaima tasamu ta karanta mata komai na rayuwarta wanda Sai da Baraka
takoka mata itace ta share mata hawaye ta maka Su Shettima ababban kotun Jahar
maiduguri kan tana son Kotu ta mata Adalci.

Lokacin Da Shettima suka ga Sammaci suman Tsaye Sukayi domin basu taba tsammanin
Suhaima zata musu haka ba..Ammmh sai me koda suka duba bata ma agidan bata dauki
komai nata ba Hajiya baraka tace tadawo gidanta da zama har agama Shari"ar Shine
silan komawarta kuma yakura kadai tama sallama...

Tun Ashiga kotun Farko kotu ta zartan Hukunci Domin Shaidu sun Nuna Sheettima da
Fadi basu da gaskiya sun cutar da baiwar Allah..Kotu ta yanke hukunci Mu"azzam zai
cigaba da zama tare da mahaifiyarsa har abada ammh da sharadin bazata nisantashi da
danginshi duk inda Suke dole ta sanar Dasu don Suna da Hakkin akanshi..Itakuma
Suhaima kotu ta musu iyakata da ita domin basu da alhakin doramata karan
Tsana...Kana ta Umarcesu dasu Bawa Ibrahim dukiyansa don mallakinsa ne..Hakanan
babu yadda suka iya suka tattara komai Suka mika Suhaima itakuma ta damkama Hajiya
Baraka.

*WACECE HAJIYA BARAKA*

Hajiya baraka haifaffiyan, garin maiduguri ne uwanta da ubanta duk yan channe,
kafin Allah yayi musu Rasuwa Hajiya baraka tana shekara goma sha takwas aka aurar
da ita gawani dan Uwanta soja ne..Shiya sanyata Amkranta ta dora karatunta
hartazama lauya..Lokacin da Allah yamai Rasuwa sakamakon hargitsin boka Haram Danta
daya ne Aduniya *SHUREIM* wanda yaro ne mai hazaka da himma yataso cikin gatan
iyayansa biyu har zuwa mutuwar mahaifinsa sakamakon hajiya baraka bata da wasu
dangi shiyasa tarike danta suna zaune a tamfatsetsen gidansu Dake Famfamari..Gata
lauyace mai zaman kanta tayi suna wajen tallafama marayu da gajiayayyu kuma tana
daga cikin kungiyan na ta taimakama mata da kananan yara.

Hajiya baraka ita tatafi Da Suhaima gidanta da niyar riketa na har Abada Su
Shettima bisa Umarnin kotu suka bisu sukaga mazauninsu..Hajiya baraka tana matukar
tsausayin Suhaima shiyasa asatin dasuka dawo ta sanya mu"azzam mkranta inda Shureim
yake zuwa tunda daman zasu zo tsara shima din yaro ne..Hazakarsa da kuma yadda
yaron keda kaifin basira yasa aka ijiyesa primary 2 cikin ikon Allah kan kace kwabo
mu"azzam yabama kowa mamaki domin Kan yahada shekara amkrantan kowa yasan dashi
saboda yadda Allah yayi masa baiwa kwakwalwa.

Lokacin Da mu"azzam yakammallah Primary shi Shureim yana jss3 ne shima kai
tsaye yafada shashin yacigaba da karatu..Itakuwa Suhaima hankalinta ya kwanta
tasamu natsuwar zuciya,Hajiya baraka ba yadda batayi da ita kan takoma mkranta ba
ammh ina Suhaima tace ita ayanzu cigaban Rayuwar danta yafiye mata komai Saboda
Haka Shidai yasamu ilimin ita nata mai Sauki ne jin Haka yasa takyaleta..Mu"azzam
duk Sati Hajiya baraka ke shiryashi shida Shuraim tasaka direba yakaisu gidansu
Shettima tun Sunakin kulasa suna banza dashi Saboda Abunda Suhaima tayi musu ammh
yau da gobe har suka saki suka rumguma jikinsu duk Satin da baizo ba yakura da
Shettima shiga damuwa suke sakamakom basu da ma wanda zasu gani Zuciyansu Ta
sanyaya.

Lokacin Da Shureim yakammalla Secondary kai Tsaye hajiya baraka tasamamai gurbin
karatu akasar Malesia yatafi inda zai karanta likita..Wanda tafiyansa ta raunana
mu"azzam wanda duk duniya shuraim ne abokinsa kuma dan"uwansa ammmh yanayin karatu
yau gashi sun Rabu wanda ada komai tare sukeyi,Hakan ne yasa mu"azzam yadawo so
cool wanda ko ada Shureim din ne kesakasa .mgana Saboda dama chan ba mgananne bane.

Shima mu"azzam din cikin lokaci yakammalla nasa wanda shima Hajiya barakan taso
Turashi inda Dan"uwansa yatafi ammh mu"azzam yanuna irin karatunta yakeda sha"awa
wannan lbri yama Hajiya baraka dadi matuka domin tama Shuraim sha"awar Karatun
lauya ammh yanuna baya Ra"ayi dole ta Rabu dashi.

*_YANZU SALON LBRIN YAFARA..KADA KU GAJI KUDAI CIGABA DABIN JANAF..KOMAI ZAI
WARWARE*_

*Comment*
*Share*
*Vote*

*AMULA BAE*🌹
_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_

🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💕
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*

_Failure is d apportunity to begin again more..INTELLIGENTLY.,Assalamu Alaikum


janaf_

*HAPPY JUMMA"AT MUBARAK*

*FRIDAY 12/07/2019*
*6:00am*

*NOT EDITED*⚒

*NO 5*

""""Kai tsaye Tanema masa Addmission Alegal dake kano,bayan shekara uku
yakammallah karatunshi yadawo gida,bayan dawowarsa ya nemi Addmission a B .U .K
Cikin sa"a suka bashi Direct faculty of low old site yana kammallah karatunsa na
law ya wuce law sch yana gaf da kammallawane, aka aiko daga daga federal court
Abuja na bukatar sabbin lauyoyi yara kanana masu jini ajika, da suke kammallah
karatunsa awannan shekaran, don haka suna kammallahwa akayi posting dinsu Sunan
mu"azzam ne awanda aka tura domin ya samu kyakyawan Sakamako.

Kafim faruwan Wannan Abubuwa da dama sunfaru ciki harda Rasuwar Fadi..Wacce ta
rasu bayan ta haifi yarta mace ko ganin kalan yarinyar batayi ba Allah yadauki
rayuwarta...Hakika Lokacin da lbrin mutuwar ya iske Suhaima jikinta yayi sanyi
matuka ammh duk da haka hajiya baraka tayi tayi suje gaisuwa Suhaima tace atafau
bazata ba..Domin ita ko sunan Fadi aka ambata ranta baya mata dadi..Lokacin
mu"azzam yana Kano akayi Rasuwar sai da yadawo yaji lbrin shima ya girgiza duk da
Fadi bawani mugun saninta yayi ba don acewarsa bata da fara"a..Shettima maraici ya
lullubesa ba uwa ba uba..Kuma ba babu yan"uwa moodu yatafi ya barshi..Ga Fadi yau
bata agidan duniya..Yayi kuka kamar ransa zai Fita babu mai rarrashinsa..Ahaka
Bahgana yasama Yarinya Suna taci Sunan *ZAHIIRAH* wacce tataso cikin gata da
tsausayi mai girma..saboda tazama baiwa ce daga Allah sai da uwarta ta shekara
ashirin da biyar da Aure kana tahaifeta wanda har sun fidda rai ga haihuwa..,Sai
gashi wanda tunda tasamu cikin bata kara lafiya har Ta haifeta kuma ta sanadin
Allah yayimata Rasuwa..Yakura ita ta shayar da zaniirah hartakai shekara hudu
Ahannunsu lokacin Da Abubakar bahgana yayi Aure da Halimatus Sadiya..Sai yanuna
yana son karban Zaniirah tadawo gunsa saboda yadda yarinyar tashiga ran kowa..To
babu yarda Shettima zaiyi yafi shi iko daita..Sunaji suna gani Zaniirah tabar
hannunsu takoma hannun mahaifinta ya sanyata makaranta ammh tana zuwanmusu
wekeed....

Shekaranta Tara Aduniya Halima ta haihu yan biyu Wanda suka ci suna idris Da
Aleyu..Tun Tasowar Zannirah aka Fahimci yarinyar dabam ce kwatakwata bata da
hayaniya bata sa karkashi da dafarima sunzata sikila ce sai da aka kaita Asibiti
suka tabbatar da cewa lafiyarta kalau..Kawai halitarta ce..sai Zaniirah ta wuni
adaki ko mgana batayima kowa ko mgana kake mata in kaci Sa"a,ne zata maka mirmishi
har hakoranta su bayyana,komai nata cikin Sanyi take gudanarwa Mahgana tana iya
bakin kokarinta akan Zaniirah kamar yadda mahaifinta ke kokari akanta..Saboda
girmamawan Bare bari yasa Suke kiranta *YAHNA* ma"ana Anty kenan..

***** ******* ****** *****

Dr Shureim Wanda ke matsayin likitan akwakwal a babban Asibitin ABU Chika dake
zaria..Shekaru takwas ya kwashe akasar malesia kafin yadawo gida Nageria..yana
dawowa ba dadewa, yafara aiki da ABU Chika..Tafiya yake yana Dawowa weeked lokacin
Mu"azzam na law school..Hajiya baraka tafara manyanta wacce Su mu"azzam ke kira
Hajiyarmu,Suhaima wacce tazama babbar mace sosai takara wayewa,..Shekarar Da
Mu"azzam yafara aiki da federal court..Shekarar farko ya gina wani tamfatetsen
gida A MAITAMA DISTRICT wanda yaji komai na alatun Rayuwa..Shima ashekaran Shureim
ya tamfatsa nashi azaria cikin GRA..shekara na kara zagayowa suka daga dasu da
iyayan nasu suka lula kasa mai tsarki...Suka sauke farali..Mu"azzam yaso yahada
harda Baffa Shettima ammh tunawa dayayi wlh Sai dai Ummi tahakura da zuwan Saboda
zencen wani dangin sa yanzu Ransa zai baci..Duk Hanasan datake bai gujesu ba yana
zuwa inda suke wanda Suhaima bata da yarda ta iyane kawai.

Mu"azzam baida aboki baida Amini face Shuraim wanda suka tashi tare sukayi wayau
Tare...Mu"azzam Miskili ne nakarshe baya da haniya shima din ba magananne
bane..Yana da zuciya ammh yana da hakuri, yana da riko da addini,,baya dawani aiki
aduniya bayan Biyayyah ga Umminsa komai tace dashi yake aiko baya iya tsallake
umarninta..mtsalanshi da ita danginshi shine ke damunsa domin ko taimaka musu zaiyi
sai dai in aboye ammh Ummi bata da makiyi duk Duniya irin Shettima wanda yanzu
Nadamar Duniya ta tsufa suka dabaibaye..Yayi nadama ammh baida halin gyarawa don
kullum sukayi mu"azzam yazo yafadamai yafadama Mahaifiyarsa Ta yafemasa..Ko yakura
dasukayi zaman mutumci Da Suhaima ta yanke alaqa da ita saboda matar Shettima ne
ita...

Lokaci Daya mu"azzam da Shureim sukayi shawaran daukan iyayansu zuwa inda suke
aiki..Lokacin dayajema Sheettima Sallama yana fadamsa zai dauki Ummi sukoma Abuja
da zama saboda ragema kansa zirga zirga na wahalan hanya..Haka Shettima ke kuka ya
rumgume Mu"azzam yana fadin kada yabari mahaifiyarshi ta rabasu kada ya gujesa
shikadai yake gani yaji dadi..Shikanshi moodun Sai da ya zubar da kwallah Saboda
tsausayinsu haka ya jibge musu kayan Abinci da kudi kana yatafi..Wanda yakura sai
da tafadama Shettima Tana Fadin" _Wannan Ranar take jiyemaka Shettima gashi tazo
maka..Babu kuma wanda zai iya magance maka ita_

Rabuwar Hajiya baraka Da Suhaima Rabuwace ta kuka ta sabo..Wanda suka shude shekaru
tare..Ammh yau zasu Rasu..Sunaji suna gani Dr Shuraim yawuce Da mahaiyarsa zuwa
Zaria yayimda Mu"azzam suka lula Abuja..Wanda acham ne suka fara gina Sabuwar
Rayuwa mai cike da jin dadi,Dr Shuraim yayi Aure da matarsa Zulaika...Ayayinda
Hajiya baraka girma yafara kamata tana fama da ciwon kafa ne..Wanda danta ke tsaye
kanta da kudinsa da lafiyansa.

Mu"azzam ya zubema Ummi yan aiki acikin gida Tundaga farfajiya har cikin gida ga
tsalatsalan motoci ya zubemata da direba..Ga masu girki da masu gyara mata
dakuna..Kai komai najin Dadin Rayuwa mu"azzam ya mallakamata shi..Baya da buri Sai
nata komai ya Samu *UMMI NA* komai ita domin itace ginshikinshi domin bada din
Tsayuwarta kanshi dayanzu wuya ta kashesa..Mu"azzam aboye yake aikama Baffansa
Shettima sako in kuma yasamu lokaci yana zuwa gunsu da Abun arziki..Cikin shekaru
biyu Brr mu"azzam yayi dukiya mai tarin yawa domin bayan aikinsu Shida Shuraim suna
da hannun Jari akasashen waje inda suke gudanar da Kasuwancinsu cikin Turawa.

Ummi tasamu jindadin Rayuwa Da kwanciyar hankali ammh daidai Rana daya bata manta
da Abunda Su Shettima suka mata ba..Lokaci bayan lokaci in ta tuna to Ranar wuni
zatayi kuka ko dan lelen nata bai isa ya rarrasheta..Tabawa Mu"azzam lbrim Abokin
Mahaifinsa khamis wanda yayi mata alqawarin bincikarsa akasar Sudan din..Ummi duk
Sanda taji son ganin HajIya baraka direba kawai zata ma mgana ta shirya yakaita sai
yamma su kamo hanya..Suhaima Tadauki hajiya Baraka mtsayin yayartace itace kadai
zata iya fadamata taji ammh bayan nan babu wanda ya isa..

Zuwan Da Mu"azzam yayi Maiduguri ne Baffa Shettima ya tareshi da wata mgana wacce
ta girgizasa ainun takusa sawa Numfashinsa daukwa..Na yabashi *ZANNIRAH DIYAR FADI
YAZO YA AURA* wanda babu yarda ya iya Baffa mtsayin Ubansa yake gani inhar ubansa
in yanada Rai zai basa Umarni yabi haka Baffa Shettima zai bashi yabi..Babu yarda
ya iya illah godiya da nuna biyayya wanda ya sanyayama Shettima Rai harda zubda
kwallah..zullumin da Mu"azzam yadawo dashi kenan yana hanya yasamu kiran Ummi wanda
daman bai shaida mata zuwanshi maiduguri ba,sakamakon bata tashi ba,Sanda yafice
daga gidan bayan yasamu kiran Baffan na gaggawa...
Lokaci daya Shettima yasaki ajiyar zuciya Bayan yadawo daga dogon Tunanin daya
dauka Tunanin Abunda yashude achan baya..hawaye suna Shatata bisa idanunsa..gaban
babban Rigansa yajike sharkaf da hawaye harda majina lokaci daya, yasaka hannun
rigarsa yana sharewa yake Fadi afili.." _*NASANI ADA NA TAFKA KUSKURE AMMH YANZU
INA NEMAN HAYAN GYARAWA..NABIYE SHARRIN ZUCIYA DANA MACE TAKAINI TA BARO,AMMH YANZU
DA IZININ LAHI ZAN KULLA WANNA AURE FATA YAZOMO HAYAR WARWARAN KOMAI..YA ALLAH KAGA
NIYYATA KADAFAMIN*_ yakarshe fada yana fashewa da kuka yakura dake labe agefe itama
kukan take lokaci daya tana jin Tsausayin zaniirah domin ta tabbarta bazata taba
jin Dadin zama Da Suhaima Saboda yadda ta rike Abun Aranta..

_*Tabdijam akwai badakala..Tayaya Ummi zata amshin wannan zencen..Shin yaya Rayuwar
marainiyar Allah ZANIIRAH zata kasance..Duk kubiyo ni cikin Salona na UWAR
MIJINA...UWAR MIJINA...Salon na daban ne kada ku manta Janaf dinku ce..*_🌹

*COMMENT, SHARE AND VOTE*

*#Intelligent writer's#*
*#Uwar mijina..!*#
*#Janafi#*
_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_

🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💕
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*


_*Assalamu Alaikum janaf fans,ya kuke, hop kuna cikin koshin lafiya,kamar yadda
nake..Afuwan plz game da yadda na dinga comfused dinku,Akan Sunan ZAHIIRA..Wani
Wajen sai na dinga saka ZANIIRA,Afuwan don Allah, wlh dauka nake sunan duk dayane
😂, but by Now zamu cigaba da amfani da ZAHIIRA..Tanque so much masoyana, da gyaran
ku gareni,hakan ya nunamin kuna biye dani..One luv*_💖

*NO.6*

"""Kamar amafarki yake jiyo kiran sallah a masallacin dake kusa dasu, cikin
mutuwar jiki,da gajiya ya farka,mika yafarayi kan ya sauke kafafunsa akasa wa"inda
sukayi masa Nauyi sakamakon kwana atakure,Baiyi mamakin ganinsa kwance kan kujeran
falon ba ma"ana anan yakwana bargon Ummi ne dake gefensa ne yabashi mamaki,gefe
daya kuma sai ya murmusa daya tuna tabbas Ummi ce ta sauko tazo tayafamai,dan cije
lips dinshi yayi kafin ya mike,ya tattara wayoyinsa ya wuce zuwa shashensa wanda ke
kasab daNa Ummi domin dauro alwala.

Agurguje yayi alwala yafice zuwa massallaci domin har an tada sallar..Bayan an
sallame sallan saboda barcin dake cin idonsa ko Wa"azin da"ake bai tsaya
Sauraraba,Wanda baya wucesa dawowa yayi gida, ya shige dakinsa mai kama da aljannah
Duniya babu tarkace adakin daga wardrope dinsa,wanda takusa cinye rabin dakin sai
madubi da gado sai kafet...gabadaya dakin blue ne komai da komai,komai dai cikin
Tsari.

Cikin mutuwar jiki yafada gadon dayaji lafiyayyan zanin gado ya baje,ya cigaba da
barcinsa wanda ya daukesa mai Nauyi kuwa.

Ummi kuwa tana Shiga daki kan gado tafada tacigaba da kukanta kamar karamar
yarinya,tanaji komai har sanda mu"azzam,Ya shigo yazo yana mata magiya..Sai
datagama mai isanta kana ta shiga bayi ta wanke fuskarta tayi alwala tazo tayi
shafa"i da wuturi kana ta sauko tana zuwa taci karo Da mu"azzam kwance barcin
gajiya ya kwashesa tadade tsaye tana kallon fuskar tilon dan nata,ganin tayi ya
takure gu daya alamar Sanyi yakeji sai ta kashemai Ac din kafin takoma bedroom
tadauko mai blanket tazo ta rufamai bayan ta shafa mai addu"a tasani saboda ita
yazonan ya kwanta shafa kanshi tayi kafin tabashi Sumba,komawa sama tayi Ranta
namata kuna na yarda tayi sake Shettima na neman Rabata da tilon danta.

*** **** *****

Cikin barci yaji sautin kiran wayansa cike Da haushi mu"azzam ya lalubo wayar
akasan filon dayake kwance kasheta yake da niyar yi ammh sunan daya gani ne
yasakashi Saurin picking" *DAN UWA* ya furta cikin muryan barci Daga chan bangaren
Dr Shureim yace"How far Dan"uwa"Cikin kasala Mu"azzam yace"Am not Fine wlh"Yafada
cikin damuwa.

Saurin Ture Zulaika Shureim yayi wacce ke kokarin dauramai Nektie yana Fadin"Wht
wrong dan"uwa..? yafada cikin tashin hankali "Tsaki mu"azzam yaja mtseewww..."Kafin
ya mirgina bisa gadon yana fadin"bana Fadamaka zani maid jiya ba",Shureim ya amsa
da "yes.Wht hppend" mu"azzam yace" wlh baffa ya ballomin ruwa dan"uwa..Wai Diyar
inna Fadi data mutu ta bari yabani na Aura'"

"Kutumar ubanchan.."Shureim yace lokaci daya da dafe baki wanda sai Da Zulaika
wacce ke kokarin gogemai takalmin dazai sa ta waigo cikin mamaki don bata saba jin
irin wannan ashar din daga bakin mijin nata ba,cikin Rawan baki shureim yace'"Ka
amsa Mu"azzam..?"Yafada cikin rawan murya.

Ajiyar zuciya Mu"azzam ya saki kan yace"I hv no option dan"uwa.."Yafada cikin


muryan karaya,jinjina kai Shureim yayi kan yace"Ummi fa.."Shuru mu"azzam yayi kan
yace"Ummi batasan ma da zence ba, kawai na tafiyata maid ne daban gayamata ba,tahau
koke koke, to inaga taji babban Abun..Kila tsinemin zatayi wlh"Yafada kamar zaiyi
kuka.
Shureim ya girgizakai kan yace"No Stop saying dat..Any tin will be fine kaji.Just
keep praying,in nadawo aiki zamuyi..mgana"Dagahaka sukayi sallama zukatansu babu
dadi..

bai koma barcin ba ya mike bayan ya duba agogon bangon dake kafe gefen side
drower gadonsa, yaga har pass 8 salati yayi tare da mika dabadon Dan'uwa ya tashesa
ba dayayi missing din wata shari"a dazai gudanar yau dinnan da safe,mikewa yayi
yafada tiolet agurguje ya fito ya shirya cikin shigansa na Suit, dinsa na yau din
Ash and black ne yadaure wuyansa da nektie dinsa kafafunsa yana sanye da Rufaffan
takalmi kan nasa yasha gyara kamshin turaran MAN kawai ketashi duk inda yabi koya
gifta yar jakarsa yadauko ya nufi falon fuskarsa na Fitar da Annuri da kwarjinsa
mai karamasa kima a idon jama"a.

Shigowarsa baban Falon ne yacikaro da karime na goge tana gashininshi tazube


kasa gwiwa bibbiyu tana Fadin"Barka da fitowa yallabai"Kallonta yayi kan yace"Wai
baba sau nawa zance miki bani son wanna dukamin dakike yi ne ehe'yafada Ranshi
abace,Dukar da kai karime tayi kafin tace"Yallabai don...bani so kawai kidaina Nifa
danki ne Baba kokuwa uwar tawane, baki so kizama ai shikenan"Yakatseta lokaci daya.

Saurin mikewa karime tayi tana fadin"wane ni Ranka yadade,Kowacce uwa zata so ta
mallakeka amtsayin danta"Rausayar dakai yayi kafin yayi mgana lami tafito daga
kichen hannunta dauke da kololi itama cikin girmamawa ta rusuna tana gaisheshi amsa
yayi yana Fadin"Allah nakusa yimuku yaji agidan nan"Yafada fuskarsa ba alaman
dariya da Sauri sukace"Tuba muke yallabai bazamu kara ba"Suka fada suna dariya don
susan laifinsu.

Mirmishi yayi kafin Lami tamike ta isa ga dining tana Fadin"yallabai An kammallah
kalacin fa"Shuru yayi mata still yana tsaye kamar bazai tankaba Sai chan yace"Ummi
tafito kuwa"cikin Fuskar damuwa karime ta girgiza masa kai Kada kai kawai yayi
yawuce saman cikin sanyin jiki binsa sukayi da kallo cikin tsausaya maasa saboda
yadda bai iya hada komai da mahaifiyarsa..Basu taba ganin Mutum mai mutumci da
daraja talakawan dasuke karkashinsa ba kamar ubangidansu Mu"azzam.
Cikin Sanyin jiki yasaka hannu da Niyar nooking din kofar sai kawai yaji ta
bude kai tsaye yasakai dakin na Ummi wanda ke tashin kamshin Turaran wuta na yan
maiduguri,Bedroom ne mai girma da fadi wanda yaji kayan alatun na more rayuwa
Tamfatsetsen gadonta Royal bed mai hade da makeken wardrope,wanda yakusa cinye
Rabin dakin sai dressing mirror din dayake shake da kayan kwalliya na mata dakin
Gabadayansa Coffea colour ne.

Zaune Ummi take kan Wata yar kujera gaban mirror tana taje kanta wanda yake da
tsawo da sansti ta shirya cikin Riga da zaninta na Atamfa tayane jikinta ta
lifayanta wanda bata rabo dashi,cikin sauri ya karisa kusa da ita yasaka hannu ya
karbe Cumb din datake amfani dashi yacigaba da sharcemata kan,yana kallon Fuskarta
ta madubi idanunta sunyi jawur alaman Tasha kuka kenan,ganin yana kallonta yasa
tayi Saurin kauda kanta yana gama taje kan nata, yasaka band ya tamke matashi
dam,daman yasaba Mu"azzam din Ummi babu Abunda bai iyaba indai na matane, don Mata
suka Renesa lol.

yana gamawa ta rufe kanta da lifayanta,ta mike tana ganinsa sai ta juya fuska
zata wuce da Sauri ya zube agabanta yana Fadin"plz Ummi karkiyi Fushi da mu"azzam
dinki,"yafada yana karya murya kamar zaiyi kuka cikin hanzari ta juyo garesa tasa
hannuwanta ta dagosa kai tsaye ta rumgumesa lokaci daya tafashe da kuka mai cin
rai.

Riketa yayi sosai yana Fadin"Haba Ummina so kike Tsinuwan mala"iku sukamani? Don
Allah Ummi kidaina zubar da hawaye akaina don Allah inhar kinaso na mutu nasamu
Rabauta Ranar gobe kiyama"yafada muryansa tafara chanzawa dago da kanshi yayi yasa
hannunsa yana sharemata hawaye itakuma tana kallonsa lokaci daya suka sakarma juna
mirmishi kallonsa take kafin tace"My Son..Dont leave me..Kaikadai gareni kai ne
Sanyin idanuwana..Kada kabari Shettima yarabani dakai kamar yadda yarabani da
mahaifinka lokacin danake tsantsan bukatarsa"Takareshe fada hawaye suna
gangaromata...

Sharemata hawayen yasakeyi yana fadin"UMMINA..ke mahaifiyace mafi soyuwa


azuciyar mu"azzam dake nafara bude ido aduniya,Kece ginshikin mu"azzam da kokarinki
da himmanki na kawo iyanzu..,Wlh tallahi bazan taba gazawa da bauta miki ba har Sai
Ranar dana daina Numfashi"Saurin Rumgumesa tayi tana Fadin"I love u Son.."Love u
too Ummina yafada yana kara kamkameta.
Tare suka sauko hannunsu sarke da juna Karime da Lami Tunda suka hangosu bakinsu
yaki rufuwa,suna ta mirmishi na jin dadin ganin Uwar dakinsu ta sauko..Gabadayansu
zubewa sukayi suna fadin"Brka da Fitowa hajiya"Kayatattacen Murmishi tayi musu kan
tace"Yauwa,karime da lami kuntashi lafiya? ina Uwani"? Lami tace"Uwani na kichen
tana ida wanke wanke ne"Tafada tana sanda kai, Wucewa tayi hanunta cikin na
mu"azzam,tana Fadin"Breakfast fa,Son zai Fita"Da Sauri karime tace"Tuni aka
kammallah Hajiya"Gyada kai tayi kan tace"Yayi kyau.kuje sai na kiraku"Rankwafawa
sukayi suna Fadin"agama lafiya hajiya"Daga haka suka fice daga Falon.

Ummi da kanta taciyar da danta wanda daman,haka takemai bayan tagama bashi,itama
yabata kafin ta yagi Tissue ta gogemai, baki ita tariko mai yar jakarsa suka jera
hannunsu sakale cikin na juna,suna hiransu har haraban gidan,Ushe da Sani maigadi
dake zaune sukayi Saurin tasowa suka zube suna kwasan gaisuwa,Amsawa tayi cikin
Sakin Fuska kafin tace"Ina Falalu ne"? Sani yace'Falalu ya zagaya baya hajiya
Fulawoyin ne duk sunyi ciyayi shine yake ragewa'Yafada cike da girmamawa.gaisawa
sukayi da mu"azzam din wanda shima yake amsa musu cikin sakewa

Ushe yayi Saurin amsa jakar hanunun hajiya kafin tarakasa har bakin mota sani
maigadi shiyabudemai kofar motar nasa 320 kirar Toyota black colour, Da kanta
tasakashi cikin motan kafin tamai kiss a kumatu tana Fadin"My son..Allah ya
tsaremin kai..Yacigaba da karemin kai,Allah ya albarkace dan albarka"Tafada tana
sakin mai mirmishi.

Fuskar mu"azzam tacika da Fara"a lokaci daya yana amsa da Amin Amin Ummina sai
nadawo"Rufemasa murfin motan tayi sai lokacin Ushe ya shiga bangaren direba yaja
motan Sani maigadi ya bude musu get suka fice Ummi na daga musu hannu..Harsuka fice
tana nan tsaye kafin takoma cikin gidan..Sani maigadi ya murmusa shifa tunda yake
aduniya baitaba ganin soyayyah uwa da da, irin na Hajiya da yallabai ba.Haka take
kullum ita zata rakosa tasashi amota harsai yabacema ganinta.
Tana komawa ciki kandaya daga cikin kujerun tazauna tana kwalama karime
kira,karime tafito da hanzari ta zube gabanta tana Fadin'gani Hajiya.."Hajiya
Suhaima takalleta tace"dauko min phone dina abedroom"Tafada tana jiginar da kanta
jikin kujera,karime ta mike da hanzari tahaura sama ta dauko mata wayan Rankwafawa
tayi cikin girmamawa tamika mata wayar cikin hanzari tayi latse latsen ta kafin
takara akunni.

"Yaya.."Naji ta ambata lokaci daya Fuskarta ta washe da Fara"a, Dagachan,


bangaren Hajiya baraka tace"Suhaima ya kuke"Ta amsa Da" lafiya kalau muke..Ya kafan
kuma yaya?Hajiya baraka tace"Tayi sauki wlh, harma ina zagayawa ni kadai"Washe baki
Ummi tayi kan tace"Alhamdulillah yaya jiki kam yayi sauki...Naso zuwa cikin satin
nan but zan bari wekeed muzo Da Mu"azzam"Hajiya baraka tace"Ayya bakomai kullum
kuna hanya da kunbarshi sai nazo ni tunda kafa tayi Sauki"da Sauri Ummi tace"A"a
yaya mu zamu zo,ina son yake"Tace"Yafita tun Safe ina khalilullah yake?Ummi ta amsa
da cewa"Shima ya fice Tunsafe yaya"Hajiya baraka ta Murmusa kan tace"Allah yacigaba
da musu jagora"Ummi ta amsa Da Amin sun cigaba da hiransu kafin suyi sallama
kowannensu ya jiye wayar Ransa na masa Dadi.

*** ***** ****** ******

*MAIDUGURI*

......Bukar ne ke zaune yana cin abinci a yayinda Mahgana ke gefensa Daga barayin
gun zaman Dining din Falon, daga cikinn Falon kuwa Zahirah ce ke wasa da kannenta
su Alee wanda sune keta damunta da hayaniyarsu itakuma tana binsu da mirmishi kamar
wata comedy..,Bahgana yakalli Zahirah kafin yakada kai yace"Baffa na nemana kuma am
Sure kan Auren Yahna ne"Tagumi Mahgana ta zabga kan tace"wai yanzu Abban Alee da
gaske Yahna aure zaku mata? tafada cikin Karaya kada kai yayi yana kallonta kan
yace"eh Abunda Baffa yace kenan,kuma kinsan ban tsallake Umarninsa ko? kuma infact
ma Bata isa zama gidan mijin bane kokuwa menene naga keda Yakura kundamu
kanku"Yafada yana Tsareta da ido jaye idonta Tayi kafin Ta maida kan Zahirah Shima
sai yabita da kallo Alee ne yaketa hawa jikinta suna Fada da Idirs Tama kasa rabasu
kwatakwata jikinta suka fado sunayi kawai sai tafara hawaye saboda bata son
hayaniya ko kadan,Tsam kawai tatashi ta shige daki ta barsu nan,kauda kanta mahgana
tayi kan tace"Ka kalli fa wacce zakuma Aure kukaita wata uwa Duniya..Yahna macece
mai sanyin Hali wanda halitarta ne batason kwaramniya ko kadan Wlh matukar batayi
dacen gidan Miji ba irinsu hawan jini ke kashewa ba"a Sani ba, saboda Rashin
maganansu"Tafada idonta yaciko da kwallah.
Bukar yayi Tsam duk da yadade da wannan Tunani ammh kuma yazaiyi Baffa ne fa da
kansa..Bazai iya bijirema Umarninsa ba gaskiya,ammh azahirin gaskiya koshi yana
Tsausayama Zahirah matuka baya da yarda zaiyi ne Tunda ga Abunda baffa ya tsara.

Mikewa kawai yayi kan yace'"Karki damu chan dinma, gidane karki manta dan"uwanta fa
zata Aura da mahaifinsa da Mahaifiyarta Nono daya suka sha"Yafada yana Wucewa
batare da yabari taga kwallan data cika masa ido ba..

Mahgana tamike tana Fadi cikin Ranta"Hmmm.Baffa dai baiyi Hasashe ba,Domin wani
gagarumin aiki yake kara taroma kanshi don ayadda Tasamu labrin komai Suhaima
bazata taba Kaunar Jinin Fadi ba har abada,balle har yarta ta Auri danta..Bala"i
"Tafada Afili tana Rike baki kan tace afili"babu matsausaya Sai marainiyar Allah
wacce batason komai Na rayuwa ba.

Koda Bukar ya isa gun Baffa mganar kenan yana fadamai yakamata atsaida lokacin
bikin saboda baison adau lokaci,kallonsa bahgana yayi kafin yace"Ban Tari
Numfashinka ba Baffa ammh inga shi yaron zai Fadi lokacin dayake son ayi sha"anin
ko? don kar mushiga hakkinshi'"Shuru baffa yayi kafin yace"A"a In aka tsaida sai
akirashi a shaidamai shikenan"Rausayar dakai bahgana yayi kan yayi mgana Baffa ya
rigasa da cewa"kaje kuyi shirye shirye daya kamata,nan da Sati hudu nake so Ayi
komai agama fatan ban Takura kaba'"

Wani Gugun Bukar yaji zence nan da Sati hudu kuma? meke damun Baffa ne shurun
dayayine yasa Baffa yin gyaran murya yace"Namaka katsalandan ko Bukar? Mirmishi
yayi kafin yace"Kuskuren da mukayi afarko ne nakeson gyarasa tunkan Allah ya dau
Raina,kayi hakuri kacikaman Burina don Allah Bukar"Yafada Muryansa Tafara Rawa da
Sauri Bukar yace"A'a Baffa ka isa dani ma balle Abunda na mallaka,Allah ya nunamana
lokacin"Yafada yana dukar dakai da haka sukayi sallama da Baffa yakoma gida.

Koda yakoma mahgana talura dayana cikin damuwa data tambayeshi sai yacemata
bakomai shiyasa ta kyalesa ammh itama Tasani mganar Zahirah ce ke damunsa
Shima,shuru yayi bai gayama kowa ba sai yan"uwansa wanda suma sukayi tafada da son
nuna baffa yacika son kai dayawa,aure kamar wata auren yar tsana,shidai bukar
hakuri yayi tabasu domin bayason watsama baffa kasa a ido, yacigaba da shirye
shiryensa Saida Abun yarage 2weeks kana Bukar yafadama mahgana biki fa yamatso Abun
har yaso yadan taba zamansu Tace Saboda yaga ba itace ta haifi Zahirah ba..Hakuri
kawai yaita bata baidatacewa,itakanta yakura kuka takama ma baffa na Tsausayin
Zahirah ammh ina bakin alkalamin ya rigaya daya bushe,Dole yakura ta hakura tafara
shirin yadda zata gyara yarta.Wacce batason wainar da"ake toyawa ba.

••• ••••••

Mu"azzam Tunda Sukayi mgana Da Shureim ya manta da mganar nan..Saboda baison


Tashin hankalin Umminsa shima Shureim din baisamu zuwa ba saboda yanayin aikisa,
kuma ko awaya basu kara tattaunawa ba,Kwatsam Ranar yana office sai ga kiran Bukar
wanda yana gani sai da gabansa ya amsa saboda yasani Baffa ne,zufane ta ko"ina
ketomai take cikin Rawan jiki yadaga kiran bayan Sungaisa Da Bukar sai yabawa Baffa
wayar yana Fadamai cewa shikeson mgana dashi.

Mu"azzam Hankalinsa ne yatashi lokacin da Baffa Shettima ke gayamai sun Tsaida


lokaci nan da Sati biyu yazo adaura Aure..Kuma kada yadamu tunda shima din na
gidane basai yatakura kanshi ba bayan andaura Aure yazo yatafi da
matarsa..Turkashi..Shidai har suka gama wayar bai cikin hayyacinsa Innalillahi
wa"inna Alaihirraju"un..Tabbas yashiga tsaka mai wuya Yazaiyi da Ummi wani kalamai
zai Fadama Ummi ta yarda dashi.

Baigama Abunda zaiyi ba ya kira Ushe yace sukoma gida..Har suka iso gidan bai
sani ba, sai dayaji Ushe na fadin Yallabai mun iso" Dole ya fito jikinsa a matukar
Sanyaye fitowarsa keda Wuya ya hango Ummi na Fitowa idonta akanshi, ta kuramai ido
lokaci daya ya daburce,Itakuwa tun Fitowarsa daga mota, ta lura bai cikin
Natsuwarsa shiyasa itama Hankalinta ya tashi ta karisa gareshi da, hanzari cikinn
Tashin hankali tace"Son..Wht hpped naganka wani iri,hop dai bawani Abu bane
yasameka ba ko?, tafada Tana Riko hannunsa.
*Don"t Forget to*
*Comment*
*Share*
*Vote*

*JANAFI*💕

_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_

🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💕
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*

_I DEDICATED dis page to u ANTY FATIMA(In low)...Hakika kirkin gareni sai dai nace
ALHAMDULILLAH..Kulawanki akaina sai dai nace MASHA ALLAH,..Alherinki gareni kuma
Sai dai nace ALLAH YAYI MIKI SAKAYYAH..,Bayan ya iya miki Abunda kika gaza..Tanque
So much Janaf Relli Appriciate_🌹

*NO 7*

........Saurin kakaro mirmishi yayi yana kara riko hannun Ummi yake Fadin"Normal
Ummi kaina ne yadameni da ciwo dat why nadawo gida"Yana Fadin Haka Ummi ta rude
tafara taba wuyansa tana fadin"Ayyah shiyasa naga kayi wani iri oya muje kaci
abinci na baka magani banison zama da ciwo kasani son"Tafada tana jawosa suka Nufi
hanyar Falon ushe na binsu abaya dauke da yar jakarsa.

Suna shiga falon tashiga kwalama lami kira wacce ke kichen tafito Arude tana
Fadin"Hajiya lafiya kuwa naji kiran ne daga Sama" Ummi takalleta daidai lokacin da
Mu"azzam ke zama kan kujera hannuwansa duka biyu dafe dakai tace"Ina lafiya son ne
yadawo gida ba lafiya"Dafe kirji lami tayi tana Fadin"Munshiga uku hajiya yallaban?
Tafada duka idanunta waje.

Ni tara na shiga bama uku ba, lami,abinci zaki Taimakon dashi yaci na bashi
mgani"Tafada kamar zatayi kuka da sauri lami takoma da baya tana Fadin"Yanzu kuwa
hajiya..Yallabai sannu,Allah kenan yanzu yanzu da lafiyanka anjuma kuma ta
kubcemaka"Tana wannan mganar tafada kichen din karime da Uwani na tambayanta lafiya
takwashe komai tafada musu suma din dafe kirji sukayi idanuwa waje kafin su cikin
rawan jiki su fice zuwa falon.

Koda sukaje sun iske Sani maigadi da Falalu durkushe sunatama yallabai sannu
wanda ke kwance kan cinyar Ummi tana shafa kansa tana jeramai addu"o"i tana tofamai
bisa kai,kamar zatai kuka kokuma ciwon yadawo jikinta nan su karime ma sukabi ayari
suka zube suna jeramai sannu wanda ke amsamusu dakai kawai ammh a zahirin gaskiya
jiyake dama shine su domin su basu da wata damuwar kamar yadda yake ciki,lafiyansa
kalau kawai yarasa mezaicema Ummi ne, wanda hankalinta zai kwanta,to gashi bai
tsiraba shiya manta yadda in yana ciwo Ummi haka zata sakashi gaba tana kuka bata
sukuni sai ya samu lafiya..To yaudin ma hakane yafaru ita tadinga bashi abinci
abaki Wanda yakeji kamar yana cin madaci ammh hakanan yaita Turawa yana gama ci
dama tama Family doctor dinsu waya Dr Abduljabbar wanda yace yana hanya.

Koda Dr Abduljabar yazo yaduba mu'azzam kawai yace Rashin Samun hutu ne alluran
barci yamai yace ya kwanta yasamu barci na good 5 hours yana tashi komai zai koma
Normal,ai Ummi ta dakanta ta rikeshi har dakinta ta ciremai,takalmi da Socks
taciremai caot din,ta kwantar dashi bisa gadonta tana Fadin"Oya sleep kaji dai
Abunda Dr yace ko'"Yagyada mata kai yayi, sai tacigaba da cewa'Bani son katashi sai
na tasheka da kaina so Rest kaji son"Tafada tana shafa kanshi.

Kallonta yakeyi kafin yariko hannunta yace"Nagode Ummi na Nagode"Yafada idanunsa


sun kawo kwallah kafin yayima hannun kiss mirmishi tayi tamaidamai kiss din bisa
goshi tana Fadin"Iz my duty son..Love u so much"Tafada tana kara kissing dinsa bisa
goshinsa shikuma lokacin alluran tafara aiki idanunsa na lumshewa blanket tarufamai
zuwa kwankwasonsa kafin ta fice bayan Ta rufomai kofa..Ajiyar zuciya ya sauke
yanajin kamar ya fashe da kuka..Yazaiyi Baffa shettima zai watsama kasa a ido ko
Ummi wacce ta sadaukar da fatincikinta akansh,ta sadaukar da dukkan jin dadin
Rayuwarta zuwa gareshi,yasan cewa Ummi bazatataba fahimtarsa ba kilama tayi Fushi
dashi Fushi na har abada..Da wannan Tunanin barci yayi awon gaba dashi.

""""Saida yashafe wajen awa shidda yana barci kafin yatashi shima din kiran
sallar mangarib ne yataadashi wanda daman haka yake komai Nauyin barci wlh ana fara
kiran sallah Allah ke tayar dashi..daidai lokacin daya mike Ummi ta shigo dakin
Ganinsa zaune yasa Takarisa tana Fadin" Nasan daman yanzu zaka tashi shiyasa na
shigo"Tafada tana zama kusa dashi wuyansa tataba zuwa kansa tana Fadin"Ya jikin hop
u feel better Now, son?"Tafada murya cikin Damuwa lumshe ido yayi kafin ya bude
cikin sansanyar murya yace"Naji Sauki Ummi daman Ciwon kai ne,fa kawai"Yafada yana
kallonta.

Shiiiiiii.."Tace hannunta bisa bakinshi kafin tace"Ciwon kanka son Awurina ba


kawai bane,bakasan tashin hankalin dana ke shiga bane duk sa"ilin dana ganka ba
cikin walwalwarka ba"Tafada tana shafa fuskarsa riko hannuwanta yayi yana Fadin"Duk
wanda yasamu Uwa kamar tawa Uwar hakika shi mai Sa"a ne kamar yadda nasan Nimai
Sa"ane Nasamun ki Amtsayin mahaifiyata Ummi na"Yafada yana kwantar da kansa bisa
kafadanta,Hannu tasanya tana shafa kanshi mirmishi take kawai ammh takasa furta
komai sai shine keta maimata "ina sonki Ummi na".

Har dare yayi haka Ummi keta hidima da mu"azzam ko abinci takasaci wayyo baiwar
Allah gabadaya tsausayinta yacika Mu"azzam shiyasa yafaramata barcin karya donta
kyalesa yaje dakinsa ya kwanta..Ammh ina Ummi bata yarda ba Dakinta takara maidashi
ta, kwantar dashi kamar wani jariri bayan ta Tofeshi da addu"a Kallonta kawai
Mu"azzam keyi baida tacewa gashikuma soyake ya kebe yakira Shureim yafadamai komai
ke faruwa domin kanshi fa ya kulle ya Rasa mafita.
**** ***** *******

kwana Uku mu"azzam yayi Ummi bata barinsa Fita ko"ina wai sai yagama warwarewa
Ranar na ukun da kuzarinsa yatashi shima din dakyar tabari yatafi aiki sai daya
tabbatarmata da cewa ya warke kuma zai kula da kanshi..Suna Fita yacema Ushe kaduna
zasu sai da Shureim ya gansa kwatsam kiransa kawai yayi yacemai yana ina ?yace yana
cikin asibiti "

Kallo Farko Shureim yayima Mu"azzam yasan ba lafiya yana tsakar duba patient ne
ammh dole ya yanke ya turama wani Likitansu yadda kai kawai mu"azzam yayi bisa
kafadansa yana fadin"Yazanyi dan"uwa ina cikin damuwa kirjina yamin Nauyi bansa
yazanyi ba na shiga tsaka mai wuya"Yafada kamar zai fashe da kuka bubbuga bayansa
Shureim yakeyi baiyi mgana ba sai zuwa chan yadago kujera yaja masa ya zauna
karamin Fridge din dake office din yabude ya dauko Ruwa kofunan dake saman gun
ajere ,yadau daya ya tsiyayamai Ruwa ya mikamai ba musu ya karba yasha Yakara
mikamai alamar yakarama ba musu Dr Shureim ya zubamai sai dayakusa shanye rabi kana
yadagamai hannu maida komai yayi ma"adanarsa kafin yakoma ya zauna yana Fuskartarsa
kafin ma Dr Shureim yayi mgana Mu"azzam ya rigasa da cewa.

"Sun saka Ranar Dauren Auren fa"Yafada cikin wani yanayi zaro ido Dr Shureim yayi
kafin yace"Kai don Allah wasa ko gaske"Wani kallo Mu"azzam yamai kafin yace"Kaga
alamar wasa atare dani wlh da gaske nake jiya baffa ke fadamun nan Da two week nazo
adaura Aure"Dafe kai Dr Shureim yayi yana Fadin"Innalillahi Dan"uwa Abu fa ya
rikice Yazamuyi Da Ummi shine babban problem din

"kallonsa kawai mu"azzam yayi idanunsa sunyi jawur yace"Shine nakasa nemo
mafita.juz tell me ya zanyi.ni kamar ma na gudu daga kasar gabadaya wlh"yafada yana
dafe kansa saurin girgixa kai Dr Shureim yayi kafin yace"No bashine solution
ba,yanzu Abunda za"ayi kakoma gida gobe zanzo sai mutaru mu fadama Ummi ko ya
kagani"zare ido mu"azzam yayi kafin yace"Wata Ummi kaga mallam nemo wata hanya
dai...Kana tsammanin Ummi taji wannan lbrin bata Yanke jiki ta fadi ba kasan ko
yadda Ummi tadauki gaba mai tsanani dasu Baffa"Yafada cikin Nuna Abun ya ishesa.

Dafe kai Dr Shureim yayi kafin yace"Hajiya fa bazatayi wani Abu akai ba"dagowa yayi
kafin yace"Hajiyarmu.."gyada masa kai Dr shureim yayi Dan ihu Mu"azzam yayi kafin
yace"Yes gud..Ka kawo shawara kafadama hajiyar tamu yadda kukayi sai naji..Ammh wlh
fadama Ummi ba mafita bane dan"uwa kafi kowa sanin Ummi kai fi daya ce"

"insha Allah komai zai Tafi daidai karka damu" shureim yafada Mikewa Mu"azzam yayi
ya mikasa hannu sukayi musabaha yana fadin"Ina da wata shari"a Zan koma sai munyi
waya"Damke hannunsa Dr yayi kafin yace"Kadaina damuwa plz dan"uwa anytin will be
alright kaji"Gyada kai kawai yayi kafin ya fice a office din Ransa a jagule...

Koda Dr Shureim yakoma gida bai fadama hajiya ba sai da safe itakanta ta shiga rudu
tadinga juya Abin Aranta kafin tace"Shureim akwai mtsala Suhaima tanajin dukkan
mganata ammh akan Abunda yashafi zuru"ar moodu zuciyarta ta tsaure Abunda suka
mata yasakarmata dafi mai zafi wanda mantashi sai anyi babban jihadi..Kai na ya
kulle wlh Suhaima baza tataba yarda Mu"azzam ya auro diyar fadi ba bazata taba
yarda ba"Tafada cikin tabbatarwa..Jikin Shureim yayi bala"in Sanyi rausayar dakai
yayi kafin yace"Plz hajiya do Sometin ke kadai ce hop dinmu wlh"Kallonsa tayi kafin
tace"baka son komai ba shiyasa ai shi mu"azzam din yasani shiyasa yakasa
Fadamata,ammh kubar komai Ahannuna zuwa gobe in na yanke decision zan
Nemeka"mirmishi yayi yace"yauwa barrister tink abount it nasan baki rasa
mafita"Fulon kujera tamakamai Tana fadin"Ka maidani kakarka ko Shureim"Ficewa yayi
yana fadin"Matsayinki na mutum uku ne uwa,uba,kaka kinga dole na dinga taba kowani
barayi"Dahaka yafice yana dariya.

**** ***** ****** *****

*MAID*

Achan kuwa Tuni duk wani Shirye shirye ya kamkama Zahirah batasan komai ba itadai
Bahna dinta yace ta tattaro kayanta zata koma gun yakura da zama murna kamar zai
kasheta jiki na rawa ta hada ya dauketa yakaita gun yakura.itakuwa batare da
tsayawa wasa ba ta shiga gyara yarta tata Zahirah yarinyace,shiyasa bata fahimci
komai ba,ammh abun yana bata mamaki komai aka bata tasha wanka ma bada ruwan banza
take ba hakama tsarki..Turaren tsugunno ko har tagaji dashi kuma Abunda yafi
dauremata kai tadaina zuwa mkranta data tambayi baffa sai cemata yayi "Kada tadamu
xata koma mkranta ammh ba anan garin ba"To miskilancinta yahanata kara magana..Uwa
uba ga Nasihohin da yakura kullum dare take doramata kan tayi hakuri da duk Rayuwar
data tsinci kanta karta bari a fahimci Rauninta, zahirah yarinyace miskila wacce
mgana ba damunta yayi ko ta tambayi yakura amsa daya take bata"Mtsayinki ne zai
karu yahna"daganan bata kara cemata komai Itakuma bakinta na mata Nauyin kara
tambaya.

Ayayinda biki yarage Saura one week duk wanda ya kamata yaji sai yaji don Bukar
ya shiryama Abun gayyah yayi sosai shida mahgana Wanda mutane dadama Sunyi mamakin
wai Mu"azzam dan Suhaima wanda ba"arabu ta dadi ba za"a kuma kulla auratayyah wasu
dadama sun kasa gasgassta abun wasu kuma so suke suji yadda wannan al"amari zai
Faru Shikuwa Shettima ya dole kunnensa Ruf burinsa kadai yake Muradin cikawa.

•°•°•°•°•°•°••°•°•°•

""""Kokarin daura tie yake lokacin da wayar ta shigo masa Sai da gabansa yafadi
dayaga, sunan BUKAR MAID Ya fito baro baro..Gabansa ya fadi har sai da wayar ya
yanke yarasa Abunyi kafin ya nemo mafita wayar ta sake daukan kuwa..Cikin mutuwan
jiki ya daga kiran kokafin yayi mgana yaji muryan Baffa na kwarara sallama cikin
mutuwan jiki ya amsa bayan ya gaisheshi.

Baffa Shettima yace"Daman dalilin kira na karin Tuni ne Rana ita yau ne za"a
daura Auren kada ka sha"afa don Allah kada kabani kunya dana"Yafada cikin karyewar
murya Cikin daburcewa mu"azzam yace"Bazan baka kunya ba baffa ammh bazata tare ba
ko? Saboda akwai shirye shiryen danake son gudanarwa"Bude bakin baffa sai cewa yayi
"Kada kadamu da wannan Ai zahirah kanwarka ce..Babu abunda zaka wahalar da kanka ko
dakin dakake kwana ka ijiyeta babu damuwa komai sai yazo daga baya..Ammh kamim
alfarmar ana daura aure zaka taho da matarka nan"jikin Mu"azzam yadau rawa zufa
tana yankomai yanaji baffa nata hello hello ammh kuma ya kasa mgana dakyar ya iya
cewa"Shikenan Baffa Umarninka shine nawa...Allah ya kaimu'Yafada kamar zai saka
ihu.

*MU"AZZAM....!* yaji muryan Ummi takirasa daga baya cikin muryan fushi da
tsantsan bacin rai, a firgice ya waigo yana kallon Ummi wacce ke tsaye kikam akofar
dakin nasa Fuskarta babu Annuri tana Fitar huci cikinn Fushi da bacin Rai...Ai Tuni
mu"azzam yaji kansa na juyawa jikinsa yahau rawa babu Tamtama Ummi tagama jin komai
yau karyansa takare.

Abunda baisani ba tun sanda yafara waya Ummi na tsaye awurin tagaji da jiransa
yaxo suyi breakfast ne yasa ta biyo sawunsa hankalinsa yayi gabane shiyasa baiji
karan bude kofarta ba dukkan Abunda yafada a kunnenta.

Takowa take cikin Fushi tana karisawa kusa dashi tace"Mu'azzam minaji kana
fadi..Naji kana fadin in an daura aure matar bazata tare ba? kuma naji kana ambatan
Baffa wani Baffan?'"Tafada cikin Tsawa tana zaremai ido jikinsa na rawa yaja baya
yana Fadin"A"a Ummi tsaya kiji kada ki daga hankalinki don Allah"Tsareshi tayi ido
wanda suka kada kafin tace"Zaka fadamin ko sai naci UBANKA YANZU ANAN"Tafada kamar
zata dakesa.

Bai da Zabi illa zubewa dayayi agabanta yana fadin"Ki yafemin Ummi rashin
gayaminkin dabanyi ba..Bani son Tashin hankalinki ne narasa mafita Ummi"Yafada
kamar zaiyi kuka hannu tadagamai kafin tace"go to d point Mu"azzam wani Baffan kuma
wata matar naji kana mgana akai"Tafada cikin Tsawa runtse ido yayi kafin yace"Zuwan
danayi maiduguri baffa yakirani yana bani UMARNIN auren Diyar marigayiya Inna Fadi
ta da rasu ta bar... " *TAS.."TAS..."TAS..* kakejin Karan tafika ta ko'ina haka
Ummi ke zuba su bisa Fuskar mu"azzam Tana kuka take fadin

" IBRAHIM nizaka ci amana...Nizaka Tozarta to wlh baka isa ba, zoka Ficemin daga
gida kaje bani bukatarka wlh na barma Shettima kai, daman Burinsa kenan..Zoka fice
Ibrahim bani kaunar ganinka zo ka Ficemin.."

tafada cikin wani yanayi Kafin tajuya Tafara tafiya tana kuka jiri ne ya kwasheta
kafin kace me ta zube kasa warwas kamar gawa cikin wani irin Rudewa Mu'azzam ya
mike lokaci daya yana kwallah kara da fadin

*UMMI NA*..."yafada cikin Sauti wanda,duk wanda ke gidan sai da yaji wannan
Sautin.

_*hohoho..Anzo gunfa janaf fans...Akwai badakala mai ban mamaki da tsausayi da


Nadama..Kubiyoni ni zan warware muku ZARE DA ABAWA*_

*#TEAM ZAHIIRAH#* _Kutanadi Botiki na taran hawaye_😛

*#TEAM MU"AZZAM#* _kuma ku Shirya shiga cikin kuncin rayuwa,garari tareda fadawa
tarko mai wuyar fita_😂

*#TEAM UMMI#* _Ku kuma ku daura damarar daukan Fansa,ba mutumci yasin no respect_😎

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#intelligent writer's#*
*#Uwar mijina...!#*
*#Janaf#*
*#One love#*
[18/08, 14:17] 80k: _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_

🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💕
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*

*NOT EDITED*⚒

*NO.8*

'''''''''''Lami da Uwani Dake kichen suna kokarin hada breakfast sukaji wannan
ihun tare da kiran Sunan Ummi,cikin Dimautuwa suka fito falo nan sukaci karo da
karime itama ta rumtumo zata shigo kichin din hannunta dafe da kirji take
fadin"Lami kunji abunda naji kuwa?'Tafada tana haki.

Lami bata samu zarafin mgana ba ,sai ga Sani maigadi da Falalu mai bawa fulawa ruwa
da ushe suma sun Rumtomo zuwa falon Suna tambayan lafiya ihun me sukaji haka"Karime
ta nuna Saman Hajiya tana fadin"Wlh bamu Sani ba ammh kamar daga bangaren Hajiya ne
fa"Basu samu zarafin mgana ba suka ga Yallabai ya fito cikin tashin Hankalin
hannunsa dauke da Ummi wacce ke halinn rai da Mutuwa.

Cikin sarsarfa yake saukowa yana Fadin"Bring d car plz"Yafada cikin tashin Hankali
ganin haka yasa ushe rumtumawa waje ya bude motar yallabai wanda ya fito da ita 607
kirar Piogion ,su karime ko hannu suka daura akai suna fadin"Mun bani hajiya
innalillahi wa"inna Alaihirraju"un"Haka suketa maimatawa har mu"azzam ya fice da
sauri.

Kokafin sufito tuni har yasakata a mota ushe yaja sani ya budemusu get sun fice
cikin hanzari..Lami da karime jikinsa babu inda baya Rawa Uwani tace'Mun bani
meyafaru da hajiya ne'tafada kamar zatayi kuka babu wanda ya iya cewa komai sai ma
karisa da sukayi gun sani maigadi wanda ke zaune da falalu suma suna janjanta Abun
haka sukayi tsaye tsuru tsuru babu mai iya cewa komai kuma sun kasa komawa sucigaba
da aikin gabansu.
Cikin Abunda baifi minti sha biyar ba suka bayyana acikin babban asibintin nan
*SPECIALIST HOSPITAL ABUJA* Ushe ne yayi saurin fita ya rumtuma cikin asibitin yana
kiran Nurses suma cikin rudewa suka dauko abun daukan mara lafiya suka biyoshi ammh
kafin kace me har sunci karo da Mu"azzam ya dauko Ummi ahannunsa,cikin Tashin
hankali yake kwalama Doctor kira..Dr Abduljabar ne ke kan Duty ranar kuma daman
Asibitin nan asibitinsu nan suke da fayel tun bayan dawowarsu Abujan da azama.

Ko takan Nurses din dake kokarin amsan Ummi su sanya bisa gadon jinya dake
hannunsu baiyi ba,kai tsaye office din DR.Abduljabbar ya shiga yana Fadin"Dr. Save
my life Ummi na "Yafada kamar zai fitar da kwallah.DR.Abduljabar dake zaune yana
duba patient yayi Saurin mikewa yana Fadin" Brr.Mu"Azzam meyasamu Ummi kuma"Shima
yafada cikin Tashin hankali kafin yayi mishi nunu da dan gadon dake office din yana
Fadin"Drop her here"Yafada yana kokarin taimaka ma Mu"azzam din.

Patient din Dr.Abduljabar yabawa hakuri ta jirashi awaje cikin gaggawa yafara
gwaje gwaje dakuma kokarin farfado da Numfashin Ummi wanda yadauke gabadaya shiko
Mu"azzam yakasa zama fadi yake"plz Ummina don"t do dis To me,inkika mutu rayuwata
tashiga lahaula plz wake up nayi miki alqawarin bin dukka umarninki"Yafada cikin
wata irin karyayyan murya lura Da Dr.Yayi baya cikin hayyacinsa sai ya kallesa yana
fadin"Brr.Cool down Karka damu Ummi zata tashi bawani abu bane seriuos kawai taji
Abunda yadan Firgitatane.So Abunda nakeso dakai kabani wuri in gudanar da aiki na
plz" yafada kamar yana lallashinshi kuramasa ido yayi kafin yakada kai ya juya ya
fice.

Sai da DR.Abduljabar ya kwashe fin awa kana ya fito wanda Mu"azzam ke kofar
office din yana safa da marwa cikin tashin hankali ya rike Dr.Yana Fadin"Dr karka
cemin Ummi bata tashi ba don Allah"Mirmishi yayi kafin yadafa kafadarsa yana
fadin"is ok Brr.Mu"azzam Ummi tafarfado Cikin Nasara alluran barci nayi mata..Karka
damu kamar yadda nafadamaka wani abu ne taji kota gani, wanda ya matukar razanata
har yayi sanadiyar sumarta ammh yanzu ta farfado komai Normal insha Allah"ajiyar
zuciya ya sauke yana fadin"Alhamdulillah..."Dr.Yayi mirmishi yana fadin"Ummi baxata
mutu tabar mu"azzam ba saboda dayansu bazai iya rayuwa babu daya ba..Bantaba cin
karo da soyayyar uwa da 'da irinku ba anyway kuna burgeni sosai"yafada yana bubbuga
kafadansa

Gyada kai kawai Mu"azzam yayi kafin yayi mgana Dr. Yace"yanzu zamu maidata
dakin dazata samu hutu insha allahu zuwa yamma ko tomorrow morning zaku koma gida"
Hannu kawai Mu"azzam yabasa yana Fadin"Tanque Dr Allah ya saka maka da
alheri'jijjiga hannun nasa yayi yana fadin"Haba babu komai Nima Ummi uwata,Allah
yakara lafiya.

Cikin abunda baifi minti goma ba har ankai Ummi dakin Hutu cikin wani kayatattacen
daki mai kyau da tsari wanda sai ka rantse ba acikin asibitin yake ba,saboda yadda
ya tsaru komai na bukatar rayuwa akwai shi cikin dakin..Mu"azzam yakasa barin
Asibiti waya yayi wajen aikinsu yana fadin bazai samu zuwa ba Brr.Barau ya
wakilcesa wajen gabatar da sharia na yau din.

Brr.Mu"azzam yakasa jirkawa ko nan da chan saboda hankalinsa bazai iya kwanciyaba
sai yaga farkawan Ummi yana zaune acikin dakin kan kujeran dake gefen
gafon..Hannunsa sakale cikin na Ummi wacce ke barci Numfashinta na zuwa na dawowa
ga karin Ruwan da"ake mata yana shiga dis dis..Fuskarta ya tsurama ido lokaci daya
idonsa yakawo kwallah ganin yadda Umminsa ta rame lokaci daya,gabadaya kansa ya
kulle ya rasa mafita..Bai gama zurfafa Tunani ba yaji hanunsa dake cikin Na Ummi
yafara motsi da sauri ya mike yana fadin"Ummi na...Ummi na..."yafada yana damke
hannunta itakuwa Ummi sama Sama,takejin Muryan Mu"azzam idanunta sunfara budewa
dishi dishi..shiko ganin tana ta mutsu mutsu yasashi ficewa da sauri zuwa office
din Dr.Abduljabar yakirasa da sauri da hanzari yabiyo bayansa suka rantamo dakin
koda suka shigo Ummi tafarka tana kokarin mikewaa zaune da hanzari mu"azzam ya
karisa yana fadin"Ummi karfa kiji ma kanki ciwo baki da lafiya"yasa ka hannu zai
rikota da dakamai tsawavtayi lokaci daya dacewa"Karka kuskura katabani
Ibrahim..."Tafada cikin kaukkausan murya wacce tadan shake.

Ba Mu"azzam ba kadai ba, hatta Dr.Abduljabar cak ya tsaya da kokarin karisa kusa da
ita dayake dominn Dubata Mu"azzam kuwa suman tsaye yayi yana duban Ummi fuskarsa
tana bayyana damuwa karara dakyar ya iya bude baki yace"Don Allah Ummi kiyi hakuri
ki yafeman..Kinga baki da lafiya kibari mu koma gida mayi mganan a tsanake"Yafada
yana hada hannuwa dago kanta tayi tana kallonsa lokaci daya hawaye suka zubomata
tace cikin wata murya mai cike da tsausayi"yanzu dakai za"a hada baki aci amanata
ko Mu"azzam? tafada tana kallonsa da jajayen idanunta ya bude baki zai yi mgana ta
dakatar dashi bayan tadagamai hannu tacigaba da cewa"Ka kyauta..Kuma nagode bisa
hallacinka ..Kaje na bar ma su shettima kai, nikuma zan barka dasu zankoma kasata
inda aka reneni wato gidan marayu tunda yanzu maraicin nawa yakara bayyana"Tafada
tana fashewa da kuka.

Mu"azzam yakasa mgana illa zuciyarsa dake bugawa fat..Fat..Inda ace zai samu
sararin kuka wlh dayaji dadi..Dr.Abduljabar yakallesu cikin mamaki kafin yabude
baki yace"Brr.Mu"azzam meyake faruwa ne..? wani laifi ka aikatama Ummi duk da irin
son datake maka take furta wa"innan kalaman?"Yafada cikin tsantsan mamaki.

Mu"azzam yakallesa idanunsa sunyi jawur jijiyoyin kansa sun taso Radau..Ummi ya
kallah wacce keta sharban kuka kamar me yama kasa mgana sai durkushe wa yayi yana
jan kafa zuwa bakin gadon Ummi yana ta so yayi mgana ammh zuciyarsa datayi Nauyi
yakasa mgana hannu yasa zai riko hannu Ummi ta matsa baya tana fadin"Ka fice kabani
Wuri Mu"azzam bana son ganinka"Tafada tana kuka kara matsowa yake shiyasa takara
saka ihu hade da tswa tace"Ka ficeman nace IBRAHIM..Wlh indai baka fita nizan fita
nabar maka dakin..KA FICE KABANI WURI NACE"Tafada cikin dakamai tsawa gani yaki
motswaa yasa tafara kokarin tsinke karin Ruwan dake hanunta da Sauri mu"azzam ya
mikewa yana fadi cikin rawan murya"No Ummi zan..Zan..Fita..Na fita shikenan
ko"Yafada kamar wanda yarasa hankalinsa jin muryansa tafara rawa yasa Ummi kallonsa
tsausayinsa na neman mata tasiri shiyasa tayi saurin kauda kai kuka na kara
kwacemata.,cikin hanzari Mu"azzam ya mike yafice Dr.Abduljabar yana kokarin mai
mgana ammh ina har ya fice..Dr yayi tsuru kawai domin yashiga comfuse jikin sanyin
jiki ya karisa kusa da Ummi yana kallonta kafin yace"is ok Ummi..Kibar kuka hakanan
kinga baki da lafiya kina bukatar Hutu"yafada cikin kulawa Kauda kai Ummi tayi
batayi mgana ba komawa tayi ta kwanta kafin tace"Don Allah,Dr. biman Mu"azzam kada
kabarshi yatafi cikin wannan halin don Allah"Tafada cikin kuka Mamaki ma yahana
Dr.Abduljabar mgana yana tsaye Ummi tasake cewa"Don Allah Dr.."Tafada tana kallonsa
saurin gyada kai yayi kafin yafice yana mamakin wannan al"amarin mai daure kai.

Koda yafito baiga Mu"azzam ba cikin zafin Nama yafice zuwa haraban asibitin yana
zuwa daidai motarsa na ficewa daga asibitin dafe kai Dr.Abduljabar yayi yana
fadin"oh my god..Wai meke faruwa ne'"Nifa kaina ya daure' ganin ba wanda zai bashi
amsa ne yasa yasaka kai yakoma cikin asibitin bai koma dakin Ummi ba, wata Nurse ya
umarta dataje ta dubata tamata alluran barci ko tasamu Natsuwa.

Shiko Mu"azzam yana Fitowa cikin tashin hankali ya karisa wajen motarsa Ushe dake
cikin motan yaga fitowar oga kamar zai fadi cikin hanzari ya fito ya budemai motar
yafada ciki lokaci daya yana fadin"Uche back to house.."Yafada cikin wata murya
mai nemam agaji jin haka yasa sai da Ushe ya waigo yana kallonsa kafin
yace"Oga..Are u alright.."Yafada yana fatan kar ace hajiya ta mutu..Ko bude ido
mu"azzam baiyi ba Kuma bai da niyyar mgana shiyasa Uche juyawa yayima motar key
suka fice duka zuciyoyinsu babu dadi.

Abun mamaki su karime sunanan haraban gidan nan cikin jimami jin hon yasa sani
zabura ya bude get..Gani motar yallabai tasawo hancinta cikin gidan yasa suka kara
tsurewa..Ushe baigama parking ba suka isa wurin da sauri Falalu shi yabudemai
yallabai mota yana fadin"Yallabai ya hajiya take da jiki"ganinsu tsatsaye yasaka
Mu"azzam dan sakin Fuska ammh ina ya makaro domin ma"aikatan nasa sunfi kowa
lakantan Uban gidansu.

Cikin rashin kuzari yafito daga cikin motan yana kallon fuskokinsu lokaci daya yana
kauda kai..Dakyar ya kakalo mgana yace"Ku kwantar d Hankalinku Ummi tana lafiya ta
farfado an mata alluran barci ne kinji..."Yafada yana wucewa ,da kallo suka bisa
duk da yayafada musu ammh kuma zuciyarsu ta kasa yarda da Abunda yafada musu ba.

Har yakusa shiga falon ya waiwayo yana fadin"Baba ku yi hanzari kuyi abinci mai
Ruwaruwa Ushe zai daukeko keda lami da Uwani kuje ku kaima Ummi ku dubata'"Yana
gama Fadin Haka yashige falon.

Karime takalli Lami tace"Wai anya yallabai lafiya kuwa" lami ta sauke ajiyar
zuciya tana Fadin"gaskiya akwak mtsala"Sani maigadi yace"Koma miye Allah ya kiyaye
gaba kuyi hanzari kuje kuyi abunda yace,kada ya fito kuma baku kammallah ba"Jin
haka yasa suka Rumtuma cikin gidan zuciyarsu ba dadi.

Fanten wake sukamata wanda yaji hanta..Sai suka hadamata lemon kanka..Kayan Fruit
suka diba kama Daga kankana,abarba Apple,lemo etc basu wani tsaya neman yallabai ba
domin Tunda ya shiga ciki bai Fito ba, suna kammallawa suka hada cikin kwando suka
sako mayafai Ushe na waje na jiransu suka shige mota suka Fice su falalu nabasu
sakon Suyima Ummi sannu kan Suzo.

Ushe yayi musu jagora har zuwa dakin da Ummi take,tana kwance idanunta na
kallon Saman dakin,Sukayi sallama suka shigo,Tana jin Sallamansu tafara kokarin
mikewa Uwani ce takarisa Da sauri ta rikota tana fadin"Sannu hajiya,yi
ahankali"Tafada tana sakamata Pillow abaya yadda zataji dadin zama.

Karime ta ijiye kwandon Tana ma Ummi sannu lokaci daya da lami suna mata
yajiki,ushe ma dake gefe sannu yake jeramata tana amsa cikin sanyin jiki kallon su
takeyi kafin tace cikin dasasshiyan muryanta"Sannunku da zuwa,daga ina kuke"tafada
kai tsaye karime tace"Yauwa hajiya,daga gida muke,yallabai ne ya umarcemu da mu yi
abinci mukawo miki"Jin sun ambaci Mu"azzam yasa jikin Ummi na rawa tace"My son?
yana ina yanzu,don Allah kufadamin wani hali yake ciki"Tafada lokaci daya hawaye na
zubomata bisa kunci.

Cikin mamaki su lami suka kalli juna kafin Uwani tayi karfin Halin cewa"Yallabai
yana gida hajiya shi da kanshi yabamu Umarnin dafa miki abinci mukawo miki"Ajiyar
zuciya Ummi ta saki kafin tace"Alhamdulillah.."Tafada tana lumshe ido lokaci daya
tana share hawaye..Cike da mamaki su karime kebin Ummi da kallo yanzu suka samo
bakin zaren,na damuwar yallabai.

Lami ne tace"Hajiya azubo miki abinci ko kuwa Fruit zaki sha"Shuru Ummi tayi
kafin tace"Bar abincin nan Lami kubani Fruit kuyi maza ku koma gida,ku tabbatar da
Son yaci abinci kada kubarsa ya kwana da yunwa don Allah"Tafada tana tsaresu da ido
gyadamata kai kawai sukayi domin Suma kansu ya daure.

***** ****** *******

Koda Mu"azzam ya shiga ciki dakinsa ya wuce direct,yana shiga ya sulale yafada
bisa gado ko takalmi bai cire ba,kansa ne yamasa Nauyi lokaci daya yaji kamar
hawaye ya zubomai dazaya samu daman Yin kuka daya samu saukin halin dayake
ciki,yanzu ya zaiyi?Bazai iya sabama Ummi ba kuma bazai iya Watsama Baffa Shettima
kasa a ido ba,Gabadaya ya rasa inda zai sanya kansa.

Idanunsa suna lumshe ammh ba barci yake ba,kawai tsabar Tunani wayarsa dake
cikin aljihu tadau kuwa cikin kasala da mutuwar jiki ya zura hannu ya ciro saboda
yadda kansa yama Nauyi ko duba sunan baiyi ba domin Idanunsa sun masa Nauyi yasa
yadaga kawai yakara a kunne.

"Dan"Uwa.."Shureim yafada Jin muryan Shureim yasa Mu"azzam mikewa jikinsa na


rawa yace"Dan"uwa ina cikin wani hali ina bukatarka,kusa dani"Yafada cikin Tashi
hankali jin yadda Mu"azzam ke mgana yasa ya mike daga zaunen dayake gaban Hajiya
yace"Dan"uwa,meke faruwa ne? muryan ka tanuna kana cikin damuwa"Yafada shima cikin
damuwa hajiya dake zaune gefe takalli Shureim tana fadin"Kai lafiya kuwa? meyafaru
da mu"azzam din"Tafada tana kallonsa.

Shureim najin Abunda hajiya tace sai ya budemata Speaker wayar..lokacin mu"azzam
Yana takan rabtafamai na abunda ke faruwa,cikin tashin hankali ya kareshe da
cewa"Dan"uwa ya zanyi? Ummi tace bata son ganina,kuma tace ita kasarsu zata koma
bata bukatata yanzu batason ko kallon Fuskata"Yafada kamar zai fashe da kuka cikin
tashin hankali Shureim yace"Innalillahi..Ashh Abu baiyi dadi ba"Yafada yana dafe
kansa.

Hajiya dake gefe wanda tagama jin komai tace"Shureim bani Mu"azzam din in yi
mgana dashi"Tafada cikin kakkausan murya alaman Ranta yabaci kai tsaye ya mikata ta
karba takara akunni tana Fadin"Mu"azzam Saurareni"Tafada ranta babu dadi,jin muryan
Hajiya yasa mu"azzam sakin ajiyar zuciya yana fadin"Hajiyarmu UMMI ta tsaneni tace
natafi na bata wuri bata bukatata, kan Abunda bani da yadda zanyi na hana
Faruwansa"Tsaki Hajiya tasaki kan tace"mtsweee..Wai wata irin zuciya Suhaima take
dashi ne? Ta girma ammh haryanzu bata bar sakarci ba,in ta koreka tana da wani dan
ne bayan kai"Hajiya tafada ranta bace kafin tace"Ka kwantar da hankali ka yanzu
Shureim zai daukoni mu taho zan ganta sai naji dalilin wannan Sakarcin"Tafada cikin
dattako Mu"azzam yashiga jerama hajiya godiya bata kulasa ba ta mikama Shureim
wayar tana fadin"ka shirya muje Abujan yanzu"Tafada tana kokarin mikewa,saurin
yanke wayar yayi lokaci daya yana taimakamata.

Kaya kawai ta chanza,sai mayafi data sanyo,Duk da haryanzu da Sauran ciwon kafan
ammh dayake motace shima Shureim yasan zuwan Hajiyan shine masalaha,shiyasa
agurguje ya shirya Sukama Zulaika sallama Suka dau hanya Shureim da kanshi yake jan
motan.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#Intelligent writer"s#*
*#Uwar mijina..!#*
*#HAFMEELART#*
[18/08, 14:17] 80k: _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_

🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💕
*WATTPAD:JANAFNANCY*

*DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*

*NOT EDITED*⚒

*NO9*

""""Basu isa ba sai gabda la"asar Shureim, Mu"azzam kawai yakira yafada musu
lambar dakin da Sunan Asibitin,kai tsaye chan Suka Nufa,Sai da Ummi tagansu kwatsam
lokacin tana zaune bisa gadon ancireta mata karin Ruwa tayi nisa cikin Tunani sai
jin Muryan Hajiya taji tana fadin.

"Suhaima wannan wani irin sakarci ne naji kin aikata"Cikin Firgita Ummi tadawo
daga tunanin Tilon danta ganin Hajiya tsaye bisa kanta Shureim na gefe yasa tace
cikin mamaki"Yaya.." yaushe agari kuma"tafada tana kakaro mirmishi Balla mata
harara Hajiya tayi kafin tace"Kul karki kara cemin yaya Tunda baki daukeni da
daraja ba,sau nawa zan Fadamiki Suhaima kidinga barin yaron nan, ya shiga cikin
Danginshi,ke baki mantuwa kuma baki yafiya wani irin zuciyane dake da bazaki gane
yanzu kinfi karfinsu ba ehe'"Tafada ranta bace Ummi ta kalli Hajiya kafin tayi
mirmishin Takaichi tace"To yaya ki zauna kiji mana,kinsan mezasu min kuwa Mu"azzam
fa suke neman Rabani dashi"tafada cikin zubar hawaye.

Dagamata hannu hajiya tayi kan tace"Bazan zauna ba,domin bashi nazo yi ba,nazo
ne namiki fada ki chanza Tunani saboda Abunda kika aikata ko a addininki bashi da
kyau,Wayace zai Rabaki da Mu"azzam danki ne fa,wanda kika dauki cikinsa wata tara
kikazo kika sha wahalan Nakuda,bayan kin Haifesa kika sha wahalan Renonsa har ya
kawo iyanzu,kina tsammanin ko butulu ne shi zai manta dake? balle Yaron iya
biyayyah yana miki sujuda ne kawai baya miki shin bazaki godema Allah ba..,Karki
manta akwai iyayan da ko mutuwa zasu yi wlh basu isa su hana ya"yan su abunda
sukayi niyyah ba,shinke baki bambamta dasu ba,saboda sonki da yake yasa baya son
bacin ranki, yakasa fadamiki sai dai shi yayi ta zama da damuwa bisa ransa,so kike
watara zuciyarshi ta buga saboda zafafan kalamanki akanshi.."Hajiya tafada tana
dakatawa saboda tagaji da tsayuwa( da dai kicii gaba da tsayuwan waya gayamaki
borno gabas take😂)

Wuri ta nema ta zauna tana kallon Ummi dake kuka Shureim kuwa hajiya nafara
fadanta yafice..Riko hannunta hajiya tayi tana fadin"Don Allah don Annabi Suhaima
kibar Mu"azzam yayi Auren karfa ki manta ba mugun abu bane,Sunnar ma"aiki ne fa
zasu dambaka,kuma in baki manta ba yanzu shettima yaga ishara da halin Rayuwa ke
din dai da suka tsana, kece sanyin idanuwansu saboda keki ka haifanmusu dan" daya
zama garkuwa garesu'"takareshe fada tana kallonta.

Ummi dai kuka take bilqqi da gaskiya Kafin tadago tana kallon hajiya ta furta
cikin kuka"yaya diyar FADI ce fa,Kin manta yadda Fadi tayi sanadiyar wargaza
farincikina duk da burina na zama da moodu har karshen Rayuwata"Takareshe fada
cike da gunjin kuka,Mirmishi hajiya tayi kafin takara rike hannunta Tace"To
Saime,Ita Fadin tana raye ne? ehe..Ai Allah kenan wanda ka raina shi zai maka rana
wata rana"Tafada tana kallonta shuru Ummi Tayi tana kukan ta Hajiya sai bata kara
mata mgana ta kyaleta tayi kukan nata.

Mikewa tayi tana gyara mayafinta kan tace"Kinga in har baki ji mganata ba wlh
tallahi Shi kanshi dan "Dakike Tutiya dashi watarana ke da hannunki zaki
kasheshi"Da sauri Ummi Tadago tana kallon, hajiya idanunta jajur ta furta murya
adashe"Ni Hajiya..Zan..Zan kashe mu"azzam"Gyada mata kai tayi kan tace'Kwarai indai
baki janye kalamanki na bakison ganinsa ba,kuma baki sama auren albarka ba, Shi zai
jawo ki Sakamai damuwa aranshi har yayi sanadiyar mutuwarsa kamar yadda Fadi da
shettima suka kashe moodu da Zaluncinsu"Kallonta Ummi keyi cikin nazari kafin tayi
mgana Hajiya ta rigata da cewa"Karki ce komai kawai kiyi Fatan alheri..Kifara shiri
Sati mai zuwa za"a daura aure kuma yataho da matarsa,ki Natsu kuma kiyi aiki da
hankalinki kuma ko bakomai yar"uwansa ne"Hajiya tafada tana tafiya kafin takara
cewa"Indai na isa dake..Kada naji wata mgana kuma,ki fadama Mu"azzam amincewarki ko
hankalinsa ya kwanta,Ni na wuce daman Abunda ya kawoni kenan"Hajiya tafada tana
kokarin Ficewa.

Ummi tace"Yaya yamma tayi ku bari sai gobe" A"a Hajiya tace kafin tacigaba da
cewa"Gwara mu koma muda zamu dawo sati mai zuwa biki,Allah bamu alheri Yakuma kara
lafiya"Daga haka ta fice daga dakin.

Ajiyar zuciya Ummi ta Sauke duk kalaman Hajiya basu shigeta ba, domin Tana ji
aranta duk wanda yace ta zauna da Jinin Fadi ba masoyinta bane..Wlh bazata iya
ganin mu"azzam ya Auri diyar Fadi har yayi mata ciki sun Haihuwa ba har abada zata
tsani yaran ,wanda kuma ba fatan ta kenan ba akullum fatanta Mu"azzam yayi aure ya
haifamata jikoki wanda zasu debemata kewanshi tunda shikadai gareta,ammh yanzu yaya
tasaka baki wanda bazata ta taba juya baya ga bukatarta ba don Kamar mahaifiyarta
take kallonta ammah har abada *BAZATA TA TABA SON JININ FADI DA SHETTIMA
BA*.Kawai tabarma Ranta ayi Auren ammh har abada wanan yarinya sun kawota ne domin
Itama ta dandana abunda suka dandanamata.."Da wannan Tunanin Ummi ta tsaya ammh duk
da haka sai da ta koka saboda yadda zuciyanta ke harbawa in tama Tuna wai Mu"azzam
dinta zai auri Diyar FADI.

Wata Nurse ce tazo dubata,kawai sai tace mata takira mata Dr Abduljabar, yana
office sanda Nurse din take fadamai,Bai bata lokaci ba,ya isa ga dakin Abun
mamaki,Ummi cemai tayi yakira mata Mu"azzam yazo yadauketa su koma gida ita ta
warke"Hakika ko Dr Abduljabar yaji dadi kai tsaye yakira Brr.Mu"azzam yana fadamai
sakon Ummi.

Mu"azzam dake kwance wani abu mai kama da zazzabi yarufesa kiran Dr.Abduljabar
ya shigo wayansa jikinsa na rawa yadauka yana fadin" Dr hop dai ba jikin ummi bane
yatashi?" yafada cikin Nuna damuwarsa dariya Dr Abduljabar yayi kan yace"No..Ummi
ce tace kazo ku koma gida,wai ita ta warke" yafada yana kallon Ummin yana yar
dariya.

Da wani hanzari mu"azzam ya mike yana fadin"Plz doc,stop dis joking kasan fa
zuciyata zata iya bugawa"Dariya Dr.Abduljabar yayi kan yace"Wlh billahil azim da
gaske nake,au baka yarda ba,to ga Ummi tafadamaka da kanta"

yafada yana mikama Ummi wayar karba tayi tana mirmishi tace"my son.."Cikin
farinciki ai mu"azzam mikewa yayi yana rawan baki ya Furta"Alhamdulillah my Ummi is
back..Ummi am on my way yanzu kinji i love u"Yafada bakinsa yakasa rufuwa, gyada
kai tayi tana jin kwallah na taruwan mata tace"

""Love u too..Son drive safely kaji"Tafada muryanta yafara chanzawa sai tayi
Saurin mikama Dr.Abduljabar wayar itakuma tayi saurin fadawa tiolet din dakin tana
danne kukanta..Bataso likita yagani,Shiko baima lura da ita ba, ya kashe wayarsa ya
maidata aljihu bayan ya kashe wayan,lokaci daya yana fita daga dakin.

Shiko Dan Marayan Allah mu"azzam jikinsa na rawa ya fito daga daki cikin
Murna da farinciki lokaci daya yana latso kiran Dan"uwa bisa wayan yana picking
lokacin Suna hanya Yaji mu"azzam yace"Allah Ya iyamaka abunda ka gaza Dan"uwa"

"Amin Amin.."Dr,Shureim yake amsawa yana fadin"meyafaru dan"uwa irin wannam


addu'a haka"? cikin Farinciki Mu"azzam yafadamasa sa cewa Ummi yanzu ta kira yazo
yadawo da ita gida.

Cikin jin dadi Dr.Shureim yace"To Alhamdulillah Dan"uwa ga duk alamu tafiya tayi
kyau,hajiyarmu tayi nasaran Tankwara Mana Umminmu"Yafada yana dariya lokaci daya
yana kallon hajiya wacce ke kallonsa itama tana mirmishin jin dadin Suhaima taji
mganarta.

Cikin Jin dadi mu"azzam yace"Bari kawai dan"uwa ganinan zuwa mu hadu
kawai"Dariya Shureim yayi kafin yace"To sai dai in zamu wuce Maiduguri dauro maka
aure Dan'uwa"Yafada yana yar dariya

Cikin Rashin Fahimta Mu"azzam yace"Banga ne ba"Shureim yace"Muna hanyar komawa


Abuja hajiya tace mu juya kawai"Rike baki Mu"azzam yayi kafin yace"Abuja kuma i
think sai gobe"Dariya Shureim yayi yana fadin"To miye ai babu komai Tunda kwalliya
tabiya kudin Sabulu angon Wani sati"Yafada yana sheka dariya Bata rai Mu"azzam yayi
yana fadin"kaidai dan iska ne wlh,nidai bama Hajiyata waya namata godiya.

Shureim na dariya ya mikama hajiya wacce itama ke dariya tana fadin"Wlh nan da ko
wani satin mtsayinshi zai kamo naka,yaro"Mu"azzam dake jinsu yayi dariya yace"yauwa
hajiyata Proud of u Barrister mu"Yafada yana dariya,Dakuwa tamai kamar yana
ganinta tace" kaniyarka nan,dan nema kawai wato karfi da yaji kaida Shureim kun
maidani kakanku ko"? tafada tana dariya.

Mu"azzam yace"yo hajiyarmu ai dole kiyi hakuri babu kakannin dole kece zaki
cigaba da jan ragamar kujerar"Yakareshe fada yana dariya Itama dariyan tayi kafin
tafara mai nasiha dacewa"Naji dadi da Suhaima taji mganata,, duk da nasan bazata
watsamin kasa a ido ba,to ammh kaima ina so in fadamaka sai kayi taka tsantsan
ma"ana duk abunda yashafi Auren nan kada kadinga yawan Tuna mata,domin wlh ina
tabbas din bata yafe bafa,tana Rike dashi yardarta baya Nufin yafiyarta bane..So
kabi komai asannu,munanan muna mata Addu"a Allah cire Abun aranta tunda yanzu
zuru"ace za"a hada mai girma"Har tagama mganarta Mu'azzam naji yana jinjina kai sai
da tagama ya Numfasa yace"Naji hajiyarmu kuma insha Allahu zaki sameni mai biyayyah
da Bin Umarnin Ummi bazaki ji sabanin Tunaninki ba..,Allah ya shigemana gaba"hajiya
ta karba Da Amin Amin kamin suyi sallama ya datse kiran jikinsa asanyaye jin
dadinsa daya Amincewan Ummi shi aganinshi indai akayi auren zama yahada guri daya
to za"a samu sauki (Tab lalle mu"azzam bakasan Ummi ba har yanzu..Zama yahada ko?
zaka ganinma idonka in kafara amsa gwale gwale😂)

Dama yana farfajiyan gidan ne sanda yake wayar da hannu kawai ya yafito Ushe
wanda ke gun su sani maigadi suna hira,Da hanzari ya kariso yana fadin"Yallabai ina
muka Nufa"Kallonsa Mu"azzam yayi kafin yace"Ina su Lami? suna chan ko ka maidosu
gida ne? Cikin girmamawa Ushe yace cikin Gurbatattaciyan Hausansa'" A"a nadawo dasu
tuni ma yallabai"Gyada kai kawai yayi, budemasa motan Ushe yayi yafada yana
fadin"Ka hanxarta Ummi ke jirana"cikin rawan jiki Ushe yafada bangaren Direba yaja
mota suka Fice bayan Sani maigadi yabude musu get suka Fice suna daga musu hannu.

Basu wani dade ba suka iso asibitin cikin Taku sa na kasaita ya fito ya nufi jikin
asibitin dakin da Ummi ke ciki ya tura tare da sallama,Tana zaune agefen gado kamar
mai jiran wani abu tana jin sallamansa tadago tana amsawa da hanzari ya isa gareta
ya rumgomata yana fadin"Ki yafemin Ummi na don Girman Allah"Yafada yana kwantar da
kanshi bisa kafadanta.

Cije baki tayi tanajin wani takaichin na yadda Shettima ya dana mata bomb kuma
yatashi da ita,hannu tasaka bisa kansa tana shafa gashin kansa tana
Fadin"Shiiiiiii...Karka ce komai son..Ya wuce aguna Allah ya sanya alheri a
aurenka"Tafada kamar ta kurma ihu dagowa Mu"azzam yayi yana kallonta kafin yace"Da
gaske Ummi kin amince"? yafada yana kallon,kwayan idonta daya ciko da hawaye.
Kauda kai tayi kafin tace"In ma ban amince ba son,zaka fasa ne bayan kaje
kafad'amasa ka amince harma an sanya rana, biki yazo"Tafada cikin sanyi ammh kuma
ranta abace.

Saurin Riko hannunta yayi yana Fadin"wlh Tallahi Ummi Tunda bafffa yafadamin
wannan mganar Auren nan,kullum cikin zullumi nake Ummi bansan,yadda zan misalta
miki ba ammh Ko alama wannan Aure bai kwantamin ba"Yafada yana murza hannunta
mirmishin yake tayi tana riko hannunshi tace"It ok..Kana son yarinya ai ko"? tafada
kanta tsaye lokaci daya kuma ta tsareshi da ido.

Dariya ta kusa kamasa ganin yadda Ummi ta tsareshi da ido ,dan murmusawa yayi kafin
yace"Ummi wani irin so kuma,?Ai SO DAYA NE Kuma ke na baiwa shi,infact ma ni
yarinya Tunda nake banta dora idanuna akanta ba"Yafada cikin halin ko inkula.

Ran Ummi fes tace"Yauwa son..Bani son, ma ko ka ganta ma kasota, don bazan bari
tazama abokiyar rayuwarKa ta har abada ba..Zan samo maka daidai dakai kaji ko"Gyada
mai kai kawai aransa yana fadin"Wani so? miye ma wata aba soyayyah,ai don BIYAYYA
NE,kawai zan Aureta.

Hannu Ummi tabashi irin na yara tace"alkawari Fa son.."Tafada tana mai dariya shima
dariyan ya soma bayan ya mikamata hannu ya sarke nata yana fadin"Cikawa Ummi
na"yafada yana jijjiga hannun alamar tabbatarwa..Rumgumesa tayi tana fadin"ina
matuka sonka Dana"Shima hugging nata yayi back yana fadin"Nima haka Ummi na.

_Wayyo Mu"azzam ka gama kashe kanka da kanka don kaniyarka kaga Zahiran
ne,kokuwa kasan me gobe zata haifarwa..I swear kashiga list din Ummi don kasan bata
mantuwa_😥

Mu"azzam ne yaje har office yama Dr.Abduljabar mgana kan cewa yazo yayi
discharging dinsu zasu wuce,zuwa yayi ya dubata kafin ya rubuta wasu magunguna
yabasu tare da cema Ummi data takoma ta samu barci don Allah,godiya sukayi masa
kafin su Fito Ummi da kafanta har mota Mu"azzam yacire Budadden Takalmin sa ya
bata,tunda lokacin da"aka kawota hankali atashe ko ta takalmi ba"a bi,Dr.Abduljabar
na biye dasu yana musu dariya,da hanzari ushe yataso ya karbi kwandon abincin dasu
karime suka kawo yasaka abooth kafin ya bude musu mota suka shiga Dr.Na musu fatan
Allah kara lafiya lokaci daya ya juya yakoma cikin asibitin.

Hon Ushe ya danna abakin


get din,sani maigadi yazo da hanzari ya bude musu suka sulala ciki,da gudunsa yazo
ya bude musu murfin motan,Ummi tafara fitowa Fuskarta cikin Fara"a Ai sani na
ganinta ya washe baki yana fadin"Barkanmu da arziki Hajiya,ya jikin kuma"Amsawa
tayi da "Jiki da sauki Sani ya aiki"Amsawa yayi da "Alhamdulillah.

Daga murya yayi yana kiran Falalu yana Fadin"Kazo ga hajiya tadawo"hayaniyar
shiya fito dasu karime daga ciki suma cikin murna suka yamaimayeta suna mata sannu
da jiki,har daki suka rakata su karime Mu"azzam ne ya Umarce su dasu dafamata wani
abu taci,bayan tasha mgani tayi salollinta sai ta kwanta,cikin rawan jiki Suka fice
suna matan fatan samu lafiya

Sai da Ummi ta rama sallolinta kana taci abimci Tasha mgani Awaya Mu"azzam yahadata
da hajiya tana mata barka da sauka gaisawa sukayi sama sama kafin suyi sallama
domin kowannensu na bukatar Hutu.

Mu"azzam dakansa ya taimakama Ummi tayi brush yarikota har bisa gadonta ya
kwantar da ita..Tare sukayi addu"ar kwanciya barcin kafin su shafa tare..dakinsa
yatafi yayi shirin barcinsa cikin kayan barcinsa Pjm ash colour da blanket dinsa
yazo nan kasa kan capet din dake dakin ya kwanta yana kallon Ummi wanda ya barci
yayi awon gaba da ita..Mirmishi yayi yana Fadin"Ummi na kenan,Allah ya
barminke"Shima dai cikin lokaci barcin yayi awon gaba dashi.

•°•°•°•°•°•°°•°•°•

*MAID*

Shirye shirye fa na cigaba da kamkama A bagaren Su bukar da yakura kota kowani


fanni an shirya ma Abun,bukar akwati guda yayi ma Zahirah na Fitar biki bayan uban
kayan dakin dayayi mata yan Dubai.

Itakuwa Zahirah cikin lokaci tachanza fatarta tayi sulbi saboda yadda yakura ta
dage babu wasa,fuskarta tayi fayau tana Fitar da Annuri,Ko"ina ta gifta wani kamshi
ne mai tsaya azuciyar wanda yashakeshi ke binta duk inda tagifta..koda bikin ya
rage saura kwana uku An rigaya an mata kitsonta na bare bari,yan kanakana yariyari
2step an zubomata shi har baya,dayake ba laifi tana da suma,Ga kunshinta an
zubamata shima turbarkallah masha Allah.

Zahirah tafara tsarguwa da wannan Abubuwan da"ake mata koda ta tambayi yakura sai
dai tamata dariya tace'"Diyata kenan ki kwantar da hankali abun alheri ne zai
sameki Matsayinki ne zai karu kinji karki damu"Ko kwalliyan ne baki so adaina
miki"Jin haka yasa ta girgiza kai tana dariya.

Baffa shettima yakasa boye jin dadinsa godiya kuwa yazubama Bukar ba adadi..game
dako gayama zahirah yace sai an daura auren In mijinta yazo tafiya da ita,zai
fadamata( Kai dai Shettima kacika son kanka da yawa yasin).

********

Ranar alhamis Hajiya Baraka ta iso ita da matar Shureim Zulaika tare shi
Shureim din,wanda agobe zasu bi jirgi zuwa Maiduguri daura Aure..Ummi babu wanda
tafadamawa to dawa ma take hurda zuwan hajiya yasa tama su karime mgana kan Suyi
shirye shiryen abinci gobe nasu dana bakin maiduguri..

Sunji mamaki da Hajiya baraka ke fada musu gobene yallabai zaiyi aure"Abunda basu
taba ji ba Ummi kuwa kauda kai tayi ranta na mata kuna,hakuri hajiya ta basu tare
da cewa abun yazo agurgujene,shiyasa basu ji ba.

Abangaren mu"azzam ko baida wani shiri Brr.Barau kawai yafadamawa,sai


Dr.Abduljabar,Shureim kuwa yazo da abokin aikinsa Dr.Haruna kurfi,Su kadai ne zasu
tafi maidugurin gobe in Allah ya kaimu.

Ummi kuwa tayi bakan ko mganar bikin ake bata sanya baki,shima mu"azzam din koda
wasa bai taba kwatanta hirar da ita ba,yana kiyayewa ammh duk wani motsinshi Tafin
Hannunta yake kar take kallonsa aransa tana ayyana abubuwa dadama wanda nikaina ban
sani ba.

*RANAR DAURIN AURE*

Rana bata karya saida Uwar diya taji kunya takowani bangare shirye shirye,ne ke
gudana tun ma bangaren su Zahirah su abun da gaske suke don kuwa gida tuni ya cika
da yan"uwa da abokan arziki..Mahgana itama tana chan danata gayyah ga kuma yakura
wacce itace gayyah komai.

Zahirah tafara fahimtan wani abu domin Duk inda ta gifta amarya ake cema gashi
Yakura ta shiryata cikin wani ubansu less bayan tanadeta da lifaya,.Ita kadai adaki
tana tunani domin ita tunda take bata taba yin kawa arayuwarta ba ita kadai take
rayuwarts..Duk wani shagali da sauri suka farashi domin Shettima yace Yakura su
zama cikin shiri ana daura aure mu"azzam zai wuce da matarsa.

Abangaren Su mu"azzam kuwa jirgin karfe goma zasu shiga zuwa maid,shiyasa da wuri
suka kammallah shirunsu suma anasu barayin sun safe su karime suka tsabtace gida
suka fada kichen domin hada hadan abinci Hajiya kuwa na lura da ummi ko jiya
batayi barci ba tarasa wannan bakar zuciya irin na suhaima,yanzu ma tana kwance ko
tashi batayi ba gashi ita hartayi wanka zulaika ma ta cakare abunta tashige cikinsu
su lami suna aiki dayake sun santa babu ruwanta.

goma Saura kadan Mu"azzam da Shureim suka shigo dakin Ummi wacce ke kwance cikin
bargo hajiya na gefenta tana mata fada kamshin daya bugi hancin tane yasata dagowa
luuu..Tayi da ido na ganin yadda mu"azzam yaci ado wata ubansu gezner brown ammh
light riga da wando yar ciki,harda malummalum kansa dauke da wular zannah
bukar,kafafunsa kuma cikin booth suke bayan hannunsa daure,da agogon azurfa mai
kyau da kyalkyali yana daukan ido.

Fuskarsa tana Fitar da wani Annuri na dabam,anko sukayi domin shima Shureim irin
shigan dake jikinsa kenan, domin shiya yimusu Ankon., Ummi na ganin suna takowa
gareta tayi maza,ta maida kanta cikin blanket saboda kukan daya taho mata..Tanaji
aranta shettima yagama da ita duk abunda zatayi daga baya ne..Tana ji tana gani
mu"azzam yadau kwalliya zashi daurin aure..kawai sai tafashe da kuka harda
shessheka wanda har ya fito sunajin sautin kukan nata.

Da mamaki suka bita da kallo kan suyi mgana Hajiya ta musu nuni da kofa da suFita
kawai,mu"azzam baida zabi illa juyawa yana fadin"Ummi na ina bukatar addu"anki zamu
dau hanya'Banza tayi dashi dole jiki asanyaye yabi Shureim wanda yaja hannunsa suka
Fice.

Babu yarda ya iya..Yanaji yana gani ushe yakaisu Airport suna zuwa sanarwan Sunaye
yafara gudana lokaci kadan aka kirasu suka shiga jirgin kafin a kammallah komai
yahau sararin Samaniya ya fara lulawa MAIDUGURI.

*Comment*
*Share*
*vote*

*#Intelligent writer's#*
*#Uwar mijina...!#*
*#Janafnancy#*
_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_

🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_

*ALKALAMIN:JANAF*💕
*WATTPAD:JANAFNANCY*
*DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*

*NOT EDITED*⚒

*NO 10*

"""Awa uku suka shafe a sama,kafin jirgin ya saukesu a babban Filin jirgin
dake birnin na maiduguri,Mu"azzam da kansa yakira Bukar yafada masa isowarsu wanda
dama tun suna gida yafada masa zasu biyo jirgi In sun kariso azo a daukesu.

Bukar da kansa yazo filin jirgin ya daukesu zuwa chan gidan nashi, daya kachame
da al"umma mata da maza wa"inda suka zo daurin aure,babban Falon Na gidan Bukar nan
aka saukesu wanda sukansu yan"uwan Bukar din da sukayi tozali Da mu"azzam din sai
da suka raina kansu domin sunga tsantsan kyau,ilimi da kamala tareda tsantsan
kwarjini da dattako.,Ba shakka zahirah ta dace da samun gwarzon Namiji haka suke
fadi duk wanda ya fito daga falon bayan sun gaisa,Bukar daganshi ya shiga cikin
gida inda mata ke gudanar da sha"aninsu yayi ma mahgana mgana kan akawo masu
Mu"azzam abinci kafin su wuce daurin auren,Jin isowar ango yasa gidan yadau guda
lokaci daya.

Kafin kace kwabo an cika gaban su mu"azzam da abinci Nau"i na dabam dabam sai
wanda suka zaba,Shureim ya kalli Mu"azzam yace"Ango fa kasha kamshi,to ya ne zaka
taba ne kafin mu wuce"yafada yana dagamai gira.

Tsaki Mu"azzam yayi kafin yace"Sai dai kai,domin naga kamar kafini bukata"Yafada
yana Cigaba da dannan wayansa,Dariya su brr barau suka sheke dashi suna Fadin"Shima
yana kukan aure so ba cin abinci"Kara darawa sukayi kafin Shureim yacire babban
Rigansa yana fadin"To Ango ayi kuka lafiya,yan"uwa ku sauko muyi mu harraka kafin
kuma na anjuma"Yafada yana zama lokaci daya da bubbude kulolin gabansa,Sinasir ce
sai na biyu Tuwon shinkafa sai Farar shinkafa.

Sinasir suka zuzzuba da miyar Alaiyyahu wacce taji nama da manshanu suna ci suna
zolayansa suna dariya,Shiko yama gefe ko kallonsu bayayi yana ta latsa waya abinsa
Shureim ya kallesa yana tura sinasir abaki"Wai nace ba"Yafada yana kallon Mu"azzam
wanda ya dago yana kallonsu.

Ganin haka yasa Shureim yace"Amaryan ba nan ne gidansu ba"eh sai akayi
ya"mu"azzam yafada cikin dage kai,Dariya shureim yayi kafin yace"yo ko gilmawarta
banji ba,balle kamshinta kasan ance yan maiduguri badai kamshi ba"Yafada yana tauna
kashi Dariya Dr Abduljabar yace"Kwarai su daman, da kamshi aka sansu"Kauda kai
Mu"azzam yayi kafin yace"Sai ku shiga ciki duk wacce kuka gani tana kamshi itace
amaryar"Yafada yana wani hararansu dariyan shakiyanci suka shekemai dashi sunayi
suna dibam garan abinci shiko yayi musu banza.

Ahaka suka kammallah kafin duk su share hannayensu da bakinsu da Tissue,babu


dadewa sai ga bukar yazo yace su fito su shiga ciki su gaisa da goggonin Zahirah
kafin su rankaya ,zuwa gun daura auren lokaci ya kusa,Cikin jin dadi suka mike
mu"azzam na baya baya,suka iza keyarsa gaba koda suka shiga nan suka ga dangi
kowacce taci adonta ammh fa sun dane jikinsu cikin,lifaya wanda ya burgesu shureim
sun gaisa da kowa da kowa don kowani daki sai da suka shiga,kanwar bukar itace
autansu Aisha sunanta suna cemata, Ashe ta fito da gudu da wani kasko ahannunta
wanda yake cike da Rushin wuta ga turare yana fitar da hayakin kamshi tafara zagaye
Mu"azzam dashi tana sakin guda,nan da nan guri ya kaure da guda da wake wakensu na
chan sai abun yakoma burgesu shureim tuni suka fitar da wayoyinsu suna daukan
bidiyon yadda mata suka zagaye mu"azzam kowanne rike da kaskon Turare suna mai
Feshi da hayaki,tare da guda,dakyar dai suka barsa ya isa gaban mahgana wacce keta
faman saka mishi albarka bayan tasaka hannunta bisa kanshi"Allah ya albarkaci
Aurenku moodu da zahirah,Allah yayi ma rayuwarku albarka,Allah ya baku zuru"a
tagari,Allah ya zaunar daku lafiya,ya kauda dukkan Fitina akanku..Yaasaka ace gwara
da akayi"Tagama fada hawaye suna zubomata gabadayan jama"an gun suna amsa mata da
Amin.

Shikanshi mu"azzam jikinsa yayi sanyi, shima din da Amin din yake amsawa su
shureim na tayasa,To dakyar da mu"azzam yasamu ya fice daga gidan saboda yadda
akamai cha mata suna ta kirarin Zahirah tagama dace da sun gwarzon mazaje.

Suna Fitowa suka shisshiga motoci sai Famfari gidan Baffa Shettima inda za"a
daura Auren,koda suka isa guri ya cika da al"ummah sai wanda yagani lokacin Da
Mu"azzam ya fito daga mota wasu sun ma dauka Moodu ne saboda kamar da suke,sai daga
baya suka fahimci shine angon,Baffa shettima yaci fararen kaya da Babban riga harda
rawani bakinsa kuwa yaki rufuwa,wani masallaci dake kusa dasu anan aka shiga domin
daura auren wani yaya ga bukar shiya, amshi auren zahirah a inda mai gayyah mai
aiki baffa Shettima ya nema ma Dansa Mu'azzam,auren zahirah kan sadaki Naira dubu
dari,shaidu sun hallara kuma an nema sun bada cikin lokaci Alkwarin Allah ya
tabbata Tuni yan,sheda suka hau sanarwa.

*ALKWARIN ALLAH YA CIKA AYAU MU"AZZAM MOODU YAZAMA MIJI GA ZAHIRATU LAKADAN BA
AJALAN..."

Saboda Farinciki Baffa shettima Rumgume Mu"azzam yayi yana kuka kamar karamin
yaro,kowa yadauka kukan murna ne ammh shi anashi barayin ba haka bane tunawa yayi
da dan"uwansa Moodu uwa uba,Fadi wanda duk sun kwanta dama,rashinsu babban illa ne
agareshi maraici ya lullubesa,haka yakoma ya Rumgume Bukar yana kuka yana mai
godiya,shikuma yana mirmishi kawai domin yanajin sa wani iri duk da yacika ma
Shettima Umarninsa,.

Jama"a kuwa dadama zunde sukayi tayi suna cewa"Dole shettima ya makale yahada
Aure,yaga yaro yazama mutum ga kudi,ga dukiya ga uwa uba kyau,bayan ya manta dimbin
Muzgunawa da takuran Da Suhaima ta fuskanta sanda tazauna tare dasu,dayawan su
sunso suji ya Suhaima zatayi in taji wannan al"amarin(Kusan mutane baka gadonsu
ammh sana da gadon bakinka).

Achan cikin gida kuwa,Lokacin da masu sheda suka sanar da an daura Aure,kannen
yakura dake daki tare da Zahirrah wacce ke zaune kamar mutum mutum,tafara fahimtar
meke faruwa da ita ammh abunda ya daure mata kai,in Aure za"ayi mata waza"a daura
mata, ita da ko tadi da saurayi bata taba yi ba,bata gama mamaki taji sun rufeta da
guda lokaci daya suna mata ambaliyan Turare mikar da ita sukayi suka Fito da ita
Falo suna Fadin "Takawarki lafiya Yarinya mai babban mtsayi"Suke fada suna mata
tafi da ihu gefe daya suna busa mata hayakin Turare.

Tuni zahirah taji tafara Rudewa kafafunta suna hardewa idanunta sun ciko da hawaye
fahimtar haka da Yakura tayi ne ya sa ta isa garesu tana fadin"Don Allah ku dakata
da wannan gudan kunsan fa yata batason hayaniya" Tafada tana rikoTa ai zahirah naji
yakura ta rikota kawai sai ta fada jikinta lokaci daya ta fashe da kuka tana fadi
cikin Rawan murya"Da gaske..Ne...Ni..Ni aka ma Au...Re"Tafada hawaye suna
karanyomata..kallonta yakura tayi lokaci daya itama taji ruwan hawaye kawai sai
taja hannunta suka fada kuryan dakin harda Rufo kofa.

Zaunar da ita yakura tayi kafin tafara share mata hawaye tana fadin"Kibar kuka
yata..Kinji!Farinnciki zakiyi da godiya Allah daya daga darajanki Ayau din kika
zama matar aure mai Daraja"Tafada tana kallon kwanyan idonta,Naurau Naurau tayi da
ido kafin tace""Taya za"a min Aure ban sani ba? kuma ma waye na aura? tafada kanta
tsaye ammh cikin sigar yarinyata

Mirmishi yakura tayi tana zama kusa da ita tace"Karki damu yanzu badadewa ba zaki
ga angon ki,kuma na tabbatar in kika gansa sai kin godemana saboda zaben da mukayi
miki"Tafada tana,dariya Abun mamaki itama zahirah dariyar tayi tana Rumgumota take
fadin"Ammh anan gidan zan zauna ko"Tafada bayan tadago tana kallonta,shafa kanta
yakura tahau yi aranta tana ayyana yarinta har yanzu na damun Zahirah

Bata bata amsa ba sukaji gida ya rude da guda ana ma ango kirari gaban zahirah ya
yanke yafadi takara makalkale yakura lokaci daya jikinta na rawa..Dan kallonta
yakura tayi cikin tsausayawa kafin tace"Kinji ko ga angon chan ya kariso maza tashi
ki kiga wanka bari na turo yagana takara shiryaminke nasan kila shettima ya bukaci
ganinki"Tana fadar haka tazame jikinta,tafice tana share kwallan data biyo mata.

waje ta fito inda Su mu"azzam suke dangi sun yamaimai mayesa suna sakin guda
dasa albarka duk inda ya gifta jinjina ne domin dai duk inda Mutum yake to mu"azzam
yakai Cikin dakin yakura suka shiga suna gaisawa da baki,anata saka albarka da
fatan zama lafiya yakura tayi tasaka albarka tana hawaye Lokaci daya tana kallon
Mu"azzam batare da kowa yaji mai tace ba tadan sunkuyo tace"Suhaima ko ta
amince"Kallonta mu"azzam yayi kafin yayi kayatattacen mirmishi yace"Ta amince domin
da yarda ta nazo nan"Kallon ban yarda dakai ba yakura ta mai kamar zatayi mgana sai
kuma tafasa.

Har suka gama gaisawa da jama"a basu ga ko keyar amarya ba sukuma basu tambaya
ba,itakuwa tana cikin daki yagana tagama shiryata cikin wata shadda green doguwar
riga wacce taji aiki bayan ta yaneta da lifaya fuskarta tana ta kyalkyali da haske
ga kunshinta wanda ya haskata sai zallar yarintarta ta fito fili..Koda Yagana ta
jawota zuwa falo har su mu"azzam sun Fice daga gida,fitowarsa yasa suka kara sakin
wani guda na ganin yadda amarya tayi kyau kamar ba ita ba.

Suko su Mu"azzam suna Fitowa shureim ya kallesa yace"Kai nifa wlh nagaji wai dangin
naku basu karewa ne"Yafada yana daure Fuska,shiko Dr Abduljabar cewa yayi"Wlh ni
kafafuna sunfara zafi fa..Kuma gashi bikin naga kamar ba yan mata sai matan
aure"mu"azzam dake jinsu yayi musu banza don shima yagaji gaskiya yana bukatar
hutu,shiyasa ya nemo bukar ta waya,Kan zasu je su dawo.

Gidansu dake maiduguri suka nufa,suna zuwa daman akwai wa"inda suka saka suna
kula da gidan,Komai yana nan a muhallinsa,shashenasu dai na da dasuna matasa,anan
suka yada zango,kowa ya baje yana sauke Numfashi Brr,barau yace"ammh sai gobe zamu
koma ko? don wlh ban iya tafiya ayanzu haka"Harara Mu"azzam ya wurgamai yana
fadin"raggo kawai hala wani aiki kayi"Yafada sanda yake kokarin fadawa
tiolet.Sukowa kowa yabaje bisa gado wai sun gaji mamakinsu kawai mu"azzam yayi
kamar wasu mata.

Nan suka zauna har dare basu sake fita suna ta zencen bikin yan maiduguri har
Dr.Abduljabar nace shima irin na brr,zaiyi nan fa zai makale dariya sukahau yimai
suna mai shakiyancinsu na abokai.

Mu"azzam da kansa yakira bukar yafadamasa cewa ashirya da amarya da mutum biyu
domin sun rigaya da sunyi buking jirgin karfe tara na safe zasu tashi,jin haka yasa
bukar cemai babu damuwa insha Allahu,anan ne ma sukayi mganar kayan dakinta nan
mu'azzam yace abarsu sai zuwa gaba,da haka sukayi sallama suna gama waya dashi ya
kira Ummi almost 7misseds call ammh bata dauka ba dole ya hakura yakoma ya kira
hajiya.
Hajiya tadauka suka gaisa tana tambayansu andaura aure lafiya"Ya amsa mata da
Alhamdulillah kana ya zarce da tambayan Ummi nayakira wayarta taki dauka,Ajiyar
zuciya hajiya ta sauke kan tace"Lamarin Suhaima sai addu"a mu"azzam wlh tunda kuka
tafi bata fito daga daki ba,nayi nasihan nagaji nadawo fada,ammh duk abanza kuka
kawai take tana ma Shettima Allah ya isa"Tafada cikin nuna damuwarta na abun ya
isheta.

Zuciyar mu"azzam tayi wani dam.."!Wato Ummi ta amince ne don babu yarda zatayi
ammh abun na zuciyarta rausayar dakai yayi kafin yace"Hajiyarmu Ummi tana so na
kamu da ciwon zuciya ne"? yafada cikin rashin hayyaci,Girgiza kai tayi kafin
tace'Suhaima duk duniya bata da wani sanyin idaniyanta irin Ka,duk abunda kaga tayi
tanayi don Sun bata mata,eh dole zataji ba dadi don hakika shettima da Fadi sun
zalunceta ammh kuma rayuwa babu yafiya kofa Allah muna masa laifi ya yafemana
ballantana mu mutane"

ajiyar zuciya mu'azzam ya sauke kan yace'aie shikenan Hajiya Randa Ummi tawayi
gari na fadi na mutu sai ta duka tadauka"Yafada kamar zaiyi kuka bai bata zarafin
mgana ba yace"Ashirya abinci da dakunan saukan baki gobe jirgin karfe tara, zamu
biyo"Daga haka ko mgana hajiya batayi ba, ya yanke wayar ransa na masa kuna,Ranar
wlh barcinsa ragaggene sallah ya kwana yi da rokon Allah ya saussauta zuciyar Ummin
akan,,wannan Auren Tunda bakin alkalami ya rigaya daya Bushe.

*Washegari*

Tun wajen Bakwai suka gama Shirye shiryensu suka Nufo gidan Baffa saboda kada su
rasa flight,Koda sukaje angama shirya amarya zahirah wacce tunda daren jiya
Shettima ya zaunar da ita yayi mata nasiha mai kashe jiki kan ya gangaro kan cewa
zata bi mijinta zuwa inda yake aiki,ai ada auren bai dameta ba ammh jin zata bar
bahna dinta,da yakura da baffa,harda mahgana da kannenta sai fashe da kuka Baffan
yayi ta bata baki,ai data koma daki kwanciya tayi tacigaba da kukan,yakura bata da
karfin bata hakuri saboda tsausayin zahirah ne ke cinta itama kukan take aboye.

Yau din ma cikin liyafayan aka nannadeta kamshi kawai ketashi tare da
ita,Zahirah taci kuka idanunta har sun kumbura saboda kuka,damuwarta daya gunwa
za"a akaita gashi kuma bata son kowa ba ,duk da Baffa yace gun goggon ta zata zauna
da matar Kawuntane da yarasu kuma danshi ne ya aura mata.

Lokacin da suka iso Baffa ya bukaci ganawa da dan nasa na sirri cikin wani daki
suka shiga,bayan sun zauna baffa ya riko hannun mu"azzam yana cewa"dana nagode maka
bisa yimin biyayyah dakayi,nakuma ji dadi matuka,ammh don Allah ina neman alfarmar
"Yafada yana kallonsa.

Mu"azzam yace"Wata irin alfarma ne baffa fadeta indai batafi karfina ba zan maka
ita,"Yafada kansa tsaye. gyada kai,baffa yayi kan yace"Alfarmar don Allah kada
kabari laifina da ni da Fadi ya shafi rayuwar marainiyar Allah zahirah,wlh
yarinyace karama tana da karancin hankali uwa uba gata yarinyace mara son tashin
hankali,don Allah kamin alqawarin yimata katanga ga Fushin da zai sauka akanta na
mahaifiyarka( ji baffa da karfin hali..Wannan ai shine ga bugu ga tsinke jaka)

kuri Mu"azzam yayi ma baffa yana jin kansa na masa Nauyi aransa yana fadin"Baffa da
Ummi so suke su kasheshi lokacinsa baiyi ba"Damke hannu baffa yayi kafin yace"Naji
baffa zanyi iya bakin kokarina duk da kasan sai ahankali kawai albarkanku da
addu"anku muke bukata"Jin haka yasa baffa Rumgumosa yana godiya da saka albarka
harda hawayen farinnciki,mikewa yayi ya fita da kanshi yaje har daki inda zahirah
take ita da bukar da Mahgana,wacce ke kuka ta rike mahaifinta gam hannu baffa yasa
yariko zahirah batare da yayi ma kowa mgana ba ya nufi dakin da mu"azzam yake.

Yana zaune mu"azzam na zaune ya zaunar da zahirah kusa dashi yana fadin"Dago
fuskarki yata kiga Mijinki kuma aljannarki ina miki fatan zama dashi har karshen
rayuwarki"Jin haka yasa mu"azzam yadago kai dai dai lokacin da zahirah ta bude
lifyafan data rufemata fuska fes suka kalli juna lokaci daya gabansu ya amsa atare
Dam"

zahirah tayi ka sake tana kallon mu"azzam kallo na rashin hayyaci tana mamaki
wannan dan gayun shine mijinta,shiko mamakin tsantsan kankanta da yarintarta yake
gani,to shi wannan ai reno aka basa yarinya yar ficila haka,tsaki yaja ransa yana
mamakin Baffa daya mtsa sai yahada auren nan yo shi ko giyan wake yasha ai baya
haikema Wannan ba sai ta mutu

Kauda kai yayi yana daure Fuska,Ganin haka yasa ta dukar dakai tana kukan
zucci,nan baffa yashiga yimusu nasiha haka bukarma yazo yayi nashi kafin sufara
haramar wucewa Airport don lokaci ya kusa,Wa inda zasu bi zahirah Yakura ce sai
Mahgana wato matar mahaifinta saura ance duk suyi hakuri daga baya saje.

Yan kayayyakinta kadai aka daukanmata akwati daya sai Abubuwan da ba"a rasa ba,Da
zahirah taga dangi kowa rumgumeta yake yana kuka ai itama sai ta burkice ta kamkame
babanta tana kukan bazata ba shi yadauketa cak yakaita mota yana hawaye
yace"yahna..Kibar kuka kiyi hakuri da rayuwa saboda ke macece watarana ma uwa zaki
zama,ina miki fatan sassautan al"amura gareki yata,"Daga haka yajuya yana kuka,mota
biyu sukayi zuwa filin jirgin wanda mu"azzam ya matsu su tafi don hankalinsa na gun
Ummi.

Anfara kiran sunansu bayan angama tantancesu A first class suka zauna Zahiirah
tana makale jikin yakura mahgana na gefe chan gefe kuma su mu"azzam ne suma wanda
suke gulman amaryan mu"azzam din suna fadin"wannam ai kwailace yanajunsu banza yayi
musu yafara karanta jarida duk da bakomai yake fahimta ba.

*SAFE LANDED..Azzamhirah*

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#intelligent writer's#*
*#uwar mijina#*
*#JANAFI#*
*🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*⚒

_*Attention:Ina wacce takeson fatarta ta murje yayi taushi da kuma fresh?ina wacce
takeson idan an ganta sai an wanke hannu kan atab'ata don tsabar murjewa?maza
garzayo ki sameni zan miki recommending cream bana bleaching illa zai gyara miki
kalarki ne,sannan kuma muda maganin toilet infection kowani iri ne wanda mike kira
da martabar mata,yasin idan baki dashi an barki agidan baya,kuma muna da man
dandruff da kuma man gyara suma,if interested pls do chat me up @
07065481260...thank u all as u patronize!!*_

*NO 11*

"""Har suka iso Abuja Airport, Zahirah na makale jikin yakura tana kuka
itako,kamar ranta zai fita,tun yakura na lallashinta har takoma ta kyaleta domin
bazata hanata takoka ba,kodon dacin dake ranta yafita.

Jirgin na saukesu Mu"azzam yayi ma Ushe waya kan yazo yadaukesu,Bayan kuma
yakira hajiya yafadamata isowarsu,Dr Abduljabar da shima yayi ma direban sa waya
kan yazo ya daukesa,cikin lokaci kadan suka kariso,motar mu"azzam ita Aka saka
zahirah da yan"uwanta sukuma suka shiga ta Dr.Abduljabar.

Lokacin da Ushe ya dannah hon abakin wani babban get mai kyau da tsari baki
da hanci su yakura suka saki suna kallon tsaruwa kai tun ma da suka doso
anguwan,suka saki baki suna bin ko"ina da kallo lalle Duk wanda baizo Abuja ba
yabar kallo,haka yakura da mahgana keta fada aransu.

Sani maigadi jikinsa na rawa ya wangale get motocin guda biyu masu kyau suka
sulala cikin gidan,motocin na tsaya a parking space sai ga Su zulaika dasu karime
sun fito suna rangwada guda suna ma amarya lale da zuwa hajiya baraka ce agaba taci
adonta cikin wani dakakken leshi,mai kyau da tsari,Ita da kanta ta bude ma Su
Zahirah mota tana fadin"Brka da zuwa Amarya ta ango"Tafada farinciki ya nuna har
bisa Fuskanta.

mahgana tafara fitowa kana yakura tafito rumgume da zahirah wacce ta sunne kanta
tana digan hawaye Rikota hajiya tayi tana fadin"Allah sarki Zahirah Allah yasa a
kulla alheri"Tafada tana rumgumeta,Dariya yakura tayi tana fadin"hajiya baraka ashe
rai kan ga rai"Hajiya baraka tariko hannun yakura tana fadin"Uhum kedai bari yakura
ya bayan Rabuwa kuma"yakura ta amsa da "Sai alheri hajiya ina Suhaima.
"Hajiya tace"Tana daga ciki mu karisa "Tafada tana musu jagora ammh zahira na
rumgome ajikinta su zulaika na gaba suna jera guda ta ko"ina,suko su Mu'azzam
daganan, sukayi sallama da Dr.Abduljabar da Brr.Barrau suka tafi amotar Dr din Shi
da Shureim da Dr.Haruna ne suka take ma su hajiya baya.

Ummi dake kwance, kan gado kowani dakika na zuciyarta bugawa takeyi,tana ji
sanda hajiya kefadama zulaika cewa amarya ta iso..Gabanta ya amsa lokaci daya
jikinta ya dauki rawa hawayen takaichi da bakin ciki suka zubomata ta sanya hannu
ta share mata,bata gama tunanin mafita ba ,taji bude get da karan diran motoci,bata
kara tsinkewa da al"amarin ba sai da taji gida ya kaure da ihu,da gudan zuwan
amarya Ummi dake zaune tayi saurin mikewa Jiri na neman kadata ammh ina zuciyarta
suya take tana fadin"Yanzu ke suhaima Diyar fadi zaki bari tashigo miki
gida.ehe..Kinmanta yadda suka taru suka ruguza miki burinki da rayuwarki
gabadaya"Jin abunda zuciyarta ke sakamata ne yasa ta nufo kofa da niyyar fita jirin
daya debeta ne yasa tayi saurin dafe bango lokaci daya dadafe kanta nan ta sulale
tana kuka mai cin rai tana fadin"Allah ya isa tsakanina dakai Shettima kadade kana
cutar da zuciyata *WLH NI SUHAIMA NAYI ALQAWARIN DAUKAN FANSA AKAN KA,TAKUMA HANYAR
DAKA,BIYOMIN,ZAN RAMA"Tana fadi tana dukan kanta da hannuwanta tana kuka kamar wata
zararra.

Suna zuwa kofar shiga babban falon hajiya tayi ma zahirah rada akunni tana
fadin"Ki shiga da kafar dama,zahirah bayan kinyi addu'an fatan zaman lafiya
agareki"Jin haka yasa tafara karanto addu"a tana kuka kafin su shiga falon wanda
daman babban falo ne mai girma da tsari wanda yake dauke da kujerun royal chair har
seti biyu,golden colour wanda sukayi ma falon kwanya bayanshi sai wani kafet mai
kama da auduga wanda da kasanya kafa zakaji kafarka Ta, lume aciki,sai wani
tafkeken Tibin bango daya kusa cinye rabin falon daga yamma kuma wani babban dining
area ne wanda yaji wani ubansu Dining table wanda akallah mutane fin goma zasu
kammallu agun.

Daga gefe kuma wani korido ne wanda da ka shiga zaka ci karo da wani babban
daki ciki da falo wanda cikin nan store,duk wani nau"in abinci yana ciki,sai falon
inda nan ne madafi ma'ana wajen dafa abinci wanda yaji kayan wuta na amfanin yau da
kullum,inka fito kuma dakuna uku ne ajere,na su karime ne duka.

in mutum yadaga kai sama kuma mattakalan bene zai ci karo dashi,kana hawa zaka
tarar da dakuna biyu kachal wanda nan ne shashen Ummi mai gayyah mai aiki..Daki
daya bedroom ne,kawai da tiolet daki dayan kuwa babban falo ne mai dauke bedroom da
tiolet harda kichen,Ummi tana zaune ne cikin one bedroom ne mai babban falon
tabarshi ne in tayi baki kamar hajiya wanda ko wannan zuwan nan ta sauka.

In ka kara saukowa kuwa akwai wani korido dayake kallon saman Ummi,dakabi nan
sai sashen mu'azzam dauke da babban falo da bedroom da tiolet,indan ka fito kuma
daga gefe ne sai ga wani daki shima dauke yake da falo mai 2 bedroom aciki harda
kichen.

Shi Naga hajiya tanufa tasaka makulli tabude, tana fadin"To amarya ga dakinki ki
shiga da kafar dama"Yakura ta rikota tana tayata addu"an kafin su sanya kai cikin
dakin wanda ke tashin kamshi ko"ina agyare yake falo ne,dan madaidaici mai dauke da
wasu arnan kujeru royal chairs purple ne masu kyau sai wani capert daya mamaye duka
dakin wanda taushinsa ya wuce misali,wani mamaken talabijin ne ke ta aiki shi kadai
sai center table wanda ke tsakiyar dakin,Yakura da mahgana sakin baki sukayi suna
bin,ko"ina da kallo,basu gama kallo ba sai suka dangana da cikin bedroom din wanda
shima komai na ciki purple ne, shima ya kawatu da Royal bed da wani makeken
wardrope da madubi wanda ke shake da kayan ado na mata dama, kowani daki agidan
agyare yake da kayan more rayuwa.

Kan gadon dayaji lafiyayyan zanin gadon aka ijiye zahirah wanda kanta ke dunkule
cikin lifayanta ammh kallo daya zakamata kasan yarinyace karama ,haka suka karime
ke fada bayan sun Fito daga dakin,nan fa suka shiga jera musu abinci kala kala
wanda sukayi musu hajiya keta rawan jiki dasu,sallah suka farayi kafin su zauna
suna cin abinci bayan hajiya tabasu wuri,Yakura da mahgana suna ta fadi zahirah
tagama sa"a ammh *UWAR MIJINTA* itace babban mtsalanta.

mu'azzam kuwa,da Shureim bangarensa suka fada sukayi wanka gado suka hau suka
kwanta domin sun gaji jiki na bukatar hutu,shima kafin kace me dukkansu barci ya
kwashesu,shiko mu"azzam da ,zullumi yayi barci saboda rashin ganin giftawan
Ummi,kuma baisamu kebewa da hajiya ba balle yayi mata mgana.

Hajiya kuwa falo suka dawo ita da zulaika,suna hiransu ammh ranta abace yake
saboda abunda suhaima tayi mata,tun jiya tafita batunta saboda tun tafiyar su
Mu'azzam take bata baki ammh suhaima takiji wuni tayi adaki,bata fito ba shiyasa
yau din hajiya ko mgana bata mata ko dakin ma bata shiga ba,aranta tana fadin"Sai
dai ki kashe kanki don ko ga amarya nan tazo"

Kamshin Turaren da sukaji ne yasa suka kalli saman Ummi ce ke saukowa cikin takun
isa sanye take da wata shadda gezner, doguwar rigar golden colour,wacce taji aiki
sama da kasa,ta daura dankwalin bisa kanta bayan ta tamke gashinta,wuyanta sanye da
sarka zinare da kunnenta harda hannuwanta kafafunta kuwa sanye da wani Vine ne mai
dan Tudu sai mayafi data yafo mai dan girma.

Fuskarta babu fara'a ko kadan duk da ba wani kwalliya tayi ba ammh kyau xalla ya
bayyana,saukowa take cikin takunta na isa,hajiya da zulaika suka bita da kallon
burgewa don sun shaida Ummi fa macece ta nunawa ako"ina.

Ta iso falon lokaci daya tadan saki Fuska tana fadin"Sannu da gida yaya" mirmishi
Hajiya tayi kan tace"Hoho..Hajiya suhaimar shagali kin gama fushin naki kin
fito'"Dariya kawai tayi tanazama Zulaika dake gefe tana gaisheta ta amsa tana
fadin"Lafiya kalau zulaika ya hidima kuma,Allah ya saka da alheri"Zulaika ta amsa
da Amin.

Hajiya ta kalleta tace""yan maiduguri fa sun iso dazu, mun barsu suna cin abinci
ne"Tafada tana kallon Fuskanta Yamutsa fuska Ummi tayi kafin tace"uhm.."Kawai kauda
kai Hajiya tayi kafin tace"Zulaika dan bamu wuri don Allah"Tashi zulaika tayi
tanufi barayin su lami dake chan kichen suna shirye shiryen dora dinner.

Hajiya takalli Ummi tace"Karki sake ki fara ma Suhaima wannan ba girman ki bane,
Rama cuta ga wanda baiji ba baigani ba'"Ummi takauda kai kafin ta kago mirmishin
dole tace"Allah bakomai yaya..Kawai nakasa kauda abun araina ne balle har na manta"
hajiya tace"Hakuri zakiyi ki kuma tuna Allah ma muna masa laifi ya yafemana to kema
kiyi koyi da musulman kwarai ki yafe suhaima don Allah"

Kuri tayima hajiya da ido kafin ta muskuta tace"Shikenan yaya zan duba komai zai
wuce"Jin haka yasa hajiya washe baki tace"Yauwa diyar albarka kokefa,maza tashi
kije tundazu yakura keta tambayanki" da mamaki tace"Kina nufin da yakura aka
zo"Hajiya tace'Eh ita da matar baban yarinyar"jin haka yasa Ummi mikewa tana
fadin'bari na leka "Har ta wuce ta dawo tana fadin"af nace su mu"azzam basu dawo
bane banji duriyansu ba.

Hajiya tace"Inafa tare suka iso,suna ciki kila suna watsatsake gajiya ne kinfa
san maiduguri ba kusa ba"batayi mgana kawai takada kai tawuce kowani taku intayi
kamar ta kurma ihu takeji yau matar shettima da diyan Fadi sune zaune cikin gidan
danta kai shettima yagama cutarta ta ko'ina.

.
Da sallama tashiga falon,mahgana ne zaune afalon,tana ganin Ummi ta shigo ta
mike da sauri kallonta kawai tayi ta fahimci itace suhaimar data dade tana jin
lbrinta daga bakuna da dama,kwarjininta yasa mahgana saurin sadda kai tana
fadin"Sa..nn..u ha..Ji.Ya"Cikin rawan murya Ummi tajuyo ta kalleta akaikace tana
wani kyabe baki ko tankata batayi ba, tafara taku zuwa cikin bedroom din bayan ta
sakarmata dogon tsaki,bayanta mahgana tabi da kallo aranta tana fadin'"Baki ba mara
da kunya ba,bala"i yanzu ina zahirah zata iya da wannan jaraban"Tafada aranta tana
kuma kama baki kamar tana jinta.

Knooking tayi akofar bedroom din yakura dake ciki tana lallashin zahirah taci
abinci tace"Waye shigomana,mahgana"Bata taba zaton Suhaima bace,da siririyar
sallama ta shigo dakin lokaci daya suka hada ido da Yakura,da sauri yakura ta mike
tana fadin"wai suhaima nake gani haka kodai idona gezo yakeman"Mirmishin kasaita
Ummi tayi kafin ta tako cikin isa da takama tana fadin"Nice dai Suhaimar dakika
sani yakura ba gizo idonki,
ke miki ba, kina gidan dana Mu"azzam ne"Tafada cikin izza lokaci daya tana sauke
idonta kan zahirah wacce ke zaune kan gado ta cire lifayan daga ita sai doguwar
rigar shaddan dake jikinta yarintarta tafito fili kirjin nan ma yanzu yafara tasawa
kura mata ido Ummi tayi lokaci daya tagano kamarta da uwarta kamar an tsaga kara
ankarya Tuni fuskar Ummi ya chanza tahade rai sosai tana binta da wani kallon na
zaki ci ubanki ne.

Zahirah kuwa da sauri ta sunkuyar dakai jikinta yahau rawa tuni idanunta suka
ciko da kwallan tun sanda Ummi ta shigo kallon farko zahirah ta mata gabanta yafadi
balle dataga yadda take kallonta Allah sarki tuni tafara hawaye da hannu tasaka
tana sharewa jikinta kuwa bai bar rawa ba.

Yakura dake tsaye tana kallon Abunda ke faruwa itama cike da tsausayi take kallon
zahirah kan takoma ta kalli Ummi tayi karfin hali cewa"ai nasan muna gidan danki
mu"azzam ne kawai mamakin ganinki nake shekaru fa dayawa"Tafada itama bakinta
yafara rawa Ummi tayi mirmishin dayafi kama dana takaichi kan tace"eh hakane kam
yakura ya kwana dubu kuma"Tafada ammh still idonta na kan zahiirah.

.Yakura tace"Sai alheri shikenan kin guji maiduguri ko'Tafada da sigar zolaya,hoho
ai nan da nan Ran Ummi ya baci takankance ido tace"Yakura kika ce me? na guji
maiduguri "Tafada bayan ta sakarmata idanunta wa"inda suka fara chanza launi Yakura
ta kalleta sai yanzu ta tuna tayi fa baram barama, Kafin tayi mgana Ummi ta kariso
kusa da ita tana fadin"Ai maiduguri itace garin da duk aduniya in aka ambaceta
nakejin kaina cikin bakinciki wani lokacin ma har na koka,garin da tunda nasaka
kafata cikinsa ban kara farinciki ba sai da na barsa,garin da aciki aka kasheman
mijina wanda naso rayuwa dashi koda bamai yawa bane.! garin da nashiga kunci da
takura da halin kakaniyan rayuwa duk acikinsa,kin manta yakura kece kike tallafamin
da abunda zanci aboye dani da dana,? kin manta? nace kin manta ne? tafada tana zare
mata ido kuma cikin tsawa.

Yakura tayi kasake kawai tana binta da kallo Ummi ta damke hannu yakura tana
fadin"Shine kuma kike tambayana na gujeku alhalin kuka fara gujeman,ku,kuka fara
kyamatata,saboda mene, ni bazan nisanta kaina daku ba,kuma na nisan ta duk wani
ahalina,daga rabarku ba"Tafada tana sakin hannunta lokaci daya tana sakin ajiyar
zuciya kafin tajuya tana kallon zahirah wacce ta rabe jikin gado tana kuka tace.

*YAKURA KINYI KUSKUREN BARIN SHETTIMA YA YA AURAMA MU'AZZAM DIYAR FADI,HAR


ABADA ZAN CIGABA DA KALLONTA AMATSAYIN MUGUWAR UWARTACE, WACCE BABU IMAMI KO KADAN
ARANTA,KUMA WLH TALLAHI SAI TA DANDANI KUDANTA FIYE DA WANDA UWARTA TA DANDANAMIN
DAT IZ MY PROMISE*

Tagama fadar haka tajuya afusace lokaci daya idonta na fitar da kwallan bakinciki
da takaichi,yakura dake tsaye itama hawayen takeyi tace' * SUHAIMA* da karfi wanda
har mahgana dake tsaye falo sai da taji cak Ummi ta tsaya yakura tatako zuwa
gabanta tace"Kiyi wa girman Allah suhaima kiyiwa rayuwar marainiyar Allah duba,kada
ki hukunta ta kan laifin da bata araye sanda uwarta ta aikata shi,kiyi afuwa gareta
don Allah,wlh da ina da yarda zanyi danayi na hana wannan auren ammh banda yarda
zanyi,illa in baki hakuri don Allah suhaima kada ki cutar da Zahirah don girman
mahaliccinmu "Yakura tafada lokaci daya tana fashewa da kuka itama suhaimar cikin
kukan ta waigo tana fadin"Wlh bazan iya ba yakura,da zan iya da tuni na yafe
musu,ammh indai Fuskar mai kama da Fadi zata zauna dani to har abada abun zai dunga
dawomin duk sanda na ganta,kiyi hakuri".

Tana gama fadin haka tafice tana kuka,haka ta wuce mahgana dake falo wanda
jikinta yagama yin sanyi domin ta dan jiyo wasu maganganun sama sama,hajiya dake
falo ita da mu'azzam da Shureim wanda suka dawo daga taka ma abokin aikin
Dr.Shureim ya wuce cikinn Abuja zashi wani guri daga chan zai wuce gida,suka ga
Ummi tafito daga dakin zahirah tana kuka mai cin rai ta haye sama da sauri ta shige
daki ta bamko kofa.

Muazzam yayi sauri zai bi bayanta yana Fadin"Ummi.."Hajiya tace"Dawo mu"azzam kai
kasani yanzu suhaima baza ta taba sauraranka ba'Tafada itama jikinta yayi
sanyi,cikin sanyi da kasala Mu"azzam ya juyo yana fadin"Hajiya zuciyata tafara
Rauni da Da abunda ke damun Ummi,bazan juri ganin kukanta koda yaushe akaina ba,zan
sauwakema yarinyar nan,kawai in zasu wuce su wuce da ita kawai"yafada cikin son
nuna gaskiyansa.

Hajiya ta kada kai tace"Kul kada ma kasoma hakuri dai zakuyi daga kai har ita
din,domin abun bazaiyi,sauki ba yanzu,sai dai ahankali kawai"Tafada cikin sanyi
itama Shureim dake gefe,yayi ajiyar zuciya yana fadin"Kai ni wlh lamarin nan har
ciwon kai yake sani wlh"Mu'azzam yakallesa kawai yakada kai yabi hanyan shashensa
ransa na masa kuna.

Achan bangaren su yakura kuwa Ummi na ficewa mahgana tarumtuma cikin dakin tana
fadin"yakura mun shiga uku wlh ganinta ma yafi lbrinta"Tafada cikin mamaki,yakura
kuwa dakyar ta iya daga kafa ta karisa ga zahirah wacce ke rakube tana zubar
kwallah ta rumgumota tana Fadin"yata sai dai kiyi hakuri,domin kin shigo wata
rayuwa wanda babu mai fiddaki,Shawarata gareki shine sai kin zama mai hakuri da
kauda kai,biyayyah da taka tsantsan,Kibita sau da kafa don *UWAR MIJINKI CE* kuma
bakomai itadin goggon kice"Tafada tana sharemata hawaye.

Zahirah tadago kanta tana kallon Yakura cikin sarkakiyan murya


tace"Me..Me..Yafaru..Ne,naji tana ambatom mama na ne,metayi mata? tafada cikin
Hawaye kallonta Yakura tayi wata zuciyata tace"Ki sanar da ita komai domin yanzu ne
ya chanchanta ta sani'" gyara zama yakura tayi tafara bawa Zahirah lbrin duk abunda
yafaru daga farko har karshe ta kareshe da cewa" Dole ki koyi hakuri da
kawaichi,yahna akwai aiki agabanki"

Mahgana dake gefe tace'"Ja ma kuwa wlh"Tafada cikin damuwa zahirah data daskare
zaune tanajin wani lbri mai kama da mafarki takalli Yakura hawaye sun wanke mata
fuska tace"Laifiin Umma ne dana Baffa ya shafe ni ko"Tafada cikin sagewa kafin
tagyada kai tace"Insha Allahu zanyi,kuma zan iya,zan zauna kodan cikama baffan
burinsa inafatan koda zan dawo sai in Ummi ta gafarta musu abunda suka mata"Tafada
cikin karfin gwiwa ammh hawaye sun kasa tsaya mata.Mamaki yakamasu ganin yau
zahirah tayi mgana har ta wuce kalma goma lalle abun babbane,kara mata nasiha
sukayita da shawarwarin domin gobe tunsafe suke son komawa zahirah dai kuka kawai
take ammh kuma tana nuna karfin hali,akasan ranta kuwa data tuna kallon da Ummi ke
jifanta dashi sai Taji cikinta ya murda.
*****

Ummi kuwa tana shiga daki tafada bisa gado tana kuka kamar wata karamar yarinya
babu abunda take tunawa sai yadda suka zo Nigeria kamar haka tare da moodu da
Khamis tana mararin rayuwa mai inganci,rayuwa da masoyinta na har abada,sai gashi
fadi da shettima suka suka taru suka ruguza mata dukkan Farincikinta tunda kafarta
taka gidan nan,bata taba farinciki ba kona minti daya ba,shikanshi moodun bai samu
daman sakewa da ita ba,har yabar duniya,ko cikin mu"azzam rabo ne kawai daga
Allah,ammh da haka zai bar duniya ko kwansa bai ijeba.

Tadade tana kuka kan ta share hawayenta Tiolet ta fada ta dauro alwala,kafin
tazo tadata sallahr la'ssar domim ta gabato ammh idanun nan nata sun kumbura sunyi
luhu luhu alamar tasha kuka,.

Har dare babu wanda yaji duriyan Ummi hajiya ne da zulaika keta hidima dasu
Yakura ko mu"azzam tunda ya shiga daki zazzabi ya rufesa Shureim ne ya dubasa
yamasa allura dayake suna da first Aid box agidan,ko sallolinsa cikin dakin yayi
su gabadaya jikinsa baimai dadi abinci ma sai da hajiya ta matsa kana yaci,sai
yamzu yakara tabbatarwa wlh Ummi ce mahadin rayuwarsa Fushinta kadai dafi ne
agaresa.

Haka dukkan zuciyoyi suka kwana babu dadi,Ummi ta kwana kuka da nadamar ma
amincewa da auren datayi ma gabadaya,shiko mu'azzam ya kwana cikin zullumi da
damuwa da Halin da Ummi ke ciki,shibama ta amarya yake ba,don Tunda suka zo Ko
dakin bai leka ba, ba,Itako abarayin baiwar Allah Zahirah har su yakura sukayi
barci idanunta biyu,maganganun Ummi kadai kemata yawo bisa kwanya wanda ko muryanta
ta tunano sai tsikar jikinta ya tashi,saboda tsabar yadda ta tsorata da ita,tanaji
ajikinta karshen tane yazo domin yadda taga idanun Ummi kwata kwata babu Rahama
balle ragowa.

•°•°••°

Garinn Allah na waye da wuri su karime suka kammallah breakfast hajiya ta


umarcesu da sudiba sukai barayin zahira amarya,wacce suma suka tashi da wuri suka
gyara kansu bayan sun gyara zahirah wacce tunda tatashi ta dasa kuka,lura datayi su
yakura fa, yau nan zasu barta tareda Ummi ai sai Allah.

Itama hajiyan suna gama karyawa suka fito domin Shureim nason zuwa aiki aranar
shiyasa,lokacin da suka fito zasu tafi ne hajiya tashiga har dakin Ummi ta mata
sallama tareda Nasiha na nunamata kawai tayi taji,ammh kasan ranta ko sauraran
hajiya batayi,har haraban gidan Ummi ta rakosu bayan hajiya ta shiga gun su yakura
ta musu sallama,suma suka ce yanzu zasu tafi,mu'azzam din suke jira,hajiya tama
zahirah nasiha sosai kafin tafito cike da tsausayinta aranta tana fadin"Wayyo Sun
sa yar yarinnya cikin mtsala."

Su karime dasu lami harda su arakiyan, Shisshiga mota sukayi Ummi da mu'azzam
suna zuba musu godiya ita da surikarta Zulaika,suna tsaye suka zuba hon sani
maigadi ya wangale musu get suka fice sukuma suna daga musu hannu,Ummi dake tsaye
tajuya zuwa cikin gida,mu"azzam dake bayanta sanye da bakar jallabiya yayi saurin
binta ya cinmata yana fadin"Ummi na barka da safiya"

Shekeke ta kallesa kan tace"Yauwa.."Agajarce kamar bataso takuma yi saurin yin


gaba ta barshi cike da takaichi yabita da kallo kafin kawai ya kada kai zuwa
ciki,dakinsa ya wuce direct yaje yayi wanka ya shirya cikin ,wani yadi fari mai
tsantsi wanda hatta farar singlete dinsa ana gani,bai saka hula ba yafito zuwa
falon,kai tsaye dakin da"aka ijiye zahirah ya tura tare da sallama.

Dukkansu suna falo zahirah na zaune akasa sanye da farin hijabi babba ta rufe
jikinta kuka take ta shirba yakura da mahgana suna tsaye da alamun Nasiha suke
mata,amsa sallamar sukayi suna gaisheshi da kwana cikin girmamawa ya gaishesu yana
fada musu cewa basu,ganshi jiya ba, wlh suna karisowa zazzabi ya rufesa sai yanzu
yaji dama dama.

Fatan samun lafiya suka mai kan yakallesu yace"Badai kuma kun shirya ba"Yafada
yana kallon akwatunsu dake gefe,yakura tace"Insha Allahu kuwa mu"azzam mai zamu
jira tunda komai ya kare sai fatan zaman lafiya" Jin haka yasa ya jinjina kai yana
fadin"To hakane ku fito kuyi sallama da Ummi yanzu direba zai zo yakai ku tasha
yasaka ku a mota"jin haka yasa yakura cewa"Yauwa dama kuwa yanzu nake shirin maka
mgana zamu kai Zahirah gunta bisa al'ada" Mu"azzam najin haka ok kawai yace ya fice
wanda tunda ya shigo kallo daya yama zahiran ya kauda kai aransa yana mamakin kamar
mai ciwon kuka duk sanda zai ganta tana cikin kuka,ganin ba damuwarsa bane yasa ya
kauda kansa yana wani basarwa.

Yana fitowan Falo yaci karo da Ummi zaune kan daya daga cikin kujerun falon ta
dora kafa daya kan daya tana,girgizawa fuskarnan tata babu Annuri ko kadan,kallo
daya,mu"azzam yayi mata ya dauke kai saboda yadda gabansa yafadi yana fatan kada
Ummi ta gwada hali gabansu Yakura.

Suko suna fitowa yakura rumgume da zahirah,ganin Ummi zaune yasa tace"ah kina ma
nan ashe"Tafada suna karisawa akasa suka zaunar da zahirah kusa da kafar Ummi wacce
ta zabura ta janye kafarta tana fadin"ah karki tabani.."Tafada lokaci daya tana
matsawa mu"azzam dake tsaye yakalli Ummi ya lamgwabar dakai tako banka masa harara
wanda dole yakama hanyar ficewa yana kokarin kiran Ushe da wayar dake hannunsa.

Mirmishin yake yakura tayi kafin tace"Toh Suhaima mu zamuyi harama don kinsan
garinmu da nisa,ga amanar zahirah nan,kin dai san ko bata auri danki ba,yatake
agurinki ko,?to mudai mun damka miki ita kowani riko kikayi mata wannan ya rage
naki ke kuma zahirah kiyi mata biyayyah kinji..Uwatake agunki,ko badon kina auren
danta ba,Allah yabaku zaman lafiya"

Inkunce tak Ummi ta tanka sai ma kara volume din Telebijin,datayi tanayi tana
kada kafa,mahgana da yakura suka kalli juna kafin su mike jikinsu asanyaye,yakura
tace"To suhaima Allah sa mugana don Allah akara hakuri zahirah dai yarinyace"
Tafada cikin karaya jin sun mike yasa itama zahirah mikewa tana kuka ta
malkalkalesu tana fadin"zan biku,kada ku barni anan *BAN SABA BA...!"*

mu'azzam dake tsaye bakin kofar falon tundazu yaji kawai lokaci,daya tsausayin
yarinyar ya tsirgamai, barinnma yadda take ta kuka tana karsu barta anan,Ummi dake
zaune ta kwalama karime kira,da hanzari karime ta fito tana fadin"Gani hajiya"
cemata tayi taje cikin dakinta kan side drower zata ga kudi da wata leda ta
daukomata,da hanzari karima tatafi ba jimawa sai gata da rafar kudi yan dubu dubu
har guda biyu,da leda cike da kaya, duka tahada ta mikama yakura tana fadin"mungode
sosai,da cika alqawari,ga wannan babu yawa,kiyi amfani dashi" yakura tace"Suhaima
kuma harda,wani dawainiya"mirmishi Ummi tayi kan tace"a"a ba dawainiyyah
bane,kinsan alheri danko ne baya faduwa kasa banza alherinki gareni har yau nakasa
mantawa dashi.

Godiya yakura tayi mata,.mu"azzam ne yayi gyaran murya yana fadin"Direba fa ya


iso,tundazu yana jiranku"Jin haka yasa karime daukan musu kayan zuwa farfajiyan
gidan,ai zahirah data ga da gaske ne tafiya zasuyi ai sai ta kwakumesu tana kukan
zata bisu tun yakura na lallashinta hartagaji,Ummi dake gefe takaichi ya cikata
batason sadda tace"Ke..."Cikin tsawa ai da hanzari tadago jajayen idanunta tana
kallonta harara ta sakarmata kan tace"Dawo ki zauna makira,ai zama yazama dole
tunda kika yarda aka daura auren"Tafada tana nuna mata hannu.

Jikin zahira na rawa ta saki yakura hawaye na bin Fuskanta takoma ta zauna,suma
cikin hawayen idon suka bita da kallo lokaci daya suka daga mata hannu suna
fadin"sai wani lokacin yahna"da sauri suka juya barinma yakura da kuka yazomata,har
suka fice daga falon ba wanda yakara waigowa,suna fitowa ansaka kayansu amota
sallama kawai sukayi da mu"azzam bayan yabasu dubu hamsin gakuma kudin mota
dayabama,ushe wanda yace ya tabbatar ya sakasu a mota tukun,cike da kewa da
tsausayi mai girma azuciyarsu Motarsu ta fice daga gidan.

Shima yadade tsaye jikinsa amatukar sanyaye kafin yaja jiki yakoma falon,yana
shiga yaga zahirah durkushe gaban Ummi ko kwakwaran motsi takasa itakuma tana ta
kada kafa ita kadai tana huci,ganin haka yasa ya sulale zai shige barayinsa sai ji
yayi Ummi ta kira sa" *IBRAHIM..* tafada cikin kakkausan murya.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*Jamcy bby*
[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NO 13*

Karisowa tayi lokaci daya tana kafesa da ido,Saurin basarwa yayi da razanar
da yayi yana fadin"Wlh Ummi wani fayel na manta shi ya dawo dani"Yafada yana daukan
fayel din, kallonsa tayi kamar zata tanka sai kuma ta fasa kan kujera ta zauna
batare da tayi mgana ba,shima ficewa yayi yana fadin"Sai na dawo Ummi na,da lebe ta
amsa tana rakashi da ido.

Zahirah ko tana shiga daki tasaki ajiyar zuciya lokaci daya kuma tana sakin
mirmishi data tuna sanda tayi mai Wurgi da fayel saboda tsoron Ummi kan kujera
tafada tana lumshe ido tana tuno Fuskar Mu"azzam lokacin daya sakarmata idanunsu
lokaci daya taji wani yanayi yana shiganta batason kallon idanunsa saboda suna
rikitata ainun,kara gyara kwanciya tana lumshe ido har barci ya kwasheta bata sani
ba.
Sai wajen azahar ta farka gabanta na faduwa,kada yazo Ummi ta nemeta sallah kawai
tayi tafito falon,Ilai kuwa da Ummi taci karo da ita zaune afalon,cikin rawan jiki
ta zube tana gaisheta Ummi ta bita da kallon mai kama da harara,kafin tace"Ke dama
kina ciki tun dazu,uban wa kika barwa sauran aikin"Zahirah tayi saurin cewa"A"a
sallar na shiga nayi Ummi.."Tafada zuciyarta na tsinkewa,tsaki Ummi tayi kan ta
kauda kanta ganin haka yasa zahirah mikewa tawuce kichen Ummi ta bita da kallon
wani takaichi na kulleta kamar tatashi ta shakota takeji gyara zama tayi
tana,fadin"Allah ya isa Shettima cuta kam angma cutata.

Ranar matare dasu karime ta wuni,sai da mangriba tayi kana,ta tafi dakinta ta
daura alwala tayi sallah dayake taci abinci dasu karime,kallo ta danyi kan akira
issha"i tana idarwa,tabi lafiyan gado saboda tagaji sosai.

*Washegari*

washegari takama Friday ce,tun jiya Ummi tafadamai yau Zaria zata ta duba Hajiya
dakuma yimata bangajiyan biki,Tun safe ta kammallah shirinta Ushe yayi ma waya kan
yazo yakai Ummi dayake yau bazai Fita Office ba,har Ummi ta tafi zahirah na daki
bata sani ba,domin tunda tatashi tayi sallar Asuba,takoma wani barci mai Nauyi ya
dauketa wanda ta kasa tashi sai wajen 9 tafarka tana salati gabanta ko yafadi
saboda Tsoron Ummi agurguje tayi wanka ta saka riga da sikat na wani less ja da
baki,hijabinta ta saka ta fito falon ganin bakowa ya sakata sum sum ta wuce dakin
su karime,suna ganinta suka hau gaisheta,ta amsa tana fadin"Yau na makara,Allah sa
Ummi bata nemeni ba"Kallonta karime tayi kan tace"sha kuruminki Yata Yau Ummi
tafiya tayi,Zaria taje tun safe"Wani siririn ajiyar zuciya Zahirah tasauke ranta
yayimata sanyi sai ta ji tasamu Natsuwa,nan ta shige cikinsu suna hira.

Tashi tayi ta hau sama ta gyarama, Ummi daki kafin ta sauko tafara kokarin gyara
falon tana cikin goge Tibin dake jikin bango Falon ne taji gyaran muryansa,wanda
ita tuni tabada amanna ga aikin datakeyi,Saurin juyowa tayi sai taci karo dashi
cikin riga da wando kaftan Deep blue kansa babu hula kafafunsa ma wani takalmi ne
budadde,hannunsa sanye da agogon na kamfanin Rado,duka idanunsa ya sakarmata
ayayinda duka hannuwansa ke cikin aljihun wandonsa.

Ganin ya tsaya yana kallonta yasa tayu Saurin dukawa tana fadin"Ina kwana ya
Mu'azzam"Kallonta yayi cike da mamaki kan yace"Waya saka ki wannan aikin? yafada
muryansa na nuna alamun baiji dadi ba,dukar dakai tayi kafin tace"Ni nasaka
kaina..",tafada cikin dakewa kuramata ido yayi,tayi Saurin dukar dakai saboda yadda
takejin idanunsa akanta.

Bata rai yayi kafin yatako zuwa kan kujera zama yayi yana kwalama karime
kira"Baba.."Yafada cikin muryansa mai amo da burgewa,Karime dake daki ta amsa ta
fito jikinta na rawa,ganin zahirah Durkushe agaban yallabai yasa jikinta yafara
rawa,itama durkushewan tayi tana Fadin"Gani Ranka ya dade,Allah yasa ba laifi nayi
ba"Kallonta yayi fuskarsa babu wasa yace"Baba waya saka yarinyarnan goge
goge,"Yafada yana kallonta.

Daburcewa tayi tadago tana kallon zahirah wacce tayi mata wiki wiki da ido,dukar
dakai Tayi kafin tace"Um...."A"a ni fa na saka kaina ko Mama"Ta katse Karime lokaci
daya tana kayfamata ido,Karime tace"Eh..Eh hakane ita tasaka kanta wai tagaji da
zama haka"Tafada tana dukar dakai saboda batason kallon Fuskar yallabai balle
yagane tayi karya.

Shiko tuni ya ganosu,har kayftamata idon datayi yana lura dasu,mirmishin gefen baki
yayi kafin yace"Ok yanzu nace ki karba aikin,ki karisa kuma daga yau kada ku sake
bata wani aiki mai Nauyi,saboda batayi girman dazata dauka ba"Yafada yana basarwa
Da toh karime ta amsa kafin ta karbi aikin Tafara karisawa,shiko wayansa ya fiddo
yahau latsawa itako Tana gefe kanta duke tana wasa da adon leshin dake jikinta ta
wutsiyar ido yake kallonta aranshi yana mamakin wayo da kuma hankalin yarinyar
yasani sarai Ummi ce tabada Umrnin ta dunga yin wannan aikin ammh har ta san Tarufe
bata so yaji,lokaci daya yaji Yarinyar ta burgesa matuka kuma ya yaba da
hankalinta.

Sunan zaune jugum har karime tagama abunda zatayi ta fice,ganin Fitan karime yasa
itama ta mike sum sum zata koma daki azatonta baya kallonta hankalinsa na bisa
waya,kawai taji yace"Ina zaki? ai ban sallameki ba,dawo nan ki zauna"Yafada still
idonshi na bisa wayar jikinta asanyaye ta dawo ta zauna ammh kan nan na
duke,kallonta yaketa Wutsiyar ido tsaf lokaci daya ya karemata kallo doguwace
siririyace bata da kiba,fuskarta doguwace mai dauke da idanunta ma tsaikaita,sai
dan bakinta daidai misali babu abunda yafi burgeshi da ita sai zanenta na bare bare
dake gefe da gefe kumatunta,sun mai kyau sosai har baisan ya shagala da kallonta
ba,har sai da taji daga jikinta ana kallonta ta dago kanta karaf,suka hada
ido,dashi,Kuramata ido yayi itama sai taji Takasa dauke idanunta akansa tanaji
kamar wani abu ke zagaye duk ilahirin jikinta idanunta Tuni sukafara tara
kwallah,lokaci daya taji kamar ana mata waiwayi, Saurin kauda kanta tayi zuciyarta
na tsinkewa aranta tana fadin"Yana da kyau..."Mirmishi yayi still yana kallonta kan
yace"Ya kewar gida,nasan kina kewan su ko" cikin sanyin murya ya furta hakan.

Jin haka yasa tadago tana kallonsa kan tadan murmusa kawai batayi mgana ba,kallonta
ya sakeyi yaga tana ta mirmishi ita kadai,shima murmusawa ya sakeyi kan yace"Hop
yanzu kindaina kuka ko? tunda nan din ma gida ne,ga Ummi gani kuma komai kike
bukata ki tambayemu zamu yi miki kinji"Yafada idanunsa na kanta dagowa tayi ganin
yana kallonta yasa ta gyadamai kai kawai tadan mirmishi.

Mamaki ya kamasa baisan sadda yace"Baki mgana ne? ko nine ake ma rowan muryan"Jin
haka yasa ta girgiza kai kafin ta bude baki tace"Ina yi mana.."Tafada kamar ansata
dole,Jinginar da kansa yayi bisa Cussion yana fadin"To kidaina mun mgana dakai Juz
open ur mouth and Talk to me.."yafada yana lumshe ido,itakuwa bakinsa ta kurama ido
tana kallon yadda yake magana,jin batayi mgana ba yasa ya bude ido karaf ko
yakamata tana kallonsa,kunya yakamata ta dukar dakai tana rufe fuska da hannuwanta.

Shi dariyama take bashi,kallonta yayi yana Fadin"Kina son mkranta.."Jin abunda
yafada yasata saurin dagowa lokaci daya tana washe baki,har hakoranta suka bayyana
tare da dimple dinta mai karamata kyau,shagala mu"azzam yayi da kallon tsabar da
kuma inda mirmishi hade da dariya yakema mace kyau,Masha Allahu kawai yake Furtama
shima baisan yaushe yake kallonta ba,haka kurum yakejin dadin kallonta tana dariya.

"Makaranta..Ina so yaya,zaka sani ne"Tafada cikin nuna abun na ranta,rausayar dakai


yayi kafin yace"eh mana zan sakaki indai zaki maida hankali,agida ajinawa kike?
yafada yana kallonta gyara zama tayi kan tace"SS1 nake kafin acireni.."Tafada cikin
Rauni,kallonta yayi kafin yace"Meyasa aka cire ki..? kallonsa tayi kafin idanunta
su ciko da hawaye tace"Ba..Ba baffa bane yace nan garin xa"a kawo ni ba,kuma wai
zaka sakani kowacce makranta nake so,wai haka"tafada da sigar yarinyata lokaci daya
ta goge hawaye da dayan hannunta.

Gyada kai yayi yana fadin"Eh mana zan sakaki mkranta insha Allahu zakiyi karatu
har ki gaji da kudina,kuma da aljihuna nayi miki alqawarin rayuwa mai inganci
matukar kika kasance mai hakuri ga dukkan al"amuran da zasu gabato mana tsakanin ni
dake'"Galala tamai da ido alamar bata gane ina ya dosa ba,jinjina mata kai yayi
kafin yace'"Kan Ummi na,nasan kinsan komai basai nayi dogon zence ba,don Allah kiyi
hakuri da dukkan abunda zata miki,na lokaci ne,kuma banison kowani yazo kinunamai
abunda ke faruwa plz and plz keep d screet mu kadai kawai,duk da abunda kikayi,
dazu ya tabbatarmin bazaki bani kunya ba"Yafada yana kallonta,ga mamakinsa
kayatattacen mirmishi ta sakarmai kafin tace"Indai wannan ne kada kaji komai,Ummi
kamar Uwa take aguri,duk abunda zatamin bana ganin laifinta,fata Allah yasa ta
canza ta gane gaskiya.."Tafada muryanta tafara rawa kawai sai ga hawaye sun
zubomata,Kallonta Mu"azzam yayi yana mamakin kaifin basiran yarinya at her age
haka,bata Fuska yayi kafin yace"to miye na kuka kuma? ke wai don Allah na tambayeki
kuka bai miki wuya ne,koda yaushe kina cikin kuka"Yafada yana tsuramata idanunsa.

Girgiza kai tahau yi,hankicif dinsa dake aljihunsa ya dauko ya mikamata yana
fadin"Kinga Wipe ur Tears..Bani son kuka nan,daga yau'"Karba tayi tana share
hawayen dashi kallonta yake yana ayyana abubuwa dadama,bai samu zarafin mgana
ba,wayar dake hannusa ta dau kuwwa..Sunan Ummi ya bayyana kan Screen din bai
tsaya,ba ya mike bayan ya dauki wayan yana Fadin"Ummi na badai kun isa ba"Zahirah
jin an ambaci Ummi tayi hanzarin mikewa bata gama Fahimtar waya bace tafada daki da
Sauri dauke da hanki din daya bata jikinta na rawa,itafa ko mala"ikan Mutuwa bata
tsoro kamar yadda take tsoron Ummi.

Da ido ya bita yana mamaki yadda take tsorata in taga Ummi,ko taji sunanta,bai
wani tsaya tsananta Tunani ba yawuce barayinsa suna cigaba da waya da Ummi,koda
suka gama waya yana duba agogo yaga lokacin jumma"a har ya kusa,baki ya rike yana
mamakin yadda ya biyema yarinyarnam har yana neman makara zuwa masallaci,alwala ya
daura kan yasaka hulansa ya Fito,su Sani da Falalu suna ta kwasan gaisuwa,amsawa
yayi cikin Fara"a kafin yafada mota,yau mazajen da kansu sukayi Driving Sani ya
budemai get ya fice.

Itako Zahirah adaki murna ta cikata Ya mu"azzam yace zai sakata mkranta duk sanda
ta tuna da haka sai tayi dariya ita kadai,haka kurum ta nanike ma Hanki din nan,Ta
shinshinashi yafi akirga kamshin Turarensa Na Azzaro Visit,shi yakemata dadin
shaka,takasa ijiyesa,saboda kada kamshi yayi nesa da"ita tana idar da sallah ta
haye gado hanki din,na kan kirjinta tana shakar kamshin barcin yayi awon gaba da
ita,cike da mafarkin Dan Ummi, *MU'AZZAM*

Mu"azzam bai dawo ba sai dare,koda ya dawo Tuni zahirah tadade da yin barci,yau
tasamu sake,batayi aikin komai ba,su karime kota matsa basa bata,sunce ta huta
tunda Ummin bata nan,abinci kadai taci tabi lafiyan gado,ammh just imaging tana
rumgume da hanki din Mu"azzam😂 _Zahirah kar ki saka kanki cikin wahala,wlh Ummi
zata iya kasheki ni ba ruwana_😛

Shima din a koshe yake Coffea kawai yasha yabi lafiyan gado,dayake sunyi waya
Da Ummi tace hajiya ta riketa sai ta mata Weeked kana zata dawo,sai lokacin tafado
mai Arai,mirmishi yayi shi kadai daya Tuna shirmenta,Fuskarta na dawomai lokacin
datake dariya,da Tunaninta shima ya kwanta wanda ya rasa dalilin haka,ammh sai ya
barshi a tsausayinta ne ke dawainiya dashi,da kuma yadda zai cikama yarinyar
Burinta don ya lura tana matukar son karatu aranta.

****---*

Da garin Allah ya waye,Zahirah an samu sake barcinta tasha ta hantse,don Tunjiya


su karime suka sanar da ita,tunda Ummi takai dare to, bazata dawo ba,shiyasa bata
damu ba sai 9 ta tashi,wanka kawai tayi ta gyara shashenta,wata doguwar riganta ta
saka ta Atamfa,wacce cikin kayan da Bahna dinta yamata ne,ta daura dankwalinta ta
zubo da gashinta baya,Falo ta Fito tana tafiyanta cikin sanyi,mu"azzam dake
kan,Dinning yana breakfasat Tun fitowarta kamshin Humranta ya daki hancinsa,ya
lumshe ido yayi, kafin ya dago yana kallonta itabatama Lura dashi ba,direct ta wuce
zata shashen su Karime,muryanshi taji asama yana kiranta.

*ZAHIIRAH..* cikin husky voice dinta Tsam tayi da Ranta saboda yadda Sunan
yadaketa,sai taji duk duniya babu wanda ya iya kiran Sunanta irinshi,waigowa tayi
Asanyaye Tadora idanunta bisa kanshi wanda yake zaune yana karyawa,yana sanye da
bakin wando da wata farar Riga na kamfani Armani,gashin kansa ya kwanta yayi
kuf,Fuskarsa tana Fitar da wani Annuri.

Kwarjini yayi mata shiyasa takasa karisawa,sai shine yace"Ki kariso mana.."Yafada
baya kallonta cikin sanyin jiki ta kariso kusa dashi,ammh kafafunta suna hardewa
kamar zata fadi,basarwa yayi yana jamata kujera yana fadin'Be carefull,Set
here..."Yafada yana nunamata gun zama a dofane ta zauna tana wani sunne kai,ta
gefen ido yake kallonta,kafin yace"Ba gaisuwa.."jin haka yasa tayi saurin zamowa
tana fadin"Ina kwana.."Amsawa yayi da "Lafiya,ya kika kwana"Da lebe ta amsa,ganin
yadda bata natsu ba shiyasa ya mike yana fadin"Ki karya.."Daga haka yatashi ya
karisa Falon ya fada kan daya daga cikin kujerun falon,yana dora kafafunsa kan
center table Din ,dake kusa dashi,ammh hankalinsa yana gun zahirah,yana kallon
yadda take komai kamar mara lafiya,tea kawai tahada sai buredin wanda aka soya da
kwai,shima din cikin sanyi takeci,kamar batason ci,yana lura da ita,Aransa yace
dole ma ki zama wata lazy baki cin abinci,tashi yayi batayi Aune ba,sai ganinsa
tayi akanta ya dauki Filet ya zubomata Ferfesun kaza,ya ijiyemata agabanta Filet
din Buredin da kwan,ya dauka bayan ya sake lodamata,bai kalleta ba yace"Oya
Eat..'Yafada ba alamar wasa bayan yaja kujera ya zauna.

Dagowa tayi tana kallonsa ganin yadda yahade Fuska yasa ta tsorata sai ta fara
kurban shayin tana cusa buredin ammh idanunta fa sunkawo kwallah,lura da hakan da
yayi ne yace"Ki maida hawayenki,wlh kika bari suka zuba zan saba miiki"Jin haka
yasa tayi saurin maidawa tana tura buredin abaki,shima fefersun kaza taci kadan
bada yawa ba,kallonsa take tama marairaice Fuska,lura da hakan dayayi ne yasa
yace"Kin koshi ne..."Saurin daga kai tayi mikewa yayi yana Fadin"ok..Daga haka ya
wuce shashensa ko kara kallonta baiyi ba.

Da kallo ta bisa Aranta tana mamakinsa yadda lokaci yake rikidemata,ajiyar zuciya
ta sauke tana kallon inda yatashi kamshin Turarensa take shaka tana jin wani sanyi
Aranta,dakyar ta iya tashi ta karisa shashensu karime suka gaisa,tana zaune suna ta
hiransu har bayan azahar kafin takoma dakinta itama tayi sallar,tana idarwa tabi
lafiyan gado bata tashi ba sai bayan la"asar,wanka tayi da sallah kafin tafito zuwa
falon,da Mu'azzam taci karo wanda ke kwance kawai bisa kujera idanunsa suna lumshe
kamar mai barci,ganin haka yasa ta lallaba zata koma daki,kawai taji muryansa cikin
sanyi yace"Come back.."Cak ta tsaya tana maida Numfashi ,tafiya tafarayi kafin ta
kariso kusa dashi..,"Sit.."Kawai yacemata bai ko bude idanunsa ba,jikinta Asanyaye
tazauna akasa tana sunkuyar da kanta,ta dade zaune kanzil bai cemata ba,tun tana
kunya kunya harta saki jiki tana kallon wani idian film da Zee World ke
nunawa,shiko duk motsinta yana kallonta haka kurum take bashi tsausayi,haka suka
zauna babu mai ma wani mgana ita tana kallo shiko yana kwance abunshi,har sai da
aka kira mangarib kafin ya fice zuwa massllaci,itama zahirah tashi tayi taje tayi
sallah,tana idarwa ta dawo falon saboda taga yadda zata kaya afilm din,shiyasa tama
manta da kashedin Ummi ta haye kujera tana kallo abunta tana mirmishi,sai da akayi
Issha'i kana ya shigo,haka yazo ya sameta,lalle kallo yayi ma zahirah dadi,shima
nan ya zauna tare da ita,system dinshi ya dauko yahau bincike aciki,itakuma tana
kallonta,Sai da 9 tayi kana yace taje ta kwanta,dole ta mike ta mai sai da Safe ta
wuce dakinta.

Ko a washagarima haka ta kasance Mu"azzam yana kula da Zahirah daidai gwargwado sai
gashi cikin kwana biyu harta fara sakin jiki dashi,har suna dan Fira,duk da bamai
Tsayi bace,Weekend din gabadaya bai Fita ko"ina ba,inba massllaci zashi ba,yana
gida kuma suna tare Da Zahirah dan zaman dasuke tare,yasa ko bata Fito ba baijin
dadi sai ya aika karime ta kiramai ita,tazo ta zauna koda bazai mata mgana ba,

Yau din ta kasance lahadin karshen Sati,suna zaune Falo shi da zahirah wacce
ke gefe kan kujera tana sanye da riga da sikat na wani material,shiko yana gefe
kishingide kansa bisa cussion Ammh idanunsa alumshe,shi yabawa Zahirah daman
kuramai ido tana wassafa kamaninsa Aranta,Ta shagala da kallonsa wanda har Ummi
dake tsaye kanta bata Sani ba,sai da taji an zuba mata wani gigitattacen mari wanda
Sai da ta Wutsinlo bisa kujera lokaci daya tana fashewa da kuka,Bata tsorata ba,sai
da tadago ido ta zubasu kan Ummi wacce ke tsaye idanunta jawur tana huci,Mu'azzam
yayi Saurin bude idanunsa yana kallon Ummi kafin ya mike yana fadin"Ummi
yau..."Tas..Tas..Ta tsinkeshi da mari lafiyayyu har guda biyu,da hanzari ya dafe
gun yana bin Ummi da kallo yadda take wani girgiza kamar wata mai aljanu sabon
kamu.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*Janaf*
[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*⚒

*NO 12*

Cikin faduwan gaba da Firgici ya waigo yana fadin"Na"am Ummi na.."Yafada


cikin nuna kulawa,kallonsa tayi fuskarta babu Annuri tace"Kazo ina son mgana dakai
ne"jin haka yasa,yafara takowa ya iso gareta Harda zai zauna bisa gefenta kan
kujera sai wata zuciyar ta haneshi,kawai sai yanemi waje gefen zahirah dake sharban
kuka ya zauna.

Ummi tayi kasake tana kallonsu cikin takaichi tace"Kai miye haka? tafada tana
hararansa dagowa Yayi yana fadin"Na"am me kika ce"Yafada kamar baiji metace ba
Kallonsa tayi tana fadin"Taso daganan kafin na saba maka,yaushe ka chanza da har
kafara zama kusa da wata bayan ni"Tafada da kakkausan murya Cikin mamaki Mu'azzam
yakalli zahirah dake gefensa wacce Kanta ke sunkuye tana sharan hawaye duk da haka
akwai tazara tsakaninsu.

Rausayar dakai yayi ya mike yana fadin"Am srry Ummi..."Yafada yana zama kusa da
ita,kauda kai tayi tana wani cin mgani kafin tadago tana kallon Zahirah cikin wani
dan lokaci tana nazarinta Aranta take fadin"Shegiya komai irin na uwarta ne,haka
uwarta take Macijin sari ka noke"Tafada cikin ranta lokaci daya tana jan tsaki
afili,mtsewww..wanda sai da Mu'azzam ya kalleta.

Gyara zama tayi tace cikin kakkausan murya"Ke..."Tafada cikin tsawa Zahirah dake
durkushe tadago da hanzari tana kallon Ummi lokaci daya kuma tayi hanzarin janye
idonta saboda ganin yadda Ummi ke binta da kallon Tsana hawayen dake kokarin
zubomata suka kwaranyo Ummi tace"Ke...Don Ubanki kinaji ina kiranki Shine don kin
rainani kikayi banza dani"Tafada cikin bacin rai.

Zahirah tadago cikin rawan murya tace"Na.."am.."Ckin tsoro da kuka harara Ummi
ta sakarmata kan tace"So nake ki bude kunni dakyau kiji,nan gidan ba gidan Shettima
bane balle na uwarki Fadi,nan gidan Suhaima ne wanda gudan jininta ya gina
mata"Tafada cikin gadara,Mu'azz am dake gefe yana latsa wayar hannunsa saida
zuciyarsa ta tsinke ta wutsiyar ido yake kallon yarinyar yarda take toshe bakinta
ammh duk da hakan hawayenta sun kasa tsaya,lokaci daya yaji wani abu aransa koba
komai bai dace ace jiya daga kawo yar mutane ba,Ummi ta tasata agaba.,bai gama
tunani ba yaji Ummi na cewa.

"Abu nagaba kingan ni nan"Tafada tana nuna kanta gyada kai Zahirah tayi kafin Ummi
tacigaba da cewa"Duk duniya banda makiyiya kamarki bar ganin kina mtsayin matar
dana,don ni ban daukeshi aure ba"Tafada cikin halin ko inkula kafin tacigaba da
cewa"Nasan an baki lbrina kuma kinsan Abunda Uwarki da Shettima suka hadu suka
min,so no need na sake miki tuni,domin kinfi kowa sanin cewa sai kin girbi abunda
suka Shuka,kafin nan dole namiki gargadi mai tsauri game da dana,ba ganin yana
mijinki wlh billahil azim ko kallon arziki ban amince kimai ba,ke ko gaisuwa bance
dole ba,bani bukatar ki rabi dana,bani bukatar kisan kammaninsa koda wasa na kamaki
kina kallonsa ko kina mai mgana wlh sai na yanka ki"Tafada cikin tsawa lokaci daya
tana zaro ido

Ba Zahirah kadai ta tsorata ba, harda Mu'azzam wanda yadago da sauri yana kallon
Ummi kan yace"Haba Ummi wann...!Kai.."Ummi ta katsesa da tsawa kan tace"Zan saba
maka nayi magana dakai? tafada cikin Fushi rusunar dakai yayi yana fadin"Allah ya
huci zuciyarki kiyi hakuri bazan kara ba"Wani kallo ta jefeshi dashi kafin ta juya
takalli Zahirah wacce ke kuka harda shessheka tace.

"Kinji ko baki ji ba"Tafada cikin mata tsawa da sauri Zahirah tagada kai wani
tsawan Ummi ta dakamata kan tace"Don Uwarki baki da baki ne"Saurin bude baki Zahira
tayi tana fadin"Na..J.....i..Cikin rawan murya da kuka Gyada kai Ummi tayi kafin
tace"Na biyu ban lamunce kidinga giftamin afalo na ba,don na tsani naci karo da
Fuskar munafukar uwarki ataki Fuskan,saboda haka kiyi nesa dani tunkafin wata
zuciya ta debe ni na illataki"Tafada cikin nuna zata aikata,Abunda tace din.

Mu'azzam dake kallonta cikin mamakin yaushe Ummi takoma mara imani haka,fuska
babu Annuri,maida kallonta tayi kansa kafin tace"Kai kuma na dawo kanka,wlh tallahi
ko kallon arziki kaima yarinyar nan,indai naji lbri sai ka dandana gudarka,kai ko
dakinata ban amince ka shiga ba,in kuma ka kwatanta hakan Ranar zaka san wacece
SUHAIMA"Tafada ranta na mata kuna lokaci daya kuma idonta ya ciko da hawaye cikin
karaji takalli Zahirah tace"Ki fitarmin daga Falo bakar munafuka wlh yadda na tsani
mutuwa na haka na tsani ganinki,ki ficemin daga gaba"Ummi tafada kamar zata kifa
mata mari.
Da hanzari ta mike jikinta narawa tafara tafiya hartana, hardewa da hijabi tayi
baya zata fadi sai kuma bata fadi ba,da hanzari gudu gudu ta shige dakinta tana
kuka,da harara Ummi tabita zuciyarta na mata suya ji take kamar tatashi ta rufeta
da duka harsai ta mutu.

Mu'azzam dake zaune kamar mutum mutum ta kallah kafin ta mike tana fadin"Nasan kana
Tunanin Yaushe na koma haka ko? tafada tana kallonsa kan tayi mirmishin dayafi kuka
cewa tace'"Shettima da Fadi su suka maidani haka,kai kuma kabasu damar bayyanar
haka ta hanyar yarda ka auro ta ka kawota cikin gidan danake rayuwa so kabi
ahankali in ka saba Umarnina wlh Na lahira sai yafika jim dadi kaji ma na
fadamaka'"tana gama fadarka ta haye sama da sauri.

Da kallo mu'azzam ya bita har ta bacema ganinsa ajiyar zuciya ya sauke yana
dafe kansa,yama rasa mafita yadade zaune kafin yatashi ya shige shashensa wanda
bazai iya fadan hakikanin meke damunshi ba,ammh tabbas zuciyarsa babu dadi.

Itako Zahirah tana shiga daki bedroom dinta ta shige tafada bisa gado tana
kuka,kuka mai tsuma zuciyar wanda ke saurare ji take zuciyarta na mata daci,wani
zazzabi me mai zafi da ciwon kai ya rufeta saboda ita mutum ce mara son hayaniya
balle fada,tun tana kukan harta gji y
Tayi tayi shuru,nan barcin wahala ya kwasheta bata sani ba.

Ummi kuwa itama kukan tayi adaki harga Allah acikin ranta batajin yadda takoma
ammh kallon Fuskar zahirah kadai yakan haifarmata da Bakinciki da takaichi,hakika
bazata ta iya control din kanta ba matukar tana kallon Fuskar yarinyar acikin
gidanta,tadade tana Tunanin wani ma mataki yakamata tadauka kan shegiyar don so
take ta gudu Da kafarta saboda wahala.

Ranar haka gidan ya Wuni ba walwala da daga Ummin har Mu'azzam ba wanda yafito Su
karime sun jera abinci bisa,Dinning, ammh wayam suke ji,sai da zashi masallaci
sallar Magriba ne suka ganshi ya fito koda suka mai mganan Ga dinner girgiza kai
kawai yayi kafin ya wuce abinsa donshi ko sha'awan abinci bayayi yanzu,Ummi kuwa
Tea ta hada tasha da Bicuit saboda batama kaunar sakkowa kasan Don Ranta ajagule
yake,Su karime da sukaga dai yau gidan ya murde sai suka kwashe abinci suka dibi
nasu saura suka bawa su sani sukace su diba,sauran kan sai azubar don ina ma kaga
mai bukata anguwa kowanne na fama da Naira.

Itako Zahirah bata tashi ba sai, wajen Bayan mangriba,koda ta tashi jikinta duk
ya saki idanunta sun kumbura Tiolet tafada ta dauro alwala tafara rama sallolinta
bayan ta kammalla haka tadaga hannu tana addu'a tana kuka,jugum tayi domin cikinta
yafara, kiran Ciroma wani azababben Yunwa takeji sai mutsu mutsu takeyi tarasa
mafita,ganin ba Sarki sai Allah sai ta hau duba kayan da"a zo mata dashi acki
tasamu Cincin harda tubulan da alkaki shi ta dauko tazauna ta hauci kamar ba
gobe,sai dataci taci jikinta ba wani waje kana takura,falo tafita ta bude Fridge
wanda ke cike da lemoka da Ruwa,guda daya tadauka ta bude nan take shanye,ajiyar
zuciya ta sauke kafin ta sulale ne nan bisa kafet din Idonta na zubar kwallah
Aranta tanajin ita tata KADDARAR KENAN.

*Washegari*

karfe 7:00am Mu'azzam ya fito daga shashensa cikin shigansa na Suit black and
White na kamfanin Armani wanda ya daure wuyansa da Tie baki kafafunsa kuma sanye da
Takalmi rufaffe na kamfaninn Armani harda agogon Hannunsa,Sumar kansa tayi kwance
kamar bai da wani damuwa kallo daya zakamai ka fahimci ya rame saboda yadda yayi
dan,wuya ammh kyau hade da zatinsa na nan babu inda sukaje Jakar brief case dinsa
ne sabe bisa kafadansa sai wani Siririn medicated Glass dake makale a idonsa wanda
yakara Fito da zallar kyansa.

Koda ya fito Falon babu kowa ammh tuni an tsab taceshi,kai tsaye sama ya haura
zuwa dakin Ummi koda ya shiga tana tsaye tana saka dankwali,jikinta sanye da Atamfa
Riga da zani,Cikin karfin gwiwa ya karisa gareta ya karbi dan"kwalin yana
Fadin"Good mrning Ummi na"Cikin farinciki tace"Mrning my son,how was ur nite"Fine
Ummi na',yafada bayan yagama daura mata kallabin.

Thank.."Ta furta lokaci daya tana riko hannusa tace"Kayi breakfast ..'Girgiza
mata kai yayi kafin yayi mgana tace"Meke damunka ban hanaka Tafiya aiki bakaci
komai ba"Tafada babu wasa Afuskarta,cikin sanyi yace"Kin hana Ummi na"Tace"To
meyasa zaka tafi baka karya ba"Dukar dakai yayi kafin yace"Zan karya in na isa
office"Batayi mgana ba taja hannunsa suka sauka kasa.

Suna saukowa sukaji karo da Su karime zubewa sukayi suna gaishesu suka amsa cikin
sakin Fuska,Dinning din ta nufa tajama sa kujera ya zauna kafin itama ta zauna Tea
tafara hadaimai kan tahadamai da soyayyen Biredi ta kwai don yanasonshi,saboda ma
shi su karime keyinsa duk safiya,saboda Ummi ta mtsa yasa yadan sha kadan Buredin
kuwa ita tadinga bashi abaki ko ya kauda kai sai ta harareshi,ahaka har ya
koshi,shima ramama kura aniyarta yayi bayan ya ciyar da ita,share hannuwansu duka
sukayi da Tissue kafin ta riko hannusu su fara Tafiya,su karime dake gefe abun
yabasu mamaki,to ina amaryan da"aka kawo jiya,basuji ko duriyanta ba,

Har haraban gidan Ummi ta rakasa inda Ushe ke jiranshi,har cikin mota ta sakashi
tayi mai addu"a kafin yafice tana daga masa hannu Ckin Farinciki tajuyo tadawo
falon,Kan kujera ta harde,tamaida hankalinta kan wani Film da"ake watsawa a go Tv.

Allah Sarki Zahirah,itako Tunda tatashi take kuka tama rasa mafita,dakyar tatashi
tayi wanka ta gyara gadon data kwanta,shiryawa tayi cikin wani material doguwar
riga wanda Bahna dinta yayi mata,ko hoda bata saka ba, ammh idanunta sun kumbura
harda Fuskarta,da safenma cincin din taci ta dora da Ruwa don bata manta kashedin
Ummi akanta ba na kada ta kuskura ta,giftamata afalo.

Ummi dake zaune kamar wacce aka tsikara ta mike tana kwalama karime kira,wacce ta
fito a hanzarce tana fadin,gani hajiya.."Kallonta tayi kafin tace"Maza shiga dakin
yarinyarnan,kice tazo ina kiranta"karime da bata gane ina hajiya ta dosa ba sai
tace'Na"am Hajiya kika ce? bangane wazan kira ba"Harara Ummi ta zabgamata kafin
tace"Kar Allah yasa ki gane,yarinya da"aka kawo shekaranjiya gidan nan".

Da Sauri karime ta washe baki tace"Oh karamar Hajiya wai kike Nufi"Tsawa Ummi
tadakamata lokaci daya tana Fadin"Kada na sake jin wannan Sunan,Nikadai ce hajiya
agidan nan,kinji ko bakiji ba"karime da jikinta ke rawa tace"Naji hajiya to mezamu
kirata dashi Tunda matar yall...."Wani kallo Ummi ta bita dashi dole tayi shuru ta
mike ta nufi dakin zahirah cikin mamaki.

Tura kofar tayi ta shiga da sallama Zahirah dake cikin bedroom kwance jin anyi
sallama yasa ta mike da hanzari ta fito falon,sai taci karo da karime,durkusawa
tayi tana fadin"Sannu Mama.."Daidai itama Karime ta durkushe tana fadin"Brka da
Fitowa Amaryan Yallabai.
Atare sukayi mirmishi lokaci daya karime tace"Ai ni yadace na duka miki ranki
yadade ni mai hidinta miki ne saboda haka ina kasa dake"Kallonta Zahirah tayi kan
ta sakin mata mirmishi tace"A"a kowani bawa daya yake da bawa dan Uwansa Ko awajen
Allah sai wanda yafi tsoronsa.."Tafada ckin sanyin Muryanta.

Cikin Jin dadi karime tace"Hakane Ranki ya dade"Tafada tana kara kallonta aranta
tana mamakin hankali da Natsuwar yarinyar,kallonta Zahirah tayi kafin tace'"Ki
zauna mana mama"Girgiza kai Karime tayi tana fadin"A"a bazama nashigo yi
bafa,Hajiya ce tace nayi kiranki"Jin an ambaci hajiya,yasa Zahirah ta kalleta da
Sauri tace"Um..mmi.."Bakinta na rawa cikin mamaki Karime ta gyada kai.

Ai da sauri Zahirah ta shige bedroom Jikinta na rawa ta dauko Hijabi ta sanya


tana Fadin"Muje mama kada Ummi taga Mun bata lokaci"Tafada ckin Rudewa lokaci daya
kuma jikinta narawa,batama jira cewar karimen ba ta rigata gaba,jikinta da
zuciyarta suna rawa lokaci daya,don ko Sunan Ummi taji an ambata sai gabanta ya
fadi.

Zahirah na gaba,karime na bayanta,suna zuwa gabda Ummi Zahirah ta noke Karime ta


rigata isa ga Ummi ta zube tana fadin"Gata nan Hajiya.."banza dasu Ummi tayi sai
zuwa chan tadago kanta ta kalli karime a sakarce kan ta waiga tana kallon Zahirah
wacce ta rakube jikin kujera tana rawan Jiki,tsaki Ummi taja kan tace"Lalle
yarinyar nan,wato kina kwance acikin daki kina jira,ubanki ya girki yabaki kici ko"
jin haka yasa karime ta rude ta dago ta kalli Ummi sai taga tana hararan Zahirah
wacce harta fara Ruwan hawaye.

Ummi tayi kwafa tace"To saurareni da kyau babu bawanki acikin gidan nan,Daga yau
sai yau,gari na wayewa ke karime ki nunamata komai,daga yau ita nake bukatar ta
tsaftace falon nan da dakina,kuma ki tafi da ita kichen ku nuna mata komai,su wanke
wanke da yanke yanke,duk ku bata kan ku gama nuna mata kan girkin gidan,Nan gidan
ba gidan da zaki zo ki kwanta bane don nima uwarki bata barni na kwanta ba"Ta
kareshe cikin Tsawa..

Jikin Zahirah na rawa ta mike,karime ma ta mike tana fadin"muje ran..."Sauran


mganar ta makale ne da suka hada ido da Ummi Sum Sum ta wuce zahirah tabi bayanta
kafafunta na hardewa,Ummi tabita wulakantattacen kallon Aranta tana ma Tunanin anya
yarinyarnan Lafiyayyane,kuwa domin koda yaushe in tana Tafiya kamar ta lauye ta
fadi.

Suna shiga kichen din Su lami da Uwani dake aiki suna ganin zahirah suka zube
suna gaisheta,tare da mata barka da Fitowa,cikin mamaki Zahirah ke kallonsu ganinsu
manya dasu ammh suna duka mata,hawayen daya zubomata tasaka gefen hannu ta share
lokaci daya tana musu mirmishu,kallon junansu sukayi kafin karime tace"Hajiya tace
nazo da ita mu nuna mata komai,gyaran Falon ma tace wai na barmata"hada baki sukayi
lokaci daya sukace"Ki barma wa..."Suka fada suna gwalalo ido

Karime ta kalli Zahirah tace"Eh haka hajiya tace,nifa wlh kaina ya daure,matar
yallabai guda ammh Hajiya tana wani abu wanda hankali ya gaza ya dauka"Tafada ckin
nuna damuwa,lami tace"Iko sai Allah Ke karime wai kinji da kyau kuwa? tafada tana
nuna mamakinta,mirmishi karime tayi kafin tace"Wlh lami nima Abun yabani
mamaki,kuma fa hajiyar zaria tafadama cewa yar"uwansa ce fa.

Uwani dake gefe tayi tagumi tace'Oh nifa duk kunsani ackin Rudi,wai ita hajiyan da
kanta tace,haka kada fa yallabai yazo ya ganta Muyima kanmu sanadiyar Hanyar cin
abincin mu fa'"Karime tace"To ya zamuyi Umarnin hajiya ne fa,ko yallabai bai isa ya
tsallake Umarninta ba.

kallonta Sukayi dukkansu tana tsaye tana kallonsu ammh hankalinta bashi agunta ta
lula tunanin gida da kewar yan"uwanta,Karime tace"Nifa gaskiya bazan iya sakata
wani aiki ba,mu kyaleta dai ta zauna tana kallonmu gudun karta koma ciki hajiya ta
ganta ko ya kuka ce'"Uwani batayi mgana ba tajawo wata kujeran Roba ta sakama
zahirah tana fadin"Don Allah matar yallabai Zauna kina tsaye Tun dazu"kallonta
zahirah tayi kawai sai ta sakarmata mirmishi batace komai ba.

Kallonta karime tayi tace"ki zauna Ranki ya dade..."Girgiza kai tayi kan tace"Ina
aikin da zan muku, nafara.."Tafada cikin Nuna Sanyinta kallonta sukayi lokaci daya
sukaji kaunarta ta mamayesu atare suka hada baki suka ce'a'a babu wani aiki ranki
ya dade ki zauna ki huta abinki"

Duk da haka taki zama sai da sukayi da gaske kana ta zauna a tsorace tana kallon
Kofa,karime ta gyada kai kan tace"Ki zauna da kyau hajiya bata shigowa kichen din
nan"Jin haka yasa hankalinta kwanciya,haka ta zauna tana kallonsu suna aiki,suna
hiransu wani waje ta murmusa wani waje tadanyi dariya ganin haka yasa suke dan
Tsomota cikin hiran nasu,duk bata tsoma musu baki ammh takanyi musu mirmishi basu
damu ba,domin Sun Fahimce halitarta ce rashin son mgana,tare da ita suka karishe
girkin Tuwon Semo ne sukayi musu da miyar danyen kubewa,sai Farfesun kan sa,da
alalan hanta da sukayi ma yallabai,lemon abarba Uwani tahada shima duk na yallabai
ne,gudun Fadan hajiya yasa,suka bawa zahirah wasu kololin ta dauko suka zo Dinning
suna jerawa Ummi dake zaune Ranta fes Aranta tana fadin"Kadan kika gani yar
banza,sai kin barmin gidan dana da kafarki"

Sai da suka kamallah komai suka goge kichen din Kana suka Nufi dakinsu koda suka
Fito falon Ummi ta hau sama,abun mamaki zahirah dakinsu karime ta bisu basu hanata
ba,abincima cewa tayi tare dasu zata ci,tuwon sukaci daman shi ne yafi, burgeta
taji tana sha"awanci,kafin dare Tuni Zahirah taji ta saba dasu karime saboda yadda
suke girmamata gasu babu Ruwansu,duk da,bata mgana sosai ammh sun lura ta saki
jikinta dasu,suko fahimtar haka yasa suka kara janta ajiki suna mata hira tana
dariya Uwani na bada lbrin Yanmatancinsu akauyensu Haka xahirah ke dariya harda
kyakyatawa,suko murna ta cikasu don sosai Yarinyar ke basu Tsausayi mussamman
Karime wacce take kallonta kamar yarta Asma"u data haifa da cikinta,Sai da aka kira
mangariba,kana suka rakata dakinta,basu wani jima ba suka mata sallama suka
fito,sanin Yanzu yallabai zai Shigo.

Aiko Illai bayan mangariban ya shigo da yake yana Tsaya masallaci yin
sallah,barayinsa ya zarce direct bayan yayi wanka ya sauya kayan cikin riga da
wando na jc,Fitowa yayi ya haura Saman,Ummi domin harga Allah ya ma manta da
zahirah ma arayuwarsa balle yayi Tunani Dubata,tare suka sauko Da Ummi sukaci
abinci kafin su zauna Afalo suna hira,Issha"i aka kira ya mike ya fice ,yana dawowa
sallama yayi Ummi ya wuce sashensa domin yau din nan yagaji matuka shiyasa yana
zuwa brush kawai yayi ya kwanta Sai barci.

********

Yan Kawo amarya kuwa yakura da Maghana sun iso gida lafiya cikin koshin
lafiya,ammh Kuma tun suna hanya Yakura ta roki alfarman Mahgana Ta boyo abunda
yafaru Tsakaninsu da Ummi don Allah kada tafada ta tadama Bukar da hankali,suyi
shuru da bakinsu sudai nasu addu'ane Allah ya yayyafama abun Ruwan sanyi.

Mahgana ta ji mganar don da suka koma banda saka albarka basu ce komai ba,sun
bada lbrin yahna ta shiga jin dadin rayuwa kam,tagama dacewa duniya sai dai kuma
lahira ake mata fata,Jin wannan lbri ya sanyayama Bukar rai,wanda zullumin dake
ransa sai da ya ragu,Mahgana kuwa kallonsa take tsausayinshi na ratsa Aranta
tace"Bazan ko taba, fadamaka wani hali yahna ke ciiki ba,kodon kaima ka kasance
cikin Farinciki.

Shiko Shettima Koda yakura tace haka yajitace ne kawai ammh bawai don ya yarda
ba,domin yafi kowa sanin wacece Suhaima shiyasa kai tsaye yace"Lamarin zai daidaita
ammh ba yanzu ba yakura kamar yadda kika fada ba:"jin yace haka sai ta kallesa
tace"Ah to ashe kanama son komai shine kake tambayana ai bai kamata kanemi karin
bayani ba,Cutane dai kam acucu yahna sai dai Fatan Allah yabata ikon cin
jarabawa,tana gama fadar haka ta shige daki tana kuka,shiko Shettima tasbihi yake
tayi cikin Ransa yana jin a jikinsa komai zai daidaita lokaci kawai yake jira.

_______________

Hakama Washegari Tunsafe Zahirah tatashi bata koma ba,dama Tunda tazo gidan bata
taba barcin Safe ba,Tunkan Hajiya ta sauko Karime ta tatayata suka gyara falon
Tas,karime tayi mopping dinshi ta kunna Turaren Wuta,dakin Hajiya ne sai ta sauko
daman dokarta kenan ba"a Tashinta in tana barci.

Kichen suka koma suna aikinsu suna hiransu yau dai ta dake,tare sukayi wanke
wanke ita da lami,kuma ita ta goge kichen din duk tanayi kamar bata da jini ajiki
ammh haka take kokarin yin komai cikin hanzari,cikin lokaci suka kammallah
breakfast din suka jera koma bisa Table suka koma daki,yau din cikinsu ta karya
domin hakan ya fimata dadi,don yana sawa ta Tuna da gida kuma hakan yana sakata
cikin nishadi.

Suna jin Sanda Hajiya ta sauko Ta nufi dakin dan lelenta,suka Fito tare takaishi
Dinning Suka karya har Fitansu ma sunaji sanda ta rakashi,aransu suna mamakin
wannan karfin hali mace da mijinta ammh ki maidata boyu boyu ackin gida,wlh basu
zata Ummi da wannan Mugun halin ba.

Ganin Ummi ta dade da Saukowa yasa Karime tace Zahirah tatashi suje su gyaramata
dakin nata,suna ko Fitowa sukaci karo da ita Falo,bisa daya daga kujerun Falon anci
ado,kafa daya kan daya,akwai jikin Zahirah na rawa ta durkushe tana gaisheta ko
amsawa batayi ba illa dagama hannu datayi tana fadin"bani bukatar gausuwarki
malama,karime haura da ita,ki nunamata yadda kikeyi,don bani son akin amaja"Tafada
tana wani yamutsa Fuska da Toh karime ta bita suka haura sama tare.

Karime ta gwada mata komai,ita ta gyara bedroom din,itakuma ta shiga Tiolet ta


wanke wanda sai da karimen tazo ta amsa don harta gama gyaran nan ammh ita zahirah
ko Rabin wanke bayin batayi ba,Karime ko tsausayinta ke kamata domin Tasan tabbas
zasu samu mtsala da hajiya,don Tatsani mutum mara karkashi gashi ko ita ko Zahirah
haka Allah yayi ta,komai cikin hanzari take yinsa ammh kuma sai ta dau lokaci
tanayi bata gama ba.

*After one week*

Zuwa wannan lokacin duk wani ukuba da wahalan Rayuwa zahirah ta gansa muraranta
domin Gyaran dakin Ummi kullum sai ta mareta sabida yadda take bata lokaci bata
gama ba,tunda kuma ta fahimci in sunje da karime na kamamata ne,yasa tace karimen
ta daina zuwa,kullum haka zata gyara falon ta kuma yi mopping dinshi kafin taje
dakin Ummi kan kace me tayi baki ta lalace duk ta bushe dama ba auki ba,duk da wai
basu fara bata girki ba sai abunda ba'a rasa ba aboye don Ummi bata sani ba,Zahirah
yanzu tama daina kuka domin ta gane a wahala zata dauwana har ta mutu,don akwai
Ranar data wankema,Ummi Bayi ta manta batayi ma Ummi mopping din kasan bayin ba,ta
zo shiga tsantsin Ruwa ya dibeta ta kusa fadi,wlh Ranar sai ta gunmaci mutuwarta
don Ummi a fusace ta fito falo takwala mata kira tana zuwa,bata yi wata wata ba ta
saka hannu ta wanketa da kyawawan maruka har guda biyu bayan ta saka kafa ta
kwasheta ta fadi warwars bisa kafet,Wanda sai da bayanta ya amsa da kafanta wanda
sai da tayi targade,Ummi tayi ta bala"i wai da gangan Tayi saboda tana son
kasheta,haka ta tasata gaba sai da taje takara wanke mata bayin ta goge,Koda ta
koma daki taci kuka kamar ranta zai Fita kafin dare Kafa ta kumbura tayi Sumtum
koda su karime suka gani,sukaje suka Fadama Ummi cewa tayi"Ba kumbura ba tama Rube
ita ina ruwanta,jin haka yasa Uwani duba kafar nan tagano Targade ne,ai ko Zahirah
taji kuka lami da karime suka riketa taja mata,dayake ta iya babanta yakoyamata tun
a kauye,Su kansu sun tsausayamata matuka man zafi suka Shafemata kafan dashi kafin
sumata sallama su fice.

Da gari ko ya waye karime tace zata amshi Zahirah da gyaran dakunan Ummi tace"Basu
isa ba sai ta yi shi,hakanan, tana dingishi da komai,ga bayanta daya kage ta
fito,tanayi kuwa tana kuka babu mai lallashinta kuma aboye don ko da wasa tabari
Ummi taji ko tagani sai ta gane kuranta,kuma duk tsawon kwanakin nan bata kara saka
Mu"azzam a idonta ba Tun Rannar dasu yakura suka tafi,tun da Ummi ta mata kashedin
nan bata taba bari sun hadu ba kotana dakin su karime ne dataji da bude get zata
taso takoma dakinta takulle,domin ta san tsab Ummi zata aikta yankantan datace ,don
Ta lura wlh Ummi bata da imani ko kadan Aranta.

Shima anashi barayin bai kara sakata a ido ba,shifa yama manta da ita sam,saboda
a kwanakin yana ta wasu shari"u masu zafi baima da lokacin kansa in yafita tun safe
sai dare yake dawowa yana dawowa abinci kawai yake ci ya shige sashensa yana aiki
bisa system dinsa yana gamawa sai barci gari na wayewa watarana ko karyawa bayayi
yake ficewa shiyasa hankalinsa bai kawo ya Tuna da wata halitarta Zahirah ba.

==========

"yau din Har fita office sai yayi mantuwa wani fayel dole yasa Ushe ya dawo
dashi,ya shigo falon a gaggauce ya shige barayinsa ya dauki fayel din ya fito kenan
ita kuma ta Fito daga barayinsu Karime zata shiga dakinta kawai taji ta bangaji
hannu Mutum Har abunda ke hannun nasa ya watse akasa,cikin Rawan jiki ta duka tana
tattara fayel din, hannunta na rawa,sai da tagama hadowa duka kana tadago tamikamai
tana fadi cikin Sanyin Muryanta"Kayi Hakuri..."Tafada lokacin data dago kanta tana
kallonsa Fes ko suka hada Four eye wanda lokaci daya gabansu ya
amsa..Dam..Dam..Dam..

Tana ganin shi Jikinta yafara rawa ta tuna da kashedin Ummi kawai sai ta juya
ta kalli sama,suka ka ko hada ido Hudu da Ummi wacce ke tsaye hannuta daya sakale
da matattakalan bene daya kuma ta rike kugunta dashi,ai da azama Zahirah ta wurgar
da fayel din,
datake mikama Mu'azzam wanda yayi suman tsaye ta rumtuma daki da guda harda saka
makulli.

Mu'azzam dake tsaye ya bita da kallo lokaci daya kwakwalwarsa ke haskomaasa fa


wannan itace fa matarsa da "aka dauro masa Daga maiduguri gabansa ne yafadi lokaci
daya daya tuna bai taba tambayan lafiyanta ba ballatana ma ya dubata ko sau
daya,yaga ya take rayuwa acikin gida,kansa ya dafe yana fatan kada Allah ya kamasa
da laifin da ba laifinsa bane,ganin yadda ta rumtuma da gudu ne ya bashi mamaki ko
shi take tsoro..Tunanin hakane ya sakashi sakin wani siririn mirmishi wanda baisan
dalili ba.

Ummi dake tsaye tayi Suman tsaye shiyasa tafara saukowa tana fadi cikin
dakakkiyan murya" Mu"azzam mai yadawo dakai,bayan kafita zuwa office? tafada tana
sakarmai idanunta,jin muryanta asama ya saka ya kalli inda yaji mganarta haka kawai
yaji gabansa ya amsa,don Ummi ta mishi irin wannan kiran to wlh bana alheri bane.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*JANAFI*
[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Afuwan,Afuwan,Afuwan..Kunjini shuru kwana biyu,wlh nayi busy ne sosai Shiyasa


kukajini shuru,nagode sosai ga wa"inda suka kirani da wa"inda sukamin mgana ta
chart am srry bansamu amsawa ba,ammh nagani kuma nagode sosai,da zarar komai yayi
daidai zaku dinga ganin Update akai akai..Tancuu so much Janaf fans For d True
luv*_💞
_Masu bina pc suna bukatar na sanyasu cikin groups dina am srry duka sun cika,Kuma
bani da lokacin bude wani ammh in kuna ra"ayi sai ku bude,bani da mtsala,Nagode
sosai da kulawanku akaina janaf tana girmamaku har cikin ranta_

*NOT EDITED*⚒

*NO 14*

Dafe kuncinsa yayi cikin mamaki yanabin Ummi da kallo,ganin yadda take kallonsa
idanunta sun jirkice lokaci daya kamar ba Umminsa ba,baigama mamaki ba yaga Ta nufi
zahirah dake yashe akasa hannu dafe da kunci tana tsiyayar hawaye,da kafa ta
shureta tana fadin.

"Don Ubanki me na fada miki..? ko har kin manta kashedi na agareki? d'an Fadi ta
haifamin ko Bukar don Uwarki da zaki tasashi kina kallo ko sallama baki ji
ba,"Tafada lokaci daya takara kaimata duka,zafin dukan shiyasa Zahirah fashe da
kuka tana ja da, baya tana girgiza kai,ammh Ummi Cigaba da binta tayi tana dukanta
ko ta ina tana hadawa da Shurunta da kafa kamar wata yar Dambe😂

Mu"azzam dake gefe yayi Saurin karisawa ga Ummi yana Fadin"Haba Ummi meyasa
kike hakane,baki duba yarinyace dakika ware kina mata wannan Dukan"Yafada yana riko
hannunta,Fisgewa tayi tana kallonsa da jajayen idanunta kafin ta rikosa tana
fadin"gayamin gaskiya ka kashiga dakinta ne? ko ka kwanta da ita,nace ka kwanta da
ita ne.."? Ummi tafada cikin tswa lokaci daya tana jijjiga Mu"azzam,mutuwar Tsaye
yayi yana bin Ummi da kallo don wata kwakwalwar tafara gayamasa Ummi tarasa
hankalinta.

Ihun Zahirah shiya Fito da su karime Tundazu,ganin dukan Da Ummi ke mata kuma da
Maganganun datake jefama Mu"azzam shiya sasuka ja suka tsaya cike da mamakin
Kalaman dake Fitowa daga bakin Ummi,gefe daya kuma ga Tsausayin zahira daya gama
cikasu.

Mu"azzam yadago ya kalli Su karime dasuka Tsura musu ido,lokaci daya yana maida
kallonsa kan Ummi,wacce tatsuramai jajayen idanunta,rasa mezai cemata yayi shiyasa
ya riko hannuwanta duka lokaci daya ya Rumgumeta yana ma su Karime inkiya da hannu
dasu dauke Zahirah dake kwance tana kukan azaba,da hanzari karime da lami,suka
kamata tana kuka mai tsuma zuciyar wanda yake Saurare,suka Nufi dakinta da
ita,Mu"azzam yabisu da kallo in ya kalli Fuskar zahirah sai yaji kamar yamata
kwallah.

Rumgume yake da Ummi yana bubbuga bayanta yake fadin"Relex Ummi..Cool down don
Allah zuciyarki Tayi sanyi bani son ganin wannan colour din naki"Yafada yana kara
shafa mata baya,dagowa tayi tana kallonsa kafin tace"Juz ans me ka sadu da
yarinyarnan ne? tafada cikin karyewan Murya"Cikin idanunta yakallah yaga yadda
Firgici da tsoro suka dabaibayeta,girgiza mata kai yayi yana fadin"A"a Ummi,ni babu
hakan har abada Araina,.."Yafada cikin son tabbatarwa "Are u sure.."Tafada tana
kara rikesa gyadamata kai yayi yana fadin"Am very Sure Ummi na ki yarda
dani..."ajiyar zuciya ta sauke kan tace"Kace wallahi Tallahi toh.."Tafada tana
kyabe Fuska,mirmishi yayi yana fadin"Wallahi Tallahi Ummina..Ban saba Umarninki
ba,kuma bani fatan na tsinci kaina cikin saba miki har abada.."rumgumesa kawai
takarayi tana fadin"Allah yamaka albarka,aduk inda kake ya tsare minkai,yacigaba da
Farantamaka kamar yadda kake farantamin"Da Amin yake ta amsawa zuciyar na saukowa
da Tsoron data cika game da Ummi yakara tabbatarma Ransa Ummi ba karamin Tsana
tama Ahalin Mahaifinsa ba.
****

Su karime ko Suna kaita daki suka kwantar da ita bisa gado ta sulale tana kuka mai
cin rai,Lami da Uwani suka kalleta cikin Tsausaya sukace"Sannu ranki ya
dade,.."Karime ko gefe ta tsaya tama rasa ta cewa,gabadaya kansu yakulle tun da
yarinyar tazo gidan nan ko da minti daya Hajiya bata barta ta huta ba,shin mene wai
ke faruwa sufa sunshiga cikin Duhu suna neman mai Fitar dasu haske.

Suna tare da ita sukaga tafara rawan sanyi hakoranta na hadewa,kaf,kaf,blanket


sukadauka suka rufamata suna ta jeramata sannu itako ta kanta take,domin wani
zazzabi ne mai zafi ya bugeta hade dawani ciwon kai mai tafiya da barin kai,tanaji
kamar andoramata dutsen dala bisa kanta dunkulewa tayi waje daya tana kuka,kuka mai
kama da kukan nagaji da wannan Rayuwa,kuka ne na ban tsausayi ga wanda ke
sauraranta,hawaye kawai ke ziraromata tagefen kunnenta domin kukan baya bukatar
Fidda Amon Sauti.

Ganin haka gabadayansu Tsausayinta yahanasu Fita,kwata,kwata gefe suka samu Suka
zauna kowacce ta buga Tagumin Tsausayin yar marainiyar Allah.

*****

Mu'azzam kuwa daganan jan Ummi yayi yakaita dakinta daganshi ya hadamata ruwan
wanka yalallabata tashiga tayi wankan ta fito,shi da kanshi yahadamata tea
tasha,tana sha kuwa ta hau gado tacemai zata kwanta,don ya batadda Tunaninta sai ya
samu gefenta ya kishigida yana tambayanta ya tabaro suhajiya,tana bashi amsa suna
hira sama,sama wanda gabadaya hankalisa yanaga zahirah ne ya rasa sukuni wlh ji
yake kamar akan kaya yake,cikin ikon Allah sai barcin gajiya ya sace Ummi ta
bingire anan,ganin haka yasa Mu'azzam lallabawa ya Fice daga dakinta nata ya doshi
na zahirah.

Su karime na zaune ya shigo har bedroom din wanda shine karo na farko daya shigo
cikin dakinta tun bayan Tafiyansu yakura,Suna ganinsa suka mimmike Kallonsu yayi
kafin yace'Ya jikinta.."? Karime ce ta amsa da cewa"Gata nan dai yallabai inaga
masassarace ta kamata tana ta,rawan dari Tun dazu"Shuru yayi hannusa cikin aljuhu
yana kallon yadda zahirah ke kara dunkulewa tana rawan sanyi,Numfashi ya Furzar
kafin yace"Ok tom nagode kuje sai na nemeku.."Tashi sukayi suna Fadin"Afito lafiya
yallabai,Allah kara Afuwa'"lokaci daya suka fice,karisawa yayi gaban gadon na
zahirah kan ya saka hannu ya yaye blanket din,Saurin rikewa tayi hakoranta na dakan
juna idanunta a lumshe ammh kuma hawaye suna gangarowa ta gefe gefen kumatunta.

Wani baKon yanayi yaji atare dashi,sakin mata bargon yayi baisan sadda ya yi
durkuso gaban gadon ba, yana Fadin"Sannu zahirah..Allah ya baki ikon cinye wannan
jarabawan.."yafada kamar yayi mata kwallah,jin muryansa yasata ta bude idanunta
wa'inda suka rine suka koma jawur ta kallesa,shima kuramata ido yayi,yana
kallonta,mirmishin karfin hali tamai kafin ta maida idanunta ta kulle,hawaye na
cigaba da zirarowa,hannu ya cira ya dora bisa goshinta yaji zafi rau,dafe kai yayi
yana fadin"Oh my god..kinji zafin jikinki kuwa? plz stop craying kina kara ma kanki
wani zafin ne fa"yafada Wit Serious Tok,shuru tayi batayi mgana ba,kuma bata Bude
ido Ba,daya rasa wani Taimako zai bata sai ya zaro wayarsa datake cikin aljihu ya
fara laluban Dr.Abduljabar.

Bugu daya ana biyu,ya dauka yana fadin"Ango kasha kamshi,har da mai
Abunka.."Yatsina Fuska Mu"azzam yayi yana fadin"Kai kaga wani mai,ni kaga mallam
tambayarka zanyi wani irin Treatment din farko zan fara bawa mai fama da matsancin
Fever kafin muzo muga likita? yafada muryansa ba wasa.

Dariya Dr.Ya sheke dashi yana fadin"Kai amm wlh anyi mugu yanzu dat small gal din
nan ita kahaike mawa, kakusa kashe musu y'a tazurancinka na shekara talatin da
doriya ka sakarma yarinya tabdijam"Yafada yana kara saka dariya,haushi yakama
mu"azzam kawai sai yakatse kiran yana ma danasanin kiran,sanin halin waye
Dr.Abduljabar din.

Maida kallonsa yayi kanta yaga tana nishi sama sama,da hanzari ya hayo gadon yana
yaye bargon yana fadin"I said Stop craying Zahirah bakijin mgana kuka na mganin
mtsala ne,ji yadda Numfashinki ke fita da kyar"yafada yana ciccibota lokaci daya ya
azata bisa cinyarsa kanta ya dora bisa kirjinshi,lokacin da zafin jikinta ya
gauraye dasassayan fatarsa wacce ke fitar da kamshi na mussaman saida dukkansu
sukaji wani yarrr..Yammm..."Kamar wani lantarki yajasu,zahirah ko sai da ta bude
ido taga ina take,taji ta ahannun wani abu mai shegen Taushi da kamshi mai dadin
Shaka,yar neman kuwa tana ganin Mu"azzam ka nannede da ita tako kara lafemai tana
sakin ajiyar zuciya,shiko shafamata baya yahau yi yana jeramata sannu.

Jin dadin wuri,yasa zahirah tafara barcin ajikin mu'azzam,Karan shigowan text
daga wayarsa shiyasa Ya jawo wayar ya duba,Dr.Abduljabar ne yayi masa text yana
fada masa yadda zaiyi,Jinjina kai yayi yana ayyana anya zai iya kuwa,Tabe baki
yayi,lura da tafara barci yasa,ya dan sabeta ahankali ya ijiye kanta bisa
filo,aikuwa ta bude ido ganin zai tashi yasa ta riko Tattausan Hannunta ta kyabe
Fuska kamar zatayi kuka.

Damke hannun nata yayi yana fadin"Ba tafiya zanyi ba Tiolet zani na debo ruwa
na dan matsa miki jiki ko zazzabin ya sauka kafin Dr yazo ko"gyada kai tayi kafin
ta saki hannushi,mirmishi kawai yayi,ya ijiye wayarsa bisa,durowan gado,kafin ya
cire rigarsa daga shi sai singilent,wandon ma nannadesa yayi,wai waya ga maza
zasuyi aiki😂

Tiolet ya shiga ya kunna Famfo ya yaTaro Ruwan sanyi adan Baho,yafito dashi har kan
gado ya hawo dashi,bayan yabude Wardrope dinta ya dauko towel cikin jeren sabbin
dake jere ciki,cikin Ruwan sanyin ya tsomashi,yadago yana kallonta karaf suka hada
ido,Rausayar dakai yayi yana fadin"Oya taso na matsa miki jiki dashi,ko Fever ta
sauka"Bata fahimci me yake Nufi ba shiyasa ta noke tsam ya mike ya isa gareta,Towel
din ya dago yana manna mata agoshi sanyin daya ratsata yasa sai da
tace"Ochuu...."tana Runtse ido,cigaba yayi da mtsa mata har zuwa dokin wuyanta,noke
wuyan ta hau yi don taji takamar yana mata waiwayi ne,kai tsaye yasaka hannu ya
dagamata doguwar rigarta,wanda lokaci daya pant dinta ya bayyana,tattare Rigan yayi
zuwa Kirjinta,wanda har Kirjinta ya bayyana waje,da Sauri ta rike hannusa bayan ta
rufe idonta gam tace cikin rawan Murya.."A"..a....Y...a..M..u..a...Ammm.." taja
sunan tana kokarin sakin rigan Daure fuska yayi duk da rudewan dayayi naganin
santala santalan cinyoyin Zahirah awaje,uwa uba ga kirjinta wanda ko bra bata
dashi,Ashe acikin Rigane suke kanana ganinsu zahiri wlh sai su hanaka barci yadda
suka mai tsaye cur kamar su cokale mai ido,ga kan Nipple din sun taso sun takure
alamar suma sunajin jiki.😎

Ta maza yayi kafin yace"what all dis,taimakon ki nake so nayi, Fever ta sauka
kafin ansan abunyi,kindai san Ummi bazata bari mutafi Asibiti ba ko? yafada yana
kallonta ammh azahirin gaskiyan Kirjinta yakura ma ido,lokaci daya yakejin wani abu
na zirgamai zirrr..Zirr..Tundaga kansa har tafin kafarsa,gyada mishi kai tayi
idanunta na runtse saboda kunya kafin ta sakarmai hannu,Tawel din ya tsamo da ruwa
ya saukemata shi bisa kirjinta lokaci daya ita dashi suka Furta."Shiiiii...."Kamar
wa"inda suka sha yaji,runtse ido mu'azzam yayi yana ji kamar kasa bazata daukesa,
ba hakika yayi wayon Duniya bazai ce bai taba ganin Tsiraicin mace ba,No yasha gani
ammh wannan na yayan Turawa ne wanda jikin daman chan a arha yake ,shiyasa bai taba
damunsa na yakallah ba,ammh wannan Shine d Fisrt Time daya ga halittar mace wanda
yatafi da dukkan Tunaninsa har ta sanya sha"awarsa wacce yake dannewa ta taso
bilhakki,masha Allahu kawai yake fadi yana lasan baki,kamar wani maye😂Allah ne
kawai ya tsare aka gama lafiya ya mu'azzam bai yi abun kunya ba,maida mata rigarta
yayi yakoma gefe yana maida Numfashi sama,itama din kasa bude ido tayi domin Tuni
ta nemi zazzabi ta rasa sai hannu mu"azzam dake mata yawo akowani sassa najikinta.

ajiyar zuciya yake saukewa atare kafin ya kalleta yana fadin"bari naje na samo
miki mgani hop yanzu u feel better.."?Yafada murya asanyaye,bata bude ido
ba,tagyada masa kai,kawai tayi,rigarsa yadauka da wayarsa,yasaka yafice jikinsa ba
kwari dazai fito sai da yaleko ya hangi saman Ummi yaga baiga alamarta ba kana ya
fito ya fice,Ushe kawai yayi ma alama da hannu,yako zuro da gudu,yafada mota shima
ya shiga,kai tsaye Asibiti yace su Nufi Specialist Hospital.

Sai dai kawai Dr.Abduljabar,ya gansa kwatsam,daure fuska kawai yayi yace"Plz
ka hadamin Drugs na maleria Fever da na headche"Ganin yadda yayi Fuska yasa
yahadamai magungunan ammh yanayi yana kunshe dariya,karba kawai yayi yafice yana
wani dakewa,da kallo Dr.Abduljabar,ya bisa aransa yana zargin abunda,ranshi yake
sakamai.

Har ya dawo Ummi bata sakko ba,komawa dakin yayi ya tarar da barci ya kwasheta
Fitowa yayi kai tsaye ya Nufi barayin Su Karime suna kichen sai ga yallabai For d
First Time,ya shigo kichen din,suna ganinshi suka zube suna gaishesu amsawa yayi
yana cewa"am Baba don Allah ga wannan mganin" yafada yana mikama karime ta saka
hannu ta karba cigaba yayi da cewa"Na zahirah ne naje tana barci don Allah in
tatashi ki tabbatar taji abinci kafin ki bata mganin" Karime tace"To yallabai insha
Allahu zanyi yadda kace,jinjina kai kawai yayi yafice daga kichen din,yana fitowa
falo suka yi kicibis da Ummi ta sauko,cikin mamaki da al"ajabi take
kallonsa,ganinta yadan Tsoratashi ammh ya nunamata shi Namijin Duniya ne sai yawani
basar yana isa kusa da ita yake cewa"Ummi wlh Yunwa nake,shiyasa nagaza Hakuri,na
leka su Baba"Yafada yana zama kan daya daga cikin kujerun Falon.

Binsa tayi da kallo tana ayyana,tun da take da Mu"azzam ko hayan kichen baitaba
zuwa ba,ammh yau ko yaje,kuma wai saboda yunwa,kai ina bata yarda ba kara kallonsa
tayi ammh ganin yadda yatsare gidansa yasa yamata kwarjini ta kasa mishi mgana sai
ta zauna kawai agefenshi,ammh zuciyarta ta kasa yarda.

Lekowan karime Uku tana komawa don ganin Ummi Afalo sai da sukayi Dinning ne,kana
ta samu tashiga dakin zahirah da kulan abinci da mganin,wanda Mu"azzam na kallonta
ajiyar zuciya ya sauke,Ummi dake gefe ta kallesa tana fadin"Wai meke damunka ne,sai
wani ijiyar zuciya kakeyi Tun dazu"kauda kai yayi kafin yace"Babu komai Ummi na
Koshi ne.."Yafada yana basarwa kallonsa kawai tayi ta tabe baki tacigaba da cin
abinta.

Koda karime taje Zahirah harta tashi tayi wanka ta sauya kaya,cikin wata doguwar
riga,ganin Karime sai taji dadi har ranta bakinta ta washe mata tana
fadin"Mama..."karime ta amsa da cewa"Na"am yata..."Tafada tana dafa goshinta lokaci
daya tana cewa"Alhamdulillah ma zazzabin ya sauka,maza sauko kiji abinci ga
magungunanki ki sha inji yallabai"kallon Ledar mganin tayi bayan ta karanta Sunan
Tambarin Asibitin,Abincin kawai karime ta bude mata,Tuwon Shinkafane miyar ogun
wacce aka markade Naman kaza aciki,Zahirah taci sosai sakamakon itama irin Ummi ne
tana son Tuwon,karime ita tadaukomata Ruwa ta taimakata tasha mganin,sallah issha"i
kawai tayi tabi lafiyan gado,karime harta mata sallama ta fito zata tafi shashensu
taci karo da yallabai shima cikin shigan kayan barcinsa Pjs,masu ruwan
kasa,gaisheshi tayi ya amsa yana fadin"ai Baba da kin dawo kawai,daman Saurin
danakeyi kenan nace,ki kwanta agunta kafin zuwa gobe muga yadda jikin nata zai
yi"Yafada yana shiga cikin bedroom din.

Itako tanajin Muryansa tayi saurin Rufe ido tahau barcin karya,saboda kunyan yagama
ganin mata kirji😥shiko yana ankare da ita,don yaga sanda Ta rufe ido,basarwa yayi
yana kallon karime dake cemai"To babu damuwa yallabai jikin nata ma yayi sauki ko
da nazo", hannu yasa a aljihun wandon yana fadin"To Alhadulillah..."yafada yana
kallon Fuskarta yadda tayi Wani haske da ita,fakaitan idon karime yayi ya shafa
kumatunta da zai wuce ya Furta ahankali"Sarkin kunya,naga idonki ai...Gud
Nite"yafada yana wucewa wanda itakadai tajishi,mirmishi ta sakarmai wanda yaji
ajikinsa shiyasa dazai Fita ya waigo karaf ko suka hada ido,tako yi saurin Runtsewa
tana kare Fuska,lebensa ya ciza kafin ya fice yana jin ransa Fes ganin Jikin nata
da sauki.

Karime kasa tasaka Blanket zata kwanta zahirah tahana tace inbata hayo gado ba
to itama zata sauko kasa,shiyasa karime ta bita gadon suka kwanta tare,hakan yama
zahirah dadi ta kwanta gefen karime wacce take gani kamar Yakuranta ne agefenta,da
wannan Murnan ta kwanta da kuma Tunanin Dan Ummi,wanda yanzu ya zamanmata
lalura,ammh na yau special ne.

Shima anashi barayin ya kwanta ta tunanin Surar yarinyar aransa,yadade yana


mamakin yadda karamar yarinya haka ta mallaki wa"innan Surar haka,wanda wlh bazaka
taba ganewa ba,tana da, boyayye jiki da Sirri mai tsayawa aran ,wanda yaci karo
dasu,daya kulle ido Boobs dinta ke tsokale masa ido,Ranar dai haka yayi barci,da
asubahi kuwa yayi mamakin kansa,wanda sai da ya danganta da wanka,shikadai kawai in
ya tuna saiya murmursa yadda surar yar'karamar yarinya tanemi susuta shi.

Da Safe bakwai yayi Shirin Fita office,sai da yafara biyawa yaduba zahirah wacce
ke tiolet tana wanka da karime kadai suka gaisa tana shaidamasa jiki yayi sauki
Alhamdulillah,jin haka yasa hankalinsa ya kwanta yafice domin yana sauri bayan
yabama karime amanar Zahirah yakuma gargardeta koda wasa kada tafito suci karo Da
Ummi tayi zamanta adaki kome take bukata takawomata nan,da angama karime ta bisa
tare da Fatan Adawo lafiya,daganan dakin ya Ummi yafada wacce take,barcinta
kashirban bata tashi ba,kanta kawai ya shafa bayan ya mata kiss agoshi ya jawo mata
kofan ya sauko,ko breakfast baiyi ba,ya ya fice,ushe dake jiransa ya bude masa
motarsa bakar Venza yafada ciki,shiko ya zagaya Mazaunin Dereba yabata wuta suka
fice sani maigadi na yi musu adawo lafiya.

••••••••••

Yana zaune office bayan kammallah shari"an dake gabansa yayi zurfi cikin Tunanin
yadda zai bulloma Ummi,koba komai yana son Zahirah tayi ilimi tunda tanaso,kuma
yasan karamin yakine, yace kai tsaye zai saka zahirah amakaranta,ammh kuma dole ne
baya da yadda zaiyi,wayarsa ya ciro ya lalubo dan"uwa bayan sun gaisa yakoramai
bukatarsa na sanya zahirah amkranta.

Ajiyar zuciya Shureim ya sauke yana fadin"yes..Good idea Dan"uwa hakika kayi Tunani
kuma koba komai ladanka na wajen Allah,domin ance wanda yabawa mace daya ilimi
kamar yabawa duniya ne gabadaya infact ma hakkin ka ilimarta da ita na wuyanka,just
kafara nema mata mkrantan daga baya ka sanar da Ummi,ka dage mata har sai ta
amince,u are a lowyer kafini sanin yawan dubarunku na lauyoyi"jinjina kai Mu"azzam
yayi alamar gamsuwa kafin yace'nagode dan"uwana zanyi yadda kace"wish u d best
dan'uwa sai na jika"Shureim ya Furta daga haka suka yanke wayar.

Daga office Mu"azzam bai koma gida kawai sai ya wuce dya daga cikin mkrantanmu
na nan Abuja *NURUL- BAYYA INTERNATIONAL ACADEMY ABUJA,yaje Sukayi mgana da
shugabanin mkrantan yafada musu cewa matar aurece kuma da matakin inda ta tsaya
akaratunta,nan da nan Abunka da masu da shi aka gama komai harta uniform suka bata
da komai,suka ce gobe da safe ya kawota sumata,interview kafin suga ajin daya dace
su sakata,da ya barnan Boutique ya shiga ya jido mata kayan sawa dogayen Riguna da
riga da sikat da masu wando,sai jakar makranta ta baya da soap,harda food basket
kamar wata yarinya koda yake shi ayarinyar yake daukanta,ya siyan mata kaya sosai
harda su kayan make up,atamfofi ne kawai bai siya ba,ya bari Ushe ya dauki karime
su je tare da zahiran su zabo tare.

Dukka abayan Booth aka loda musu bayan yabada ATM Dinsa sun ciri kudinsu,daganan
ne suka Nufi gida,zuciyar Mu"azzam cike da fargaba,ammah yadake baya son Nunaw suna
hon Sani maigadi yazo ya budemusu suka sulala cikin gidan,yau baijira an bude masa
ba ya bude ya fito yana Umartan Ushe ya fara kwashe kayan dake booth ya shiga dasu
cikin Falo,jiki na rawa ya fara jida sani na tayasa suna kaiwa cikin Falon,Ummi
dake saukowa tayi kasake tana bin kayan da kallo,lokaci daya take fadin"Kai
wa"innan kayan daga ina?kuma wa yace ku kawo su nan"Ushe ne yace"Yallabai ne tace
mu shigo dashi nan"Harara Ummi ta sakarmai ganin yana maidamata danta mace bata
samu zarafin mgana ba Mu"azzam ya sawo kai falon cikin sallamar sa ta isa da izza
mai cike da amon cikakkun maza wa"inda suka amsa sunansu maza,cikin jarumta yake
karisowa falon,itama Ummi tana saukowa ammh kuma ta dora duka idanunta kansa,da ido
yayi masu sani alamar tafiya,Shikuma yana takawa ga Ummi cikin takunsa na cikkakun
maza masu lafiya.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#intelligent writer's#*
*#Uwar mijina..!#*
*#Janafii#*

[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺


_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*oh God!! Time never wait,all d struggle for 4years it's now comes to an end.May
Almighty Allah help and grant us with a successful result,and make it the begining
of success in our studies.AM GONNA MISS U ALL BIOLOGY/INTERGRATED SCIENCE
EZZPP/15,LUV U ALL,AS WE MEET HERE MAY ALMIGHTY ALLAH CONVENE US IN JANNATUL
FIRDAUSI AMIN!!!!*_😥😭😭😭😭

*DIS PAGE IS DASH FOR U ALL 20019 EZZPP/15 GRADUATE...Miss u all*😘😍😥😭

*NOT EDITED*⚒

*NO 15*
kicibus sukayi lokaci daya yana riko hannunta tare da sakarmata mirmishi yana
fadin"Na dawo Ummina.."hannunsa ta riko suka karisa kan daya daga cikin kujerun
falon tana fadin"Allah nagodemaka daka dawomin da D'ana lafiya,ya aikin? tafada
tana kallonsa,rausayar dakai yayi kafin ya dora kansa bisa kafadanta yana fadin"Wlh
babu dadi Ummina na kusa dauka hutu nazo na zauna dake hakanan nagaji"Yafada yana
wani kwabe fuska.

Dariya tayi tana shafa kansa kafin tace"Haba gwarzon mazajena,basan ka da raki
ba,kai namiji ne, wanda ya ansa sunansa Namiji so bani son kana fadin ka gaji da
aikin ka kaji ko"Tafada idonta na kan ledojin kayan dake tsakar falon bai samu
zarafin mgana ba ta jefamai tambayan daya keson dama tamai.

"Son wa"innan Kayan fa..? tafada bayan tasakarmai idanunta kallon kayan yayi
bayan ya wani basar lokaci daya yawani ya mutsa Fuska kafin yace'"Wai na wanchan
yarinyar ne "Yafada cikin halin ko inkula,kallonsa Ummi tayi a karkace,kafin
tace"Wata yarinya kenan? Bai kalleta ba sai ya wani basar sai chan yace"yarinyar da
baffa Shettima ya mkalamin man.."yafada ya na nuna bacin ranshi,zaro ido Ummi tayi
kafin tace"Kana nufin duk ita kasiyama wannan uban kayan"Tafada tana zabgamasa
harara,kallonta yayi kafin yace"eh kayan sawa ne,kana harda Na mkranta na
sanyatane"yafada kai tsaye.

Mikewa Ummi tayi hannu bisa kirji tana fadin"Kutumar uba,wata yarinyar kasa
amkranta,kana hauka ne don Ubanka,yaushe kayi girman da zaka saka wannan yarinya a
mkranta baka nemi shawarata ba" tafada tana jifansa da wani mummunan kallo,mirmishi
yayi kafin ya riko hannunta yana fadin"haba Ummi na,tsaya kiji mana kibari kiji
dalilina mana kafin ki yanke hukunci"Kallonsa tayi kafin ta fizge hannunta tana
fadin"baka da Abunda zaka fadamin,"

Dafe kai yayi yana fadin"Koda kuwa na shawarar yadda zan rabu da auren
yarinyarne salin asalin batare da kowa ya zargeki ba balle ya zargeni" yafada
fuskarsa tana bayyana tsantsan gaskiyansa kallonsa tayi taga yadagamata kai shiyasa
sai tazauna tana fadin"Fadi naji wani hanyace, da sai,kuma sai anshiga
mkranta"mirmishin gefen baki yayi aransa yana fadin"Ummi danja.

Kallonta yayi kafin ya riko hannunta yana fadin"So nake na sanyamata mkranta
tayi karatu koda Zuwa tayi candy ne,kinga daganan sai na roketa kan zan
saketa,takoma gun iyayenta,bazata kiba,tunda mun taimaketa tayi karatu shiya zai sa
kota koma bazata bari Baffa yaga laifinmu ba zatayi kokarin karewa saboda hallacin
da muka mata kingane? Zuru Ummi tamai da ido tana kallonsa gefe daya tana nazarin
mganansa,shikuwa kallonta yake yana ta addu"a Aransa Allah sa ta shiga buhun daya
dingamata ko ya samu daman Dinketa aciki😂

kallonsa Ummi tayi kan tace"To ammh dole ne sai ka sata mkranta,why not
kadaukan mata lesson Teacher yarinka zuwa gida yana koyamata,nifa bansan tayi hulda
da kowa balle hartaji dadin Zama Agarin nan,"Mu"azzam yayi Saurin cewa"No Ummi ai
inaga duk daya ne,kibari dai taje mkrantan ai matakan tsaro zan sakamata duk
motsinta yana idona,"shuru Ummi tayi sai zuwa chan ta saki ajiyar zuciya kafin
tace"To shikenan na Amince ammh da sharadin wlh tana kammallawa zaka sallami
shegiya don wlh na tsaneta kamar mutuwa ta"Mu"azzam da murna takashesa yace"Dolen
ta ma tabar miki danki Ummi na,da gudu zan korata garinsu da takardan sakinta"Jin
haka yasa ran Ummi yayi fes tace"Inko haka tafaru nasan cewa Shettima zai dandani
ko da kwatan Abunda ya dandanamun ne"Tafada fuskarta na fitar da Annuri.

Shuru Mu"azzam ya mata itako Murna yacika fadi take"Ko kaifa,ai wlh duk abunda
kaga inayi saboda kai ne Allah ne kadai yasan wahalan dana ci kafin ma kazo
duniya,wlh da ason Ransu ne dayanzu nayi barinka"Tafada muryanta tafara chanzawa
Rumgumo kafadunta yayi yana fadin"Karki damu Ummi komai mai Wucewa ne,yanzu abunda
nakeso dake,ko fadan dakike mata,kidaina bani son Ta rainaminki domin ke ba sa"arta
bane ki barni da ita tacika lokacinta zan sallameta takara gaba"Cikin Farinciki Ta
rumgumesa tana fadin"Ina matukar sonka my Son,kana son Farinciki duk abunda zai
batamin rai kana gujesa,Allah yamaka albarka."Tafada muryanta na Fitar da amon
Tsantsan Farinciki,rumgumeta yayi back yana mirmishin mugunta aransa yana ayyana
cewa yamayi sakaci Tuntuni da bai hadama Ummi irin Buhun daya dace da ita ba,ya
dinga sakata yana Dinkewa😂zakaci kaniyarkane,in Ummi ta fahimci haka.

Su Lami Mu"azzam yakira suka dauki kayan suka shiga dashi dakin zahirah,wacce ke
kwance kan cinyar karime tana mata hira,dukkansu mikewa sukayi suna binsa da
kallo,lami ce tace"Yallabai yace ashigo dashi..'Ajiyar zuciya Zahirah ta sauke jin
an ambaci yallabai domin wunin yau tayi kewarsa sosai,ammh abunda yadauremata kai
Ummi batanan ne databari aka shigo da kaya dakinta,domin tasan cewa matukar Ummi na
gidan nan ba wanda ya isa.

******

Baisamu zarafin zuwa dakin zahirah ba sai bayan yadawo sallar issha"i lokacin har
sunyi sallama Da Ummi ta shiga ciki ta kwanta ranta fes za"a ci Uban zahira,shiyasa
bata damu da ita ba, balle hartasan metake ciki,Lokacin daya shiga dakin yana sanye
da jallabiya mai Ruwan kasa,kansa babu hula fuskarsa tayi fayau da ita alamun ya
samu kwanciyar hankali,Yana shigo bayan ta gaisheshi ta Fice zahirah ko wacce ya
ritsa afalon tana zaune cikin doguwar rigarta atamfa A shape wacce ta fitar da
Surarta,yana shigowa tafara sunkuyar dakai,tana sunne kai,shiko gefe yaja yana
karemata kallo Taji ajikinta yana kallonta shiyasa taki dagowa gashi kanta ba
dankwali,kitsonta ya bayyana wanda ya zubo mata har baya,ganin yadda takeyi ne
takasa zama yasa yafara takawa zuwa gabanta sai jin mutum tayi gabda ita ya durkusa
gwiwansa yana shafan Cinyoyinta kantasamu zarafin Matsawa ya saka hannu ya dago
habansa yana fadin"Kunyan kuma ta mecece? Umh..."Yafada yana kuramata ido Runtse
ido tayi ammh tana mirmishi har Beauty Piont dinta suka lotsa shagala yayi da
kallonta saboda yadda kowani sashi na jikinsa ke amsa,mirmishin nata,lebenta yake
kallo yadda yake fitar da maikon Liptick Shauki ne ya debesa har baisan sadda ya
kai bakinsa ya sumbaci nata ba,saurin bude ido tayi,jin yadda wani abu mai Taushi
ya jingina da lebenta sai kawai taci karo da Fuskar Mu"azzam gabda tata,wanda
idanunsu suka sarke da juna kafeta yayi da wani siririn kallon wanda mutum daya ake
mawa wanda zuciya da rai suka yarda cewa yes wannan Abun mallakinsu ne,idanunsa
suka fara janza kala lokaci daya yaji yana neman durkushe,idanun yarinya suna tafe
da wani sirrin na mussaman wanda duk sanda ta kallesa wlh tallahi baya sanin, sadda
yake shagala da kallonta, wani mircle ne ke jansu sun kasa dauke ido akan
juna,Zahirah kuwa jitayi wani yammm..."na binta ta ko"ina kanta ne yafara juyawa
ammh kuma idanunta sun kasa dauke ido akansa jikinta ne yafara rawa lokaci daya
kuma sai ga hawaye saboda yadda idanun Mu"azzam suka mata dabaibayi,ta yarda ta
amince mu"azzam Namiji ne mai cikar zati da haiba,wanda in yaka idanunsa akan mace
komin takamarta da isarta,koda kuwa tana fama da sarauta ko mulki lokaci daya
zataji ta raina kanta da duk abunda ta mallaka.

Ganin gangarowan hawayen ya sa yayi Saurin sakinta yana mikewa hannusa duka ya
sanya cikin aljihun Jallabiyan yana kallonta bayan ya saki ajiyar zuciya yace"Kuka
kuma.."To kinga share hawaye kiji wata mgana mai dadi'Jin haka yasa tasaka hannu ta
share hawayen ammh bata bari sun hada ido ba,dan mirmishi yayi kafin yace'Ki duba
kayan na,akwai na sakawanki na gida,am srry Tuntuni yakamata na siya miki bansamu
lokaci ba,kana ki zama cikin shiri gobe zaki zama yar mkrantan Nurul Bayya
International Academy.

Jin haka ya ta dago ta karfi tare da zaro ido tana fadin"da gaske ya
mu"azzam..."Tafada da dukkan Farincikinta lokaci daya tabayyanar da fararen
hakoranta waje kai ya gyada mata yana fadin"Insha Allah.."Ai da hanzari ta mike
shidai kawai sai ji yayi tafado jikinsa kikam tana fadin"Ngd sosai ya mu"azzam
Allah ya saka ka farinciki kamar yadda kake sani,Allah yakareka aduk inda kake
yakuma sama Aikin Albarka ngd.."Tafada idonta sunyi kwalkwal da kwallah..

Wani dadi ne mai sanyi yake kwarara azuciyar mu"azzam cikin saurin ya saka duka
hannunwansa yazageye kugunta dashi yana kallon kwayar idonta yace"Karki bari
wa"innan hawayen naki su zubo..In baka hakaba nace na fasa"Jin haka yasa tayi
saurin hadiye kukan mirmishi yayi yana shafa kumatunta yace"Naji dadin addu"anki
but,kin manta abu guda daya baki man ba"kallonsa tayi kan tace'meye shi,kafada
insha Allahu zan yi maka.."Yana yar dariya yace"Alkwari..'ta amsa da
cikawa..'Kunnenta yakai bakinsa yamata rada bansan meyace ba nadai ga tazaro ido
lokaci daya tana kara dunkule kanta bisa faffadan kirjinsa daya yimata Rumfa tana
dariya kasa kasa tace cikin shagwaba"Ni..ni..A"a..Kachanza wani"Dariya yasaki mai
kayatarwa yace"Ba chanji,kinga kuma kin dau alqawarin,kuma kinsan hukunci wanda
yadau alqawari bai cika ba ko"yafada da son razanar da ita kwalkwal da ido tayi
tana kallonsa dariya ta kusa kamasa sai ya basar yana kallon gefe yace"Jiranki fa
nake zanje na kwanta ne.."jin haka yasa tayi kukan kura ta dage kafa tunda yafita
tsawo ita iyakarta kirjinsa,ta sakarmai kiss A kumatu ammh bayan ta rintse ido
tamau kamar wacce taga abun tsoro.

Shagwabe fuska yayi cikin wata murya mai kashe jiki yace"Ni..Ni..Ma wlh A"a ba"
anan ba"Kunyata ta isheta ta sunne kanta bisa kirjinsa duk da tana kokarin kwace
kanta ammh yana kara danna kugunta da hannunshi,cikin muryan sanyi tace"To a ina..?
tafada cikin sigar yarinta,tsab ya kalleta bayan ya duka ya turo mata lebenshi
kafin yace"Here..."Zaro ido tayi tana kallonsa shima idon yadagamata yana yar
dariya shagwabewa tayi kamar zatayi kuka shima sai ya kwaikwayeta yana wani
narkemata Runtse ido tayi kafin ta kai bakinta sai tin nashi tana dora lebenta yayi
saurin Saka duka hannuwansa ya tallabi keyarta tana kawo bakinta ya cafke lebenta
yana mata wani irin tsosta mai kada hanjin wanda akamawa tuni Lantarki jikinta
yafara ja,shiko kara matsota yayi yana tande lebenta cikin wani salo na dabam
idanunsa na kan nata data runtsesu tam.

Cikin sauki ya samu nasaran zura harshensa cikin dan bakinta yana kada
harshenta dana shi,ai Tuni zahirah taji kamar ta zube kasa saboda yadda kowani gaba
na jikinta yake amsan sakon,shikanshi mu"azzam baida control alokacin zuciyarsace
da kwakwalwarsa ke dawainiya dashi hawayenta da suka fara digamani a kirji ne ya
ankarar dashi cikin wani yanayi ya zare harshensa zai yi baya,kawai tayi luu zata
fadi sai ya taro ta fado bisa kirjinsa tana fadin"Ashhh..."Cikin wata murya yake
fadin" *Z....Hii..Rah....."Kamar wanda aka shake batasamu zarafin amsawa ba illa
shesshekan kukan datakeyi,rumguneta yayi tsam ajikinsa yana jin sanda sandar
girmansa girmansa take harbawa,runtse ido yayi yana Furta ya salam Aransa.

Dakyar ya zare jikinsa daga nata yana kallonta bayan ya dafa kafadunta da duka
hannunsa yace"Are u ok..."Cikin kasaltacciyan murya Batayi mgana ba illa sulalewa
datayi akan kujera tana sauke Numfashi,shima cikin yanayin yake ciki sai kawai ya
juya yana fadin"Gud nite..Ki shirya da wuri"Daga haka ya fice daga dakin cikin wani
bahagon yanayi.

Mu"azzam yana komawa daki yafada bisa gado yana matse maransa,lokaci daya komai
ke dawomai daki daki,ashe daman yana da karfin sha"awa baisani ba kalli yarda yar
yarinya karama ta nemi rikitashi,yadade yana mamakin kansa kafin yafada Tiolet,abun
ya bashi mamaki domin sai da yayi wankan tsarki kafin ya dauro alwala ammh kuma duk
sanda ya tuna da abunda yafaru tsakaninsu sai ya murmusa,Shikadai.

Haka abagaren zahirah ta dade yashe kan kujera jikinta banda, jin amon Sakon
Mu"azzam ba abunda takeji,lebenta kuwa shafawa take tana mirmishi domin, duk sanda
ta runtse ido sai taji saukar lebenshi bisa nata,jikinta ya saki gabadaya ta kasa
fahimtar wani yanayi take ciki,sai ayau ta tabbatarma kanta ba iya burgeta kadai
Mu"azzam keyi ba ta kamu ta matsanancin kaunarsa kallonsa kyakyawan Fuskarta kadai
yakan sakata,Farinciki mara iyaka,da dakyar ta rarrafa ta mike ta isa ga kayan ta
hau budewa komai yayi more expecially datayi toxali da Uniform dinta rumgumesu tayi
tana hamdala aranta,ranar dai dakyar tayi barci takosa gari ya waye ta ganta
amkranta.

*****---

washegari Tun bakwai na safe zahirah tagama shirinta ta saka Uniform dinta harda
sock dinta da Cambus dinta bayan ta rataya jakan bayanta,Tayi zaune tana jiran
mu"azzam,shiko bayan ya gama shirinsa cikin American Suit dinsa Ash and black ya
ratayo jakarsa ya fito,dakin Ummi ya shiga direct suka gaisa yana ta sauri ta
kallesa tace"To kai ina zaka ne kake wannan Uban saurin"Tafada tana kallonsa kauda
kai yayi bayan ya duba agogon azurfan datake hannunsa yace'zan kai yarinyarnan
mkranta ne,daga chan na wuce office.."Shekeke ta kallesa kan tace"Dole sai kai zaka
kaita,ka tafiyarka Ushe yakaita mana"rausayar dakai yayi yana fadin"Kibari na
kaita,Ummi daga yau shikenan ai Ushe zai dinga kai ta ko"Yafada yana tsareta da
ido,taso tayi gaddama ammh ganin yadda ya tsare gida yasa tamai fatan dawowa
lafiya,yau saboda takaichin zahirah ko rakon baisamu ba,shima bai roka ba ya
fice,kai tsaye dakin zahirah ya wuce wacce ya ganta takame kawai tana
jiransa,kallon Farko yamata sai da,ya dara ganin yana mata dariya sai ta shagwabe
fuska zatayi kuka,tana kallon kanta hannu ya dagamata yana fadin"To sarkin
kuka,nifa zumudinki nakema dariya"Yafada yana karisawa kusa da ita ta bude baki
zata gaisheshi taji ya sakarmata kiss Akumatu yana fadin"Daga yau kinga irin
gaisuwan da zaki dingama yayanki kenan,kinji ko"Yafada yana kallon kwayan idonta.

Gyada kai tayi tana sunkuyar dakai,riko hannunta yayi yana fadin"oya muje kiyi
breafsat mutafi kada nayi latti"Ganin sun Fito sun Nufi falo yasata kokarin kwace
hannuta yana lura da ita atsorace take sai kallon Saman Ummi take,cije baki yayi
yana fadin"Ummi bazata fito yanzu ba so Cool ur mine"kallonsa tayi ganin yawani
basar,duk da haka jikinta bai saki ba,kan Dininng ya kaita dakanshi yahadamata Tea
shima yahadama kansa,dukkansu sama sama suka karya banda kallon juna, ba abunda
sukeyi shiko Mu"azzam kyan da kayan mkrantan suka mata ne ya tafi dashi harsaida
yayita kasheta hoto bata sani ba,saidai,taga flash yayi haske,kuma ya hade rai ba
daman tayi mgana,ho su Mu"azzam manya.

Suna Fito haraban gidan da hanzari Ushe ya bude musu murfin bakar motarsa accord
suka fada daga chan kuma su karime ne ke dagamata hannu dafatan sa"a.

Suna isa mkrantan ba"a bata lokaci ba akayi mata interview wanda shikanshi
mu"azzam yayi mamakin yadda tacinye kaso 75 acikin 100 ammh bai yi mamaki ba Tunda
tace tayi mkranta achan,bai tsaya an kaita aji ba ya wuce office Ammh bayan ya
jaddada musu cewa ita din matar aure so akula, saboda yanada,aiki yadai barta za"a
kaita ajin da zasu sanyata,SS1a nan aka kai Zahirah wanda su tara ne kachal
ajin,Zahirah ta tsinci kanta acikin wani yanayi na fatinciki mara misaltuwa na
kasancewata daya daga cikin dalibar wannan babban mkrantan ta Nurul Bayya.

kuyi hakuri sai zuwa gobe....Janaf ce


[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I DEDICATE DIS PAGES TO U GUYZS,..JANAF NOVELLA..UWAR MIJINA FANS 1&2 Gidajen da
ake sharhi,Sharhi mai taba zuciya Ainun,ina matukar,godiya Keep it up janafty Relli
Appreciate*_

*Intelligent writer"s ina gaisuwa,Allah kara basira.*

*NO 17*

kamkame jikinta tayi,lokaci daya tana sakin marayan kuka,jin saukan hawayenta
bisa fuskarsa shiya dakatar dashi,kan abunda yayi niyya,ajiyar zuciya ya sauke
bayan ya rumgumota da karfi,har saida tayi dan,kara washhh..."Ajiyar zuciya kawai
yake saukewa tare da Numfashi,lokaci daya.

Cikin sanyin jiki ya mike daga kanta yana kallonta yadda ta runtse ido tana
hawaye,Kallonta haka babu kaya tadamai da hankali yakeyi shiyasa ya fice kawai
maransa na wani murdawa,jin karar rufe kofansa yasa Zahirah bude ido,cikin kasala
da rashin kuzari,Dakyar ta iya mikewa taga aikin da Sukayima littafanta yadda suka
yamutsasu gefe,harda skul bag din nata bata tsira ba,tattarawa ta hau tana godema
Allah dayasa ba"a yaga littafin Maths teacher dinsu data shiga uku.

Toilet tafada domin tasani cewa dole ta danganta da wanka,domin ya Mu"azzam


yagogemata duka haddarta,yafara koyamata sabawa da salon wasanninshi,wanka takeyi
ammh kowani dakika tana tuna abunda ya wakana ne atsakaninsu,tanajin wani nishadi
yana shiganta,Tana fitowa ta zura wata sleeping dress pick colour wacce batama
rufemata gwiwa ba,Sallar issha"i tayi bayan ta dora da shafa"i da wuturi,Assigment
din nata ta dauka,ta fice tana fadi aranta"Dole na kaima ya Mu"azzam yayi min kada
gobe nasha duka gun maths teacher dinsu don Wicked ne.

Tana fitowa cikin sanyinta ta doshi shashen mu"azzam Ummi data fito daukan Ruwa
a fridge nata babu ruwa kawai kamar gizo,taga wata kamar zahirah zata shiga shashen
Mu"azzam,saboda razana kadan ya rage tayi missing step ta fado kasa,sai da ta rike
karfen bene,wani zufa na ketomata,,Cikin daga murya tace"Ke..Ke...Ke..."Tafada tam
Baci yake in Ummi tace wai tana bin Dakin Namiji,to wai waye Namijin inbashi
ba,kuma shidin fa Mijinta ne,gaskiya Ummi tafara kaishi bango,haba.

Koda yakoma dakin zahirah baiwar Allah hartayi barci,Assigment din yadauka
yayimata awata takarda ya ijiyemata akan side drower dinta,wanda data tashi zata
gani,Gyaramata kwanciya yayi bayan ya sumbaceta agoshi ya rufeta da blanket,ya fito
zuwa nashi dakin,aransa yana kara mamakin yadda Ummi take mai wasu abubuwan,kamar
ba danta ba wacce ta haifa da cikinta ba.

*******

Washegari Tunda Zahirah tatashi taga sakon mu"azzam,akasan aikin dayayimata ya


Rubuta *SORRY MY HIRAH ALLAH YABAKI HAKURI KINJI* salon Rubutun nasa shi ya
tsumasata ainun,batasan sadda ta rumgume Takardan ba tana shakan kamshinshi,Aranta
tana jin ko me Ummi zatayi sai dai tayi domin takamu da son ya mu"azzam so kuma mai
tsanani,wanda tanajin bazata iya rayuwa babu shiba,koda kuwa kasheta za"ayi
itakanta da ace zuciyarta tayi shawara da ita,kafin tafara sonshi da bata bari
ba,saboda sanin Abunda ke gabanta,ammh sai dai kash,bata da yadda zatayi Allah ya
rigaya da yarubuta haka zai faru,yana cikin kundun kaddaranta.

Sauri tayi Ta kwashe a Note Book dinta kafin ta shiga wanka,tana fitowa shiryawa
kawai tayi Karime ta kawomata abun karinta agurguje ta karya ta fito rataye da
jakanta Ushe na waje na jiranta,tana fitowa suka wuce,Sai da suka dauki Hanya kana
Zahirah ke tambayan Ushe yakai yallabai wajen aiki ne? amsa mata yayi da cewa"A'a
yau yanajin yallabai bazai Fita umartansa dai yayi daya kaita mkranta akan
lokaci"gyada kai kawai tayi Cikin gamsuwa.

Amkranta sunyi kamar yadda suka saba Da Asma"u har aka tashi gida,tare suka fito
har bakin get kowacce na tsimarin jiran mai daukanta,shuru shuru babu wanda yazo
sai chan sai ga direban Asma"u yazo tafiya da ita,tayi tayi Zahirah tazo sufara
kaita gida taki yarda tace tabari itama yanzu za"a zo daukan nata,saboda haka yasa
Asma"u taki tafiya ta tsaya jiran Wanda zai dauki Zahirah ammh fiye da minti
talatin babu omo babu labari,dole tasa Zahirah bin Asma"u duk da ranta baimata,
dadi ba,ammh bataso Asma"u ta zargi wani abu ne,Suna mikawa Asma"u tacema
zahirah"Tunda dai yau gaki besty Allah sai kin karisa gida kingaida Mami.."Jin haka
yasa Zahirah ta rude taso tayi gaddama Ammh Asma"u ta bata Fuska dole tayarda,ammah
akasan Ranta duk zuciyarta babu dadi,ga gabanta dake faduwa.

A asoko road Gidansu Asma"u yake,wanda Sai Da zahirah ta saki baki da hanci tana
kallon aljannar duniya domin gidansu mu'azzam ba gida bane,akan tsaruwa da haduwa
na gidansu Asma"u,Zahirah bataso zama ba ammh Asma"u ta matsa harsai sukaji abinci
sukayi sallah,mami kuwa taji dadin zuwan zahirah ta rumgumota tana sakamata
albarka,dazata tafi Mami ta cikamata leda da kayan kwalliya na kamfanin MAKARI
harda Atamfanta Super wax,da farko Zahirah kin amsa tayi,Asma"u ce ta amshi kayan
tana Hararan zahirah,wacce taketa zubama mami,godiya tana amsawa da Amin.

Tare da Asma"un suka koma zata rakata gida,wanda ko amotan Asma"u keta zencenta
ammh ita zuciyanta na gida,illai suna zuwa Suka zuba hon Sani maigadi na wangale
get sukafara cin karo da mu"azzam yana kai da kawo hannunsa goye abayansa,yana
sanye da riga da wando na kamfanin Armani black and white,jin hon din mota yasa ya
zurama get din ido azatonshima Ushe ne,sai yaga wata bakar accord tasawo kai cikin
gida Abunda ya dauremai kai ganin zahirah ta fito daga motan ita da wata
yarinya,daure fuska yayi yana jifanta dawani kallo wanda sai da zahirah taji
kafafunta sun kasa daukanta,lura da yadda zahirah ta rude ne yasa Asma"u ta riko
hannunta tana fadin"Shine broda dinki din nan.."?gyada mata kai kawai Zahirah tayi
kanta nakasa.

karisawa,sukayi Dan dukawa Asma"u tayi tana fadin"Ina wuni.."Amsawa yayi


idonshi na kan zahirah kafin yace"Wacece ke? kuma daga ina kuke.."Yafada cikin
bacin rai,Cikin dakiya Asma"u tashiga koramai jawabin abunda yafaru ta kareshe da
cewa"Kayi hakuri wlh ba da gangan nadauketa mukaje gidanmu ba,naga ba"azo daukanta
bane."Tafada tana mtse hannun zahirah wacce kanta ke duke taki ko dagowa.
Ajiyar zuciya ya sauke,kafin yace"it ok,ammh karku sake irin wannan,saboda kun
tadamana da hankali,tunda ita ba ko"ina tasani ba"Yafada fushinsa na sauka ,Asma"u
tace"Insha Allahu bazamu sake ba..."gyada kai yayi kafin yace"Madallah babu
komai.."zahirah dai kanta na kasa duk kokarin mu"azzam nasu hada ido bai samu dama
ba har suka shige ciki,Zahirah ta godema Allah da bata tarar da Ummi afalo ba,har
suka shiga cikin dakinta,Asma"u bata wani zauna ba,illah zahirah tafita takiramata
su karime tana nunamusu Asma"unta suka gaisa cikin sakin Fuska,da Asma"u ta
tambayeta ina goggonta take,karya Zahirah tayimata da cewa bata nan,Asma"u bata
kawo komai ba tace"In takara dawowa sa gaisa da ita..,Bata wani jima ba tayima
Zahirah sallama wacce ta rakota har gun mota kafin takoma ciki,bata dai kara saka
mu"azzam a ido ba har dare.

Shiko Mu"azzam sam ya manta da zahirah ma saboda ya aiki Ushe kuma bai dawo da wuri
ba,sai da lokaci yaja,kana yatuna da ita,koda ushe yaje mkrantan babu kowa,kuma ya
tambaya sukace gaskiya basu da masaniya sukam,dole ya dawo yafadama Mu"azzam wanda
jin haka yasa hankalinshi yatashi matuka tunaninsa kada yar mutane tazo ta bace ya
shiga uku,ina tasani agarin Abuja,Kara tura ushe yayi kan ya dudduba kan hanya ko
Tafara takowa akasa,to yatafin ne baidawo ba suka shigo,Ummi kuwa duk wainar da"aka
toya tana dakinta bata sani ba,wardrope dinta take gyarawa tun safe shiyasa ba
wanda ma yaji Duriyanta ko lunch dinta ma sama,aka hauramata dashi domin yau
sarautarta ta motsa ne,Mu"azzam ya godema Allah da haka yafaru,domin bayason
Tijaran Ummi sam.

******-

Yau kimamin kwana biyun da faruwan Haka,Ammah mu"azzam bai kara waiwayarta ba,taci
karo dashi sau biyu tana gaisheshi yana amsawa adakile,kuma fuskarsa,babu Annuri ko
kadan,Tuni zahirah tasha jinin jikinta,takuma fahimci Mu"azzam din Fushi yake da
ita tun laifin Ranar nan,Tana so tabashi hakuri kuma bata samu dama ba,don
akwanakin nan Ummi sai takai goma afalo bata haura ba sama,shiyasa babu halin zuwa
bashi hakuri,tunda ba zuwa dakinta yakeyi ba yanzu yana Fushi da ita.

*MAFARIN KOMAI*

******

#*Soyayyah*

Ranar jumma"a gidan suka tashi da haihuwar zulaika matar Shureim wacce akama aiki a
asibitin Chika dake zaria,ga hajiya jikin sai a hankali,dole Ummi ta shirya Aranar
Ushe ya wuce da ita bayan yakai zahirah mkranta,wacce batason wainar da"ake
toyawaba sai da tadawo kana su karime ke fadamata,Tsalle tayi itakadai adaki tana
murna domin karime tace mata,kila Ummi ma tafi sati don ta debi kaya da yawa,Ran
Zahirah fes,Ranar Wuni tayi walwalarta wanda ko malaminta dayazo yaga alama domin
Karatun nasu ma na yau na dabam ne,haka take sakin kira"anta cikin Annushuwa,kamar
babu abunda ke damunta.

Karfe 8:00pm taji shigowar mota tasan kuma ya Mu"azzam ne,dama already tayi
wanka cikin wasu riga da wando wanda cikin siyayyar da yayimata ne,red and black
sai ta sanya mayafi R&S karami ta yane kanta dashi bayan tafeshe jikinta da Turare
cikin wanda Mami ta bata ne,bayan kuma ta saka humranta wanda Su yakura suka zomata
dashi,wani bakin flat shoe ta saka,ta fito tana Baza kamshi,abun mamaki shashen
Mu"azzam kai tsaye ta nufa ranta babu ko fargaba.

Kofar falon tana budene, tana turawa ta bude,falon babu kowa tsint ammh ko"ina
sai tashin kamshi yake tsaf tsaf kamar ba dakin Namiji ba bedroom din ta nufa ta
sanya hannu tayi knooking daga chan bangaren Mu"azzam da fitowarsa wanka kenan
yace"yes come in.."da sallamarta ta shigo bayan ta turo kofan ahankali,tana dagowa
karaf suka hada ido,tsuramata ido yayi yana kallonta sama da kasa,aransa yana
fadin"Sarki ya tabbata ga Allah shugaban halittun duniya.

Itako kunyane yakamata ganin yadda rigar wankan ya damesa har yana fitar da surar
jikinsa,kirjinsa kuwa abude gargasa tayi kwance luf ruwa na diga ajikinsa,sunkuyar
dakai tayi tanajin kamar ta juya,ganin haka yasa yayi Fuska kawai ya wuce gaban
dressing mirror dinshi yana kokarin shafamai yayi kamar baisan da tsayuwarta agun
ba.

*Comment and vote,share*

*One luv Janafty Fans*

[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺


_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I Dedicated dis page to u My Sisi of life...AISHA ALTO...,Soyayyarki gareni mai


girmace,kaunarki gareni Allah ne kadai yasan iyakarta...Hakika kin zamo wani jigo
na rayuwata,ina godiya da kulawanki agareni Janaf tafada kuma takara fada,AISHA
ALTO KINA BURGENI*_💝

*NOT EDITED*⚒

*NO 16*

Kusa da sit din,wata yar budurwa aka ijiyeta wacce ashekaru bazata wuce sa"ar
Zahirah ba,mirmishi ta sakarmata bayan Teacher nasu ya gabatar da ita amtsayin
sabuwar Dalibarsu,itama zahirah mirmishin ta maida mata murna ya cikata na ganinta
cikin sa"anninta da sunan daukan karatu,farincikinta yakasa boyuwa har ya bayyana
akan Fuskarta,koda tazo Maths akeyi dayake double period ne,shiyasa ana kammallawa
aka fita break.

Kowa yafice sai Zahirah kadai ke zaune tana raba,ido yarinyar data mata mirmishi
ita tatashi tazo har sit dinta tana fadin"Assalamu Alaiki yar"uwa.."Tafada tana
zama kusa da ita,Zahirah tadago tana kallonta lokaci daya take amsa sallaman
nata"Amin wa"alaikas salam.."Ta amsa cikin sakin Fuska hannu ta mika mata tana
fadin"My Name is *ASMA"U GADDAFI NURA* daya daga cikin daliba ta Nurul
bayyah"Tafada tana mata mirmishi cikin Farinciki zahirah ta mikamata hannu suka
sarke tana fadin"My Name is *ZAHIIRAH ABUBAKAR BAHGANA* Naji dadin haduwa dake
Asma"u"

Hannunsu rike da juna suna mirmishi Asma"u tace"Nima haka Zahirah..."Atare suka
kalli juna suka murmusa daganan kowacce tayi shuru sai chan Asma"u ta kalleta tana
fadin'"Bazaki Fita break bane.."Gyada mata kai kawai zahirah tayi Ok kawai Asma"u
tace tana tashi,sit dinta taje ta bude jakanta ta dauko wani katon biccuit da
Madarar holladian tazo ta kawoma Zahirah tana fadin"Nima bancika fita break
ba,komai nake bukata nakan zo dashi daga gidane,so muci wannan.."Kallonta zahirah
tayi tana ayyana kirkinta mirmishi tayi zatayi mgana Asma"u ta marairaice tana
fadin"Plz Besty karki ce A"a don Allah.."Ganin yadda tayi yasa zahirah takasa mata
musu,nan sukaci biccuit din suna korawa da madarar holandian din,har suka
koshi,hira suka cigaba dayi Duk da Asma"u ce keta hiranta,ita daga Umh sai A"a.

Suna zaune aka dawo aji sai Asma"u takoma gun zamanta,koda english Teacher ya
shigo maida hankalinsu sukayi kansu harda zahirah wacce taga bambamci sosai ta
fanni da dama da mkrantar garinsu,dayake tana son Abun aranta Tuni ta cire komai ta
maida hankalinta kan Abunda ake koya musu,ahaka har aka tashesu,koda aka tashi tare
suka fito aji ita Da Asma"u wacce ke rike da hannunta kam,har bakin get din school
inda Direban Asma"un ke jiranta,Haduwar farko Asma"u tayima Zahirah tayin shiga
motarsu su kaita gida ammh Zahirah tace itama za"a zo daukanta ba yadda ta iya illa
ta shiga motar direba yaja tana dagama Zahirah hannu itama tana dagamata,basu dade
da Tafiya ba sai ga Ushe,wanda daman Mu"azzam yafadamata shi zai dunga zuwa
daukanta in an tashesu.

Cike da Murna Zahirah ta shigo falon tana kwalama karime kira da"Mama..Na
daw..."Kalamanta sun makale ne lokacin dataci karo Da Ummi,zaune tana
kallonta,,tuni jikinta yafara rawa saboda tsoro durkushewa tayi bakinta na
rawa,tace"Ina..Y..Ni Ummi.."Tafada tana kafta ido.

Wani dirty look Ummi ta watsa mata tana mamakin yadda yarinyar tayi wani kyau
da ita,wato tasamu hutu ko,tabe baki tayi kafin ta kauda kai ko mgana,ganin haka
yasa zahirah mikewa jiki asanyaye ta karisa dakinta,Da kallo Ummi tabita tana
tsinema Shettima da Fadi,domin su suka cuceta.

Tana shiga daki,ta cire Uniform din nata tafada tiolet tayi wanka tazo tayi
sallah,tana nan zaune Sai ga karime ta shigomata da kulan abinci tana mata barka da
dawowa,cikin farinciki zahirah ta rumgume Karime tana murna nan fa ta zauna tana ta
bata lbrin mkranta,harda lbrin Asma"u Karime taji dadi aranta ganin yadda zahirah
take cikin farinciki mara misaltuwa Ai su karime sunsha Hiran mkranta kamar ba
gobe...

Karfe hudu na bayan la"asar Sai ga wani malami yazo yace yallabai ya turo sa
yazo akwai wacce zai fara yima karatun addini,Ummi bambarankwai taji zencen shiyasa
afusace ta shiga ciki ta kira mu"azzam tana fadin"Kai kana haukane,wani salon
iskanci ne wannan,bayan wahalan sata mkranta harda wani salo ne na dauko mata Wani
malami wai da sunan zai koyamata karatun addini,yo ina ruwan wani tayi ta zama da
jahilcin mana,wa ya damu",Tafada ranta bace.

Gyara zama yayi yana jingina da jikin kujeran dayake zaune yace"Kiyi hakuri Ummi
na nayanke hukunci batare da nayi shawara dake ba,Duk abunda kikaga inayi yana
cikin alqawarinmu ne shiyasa"Tsaki Ummi taja tana fadin"alqawarin banza,gabadaya ni
aka cuta ammh daga baya su suketa samun Nasara akaina,to bazai sabu ba tun wuri ka
chanza mgana kai wlh kaja tsiya har mkrantan sai na hana naga karyan iskanci"Shidai
mu"azzam hakuri yaita bama Ummi don yasan za"a rina cikin kwantar da murya yace"To
shikenan Ummi yarda kike ce,akoda yaushe bani da buri illa naganki cikin
Farinciki,Umarninki shine nawa,bari nakira malamin na sallameshi kawai"Daga haka ya
datse kiran yana mirmishi Yasan cewa Ummi zata kirasa daman shiyasa yaki gayamata
ya shiryama hakan,illai kuwa sai ga kiranta sai da takusa tsinkewa ya daga yana
fadin"Ummi na,ina kokarin kiransa ne.."Ajiyar zuciya ta sauke kan tace"It ok..Ka
barshi ya dinga koyamata ba don halinta ba"Tafada ranta ba dadi,godiya ya shiga
jeramata kafin ta yanke wayar,haka kurum takejin kamar wani abu zai faru gaba in ta
biyema Shawaran Mu"azzam.
Zahirah taji farinciki lokacin da lami take fadamata ta shiryo tazo Yallabai ya
aiko azo amata karatu,murna kamar ta kasheta aharabar gidan suka shimfida darduma
harda dan allonsu,da fari sai dayafara jarabata yayi mamakin Ilimin yarinya,ammh
sai ta bugaci da adawo baya,saboda dadewar datayi batayi ba,Hadisine da qur"ani,da
Ahalari,da Sai Tauhidi yafara koyamata bayan ya bata littafin wanda duk dawainiyyan
yallabai ne,hakika zahirah taji dadin yadda rayuwarta take budewa daci gaba ta
ko"ina shiyasa gabda mangariba suka tashi karatun da malamin nata Ustaz
Haruna,sallar kawai tayi ta dauko littafan nata tashiga dubawa,ranar dinner ta ma
sai su karime suka dauke littafan kana ta iya cin abinci,tana kamallawa takoma na
boko tana dubawa tana mirmishi murna kamar ya kasheta ta zama cikakkiyan yar
mkranta.

Da wuri ta kwanta saboda gobe school,shiyasa koda mu"azzam yadawo tuni ta dade da
barci shiyasa bai tasheta ba shima ya shige shashensa yayi abunda zaiyi ya
kwanta,itako Ummi rantane duk ba dadi shiyasa ko fitowa batayi ba.

*****

Washegarima dai bata chanza zani ba ,da wuri ta shirya Shikanshi mu"azzam din yau
fuskarsa babu Annuri gaisuwanta kawai ya amsa yace taje ta karya da hanzari,ganin
yaki karyawa yasa ta kallesa taga yahade rai sai yajan tsaki yakeyi sai taji babu
dadi shiyasa kadan tasha tea din Wainar kwan ne ma Karime ta sakama a food
flulas,suka fice Ko amotar ko mgana bai mata ba, illa kawai tambayanta dayayi ya
yanayin karatun tace mai Alhamdulillah,ganin shi cikin damuwa sai kawai taji ta
damu sosai shiyasa suna kaita har haraban mkrantan bayan ta fito sai ta dan tsaya
rike da murfin motan tana kallonsa,kallonta yayi yana fadin"Any problem.."Fuskarshi
babu Annuri,gyara zaman jakarta tayi tana wani kwabe fuska tace"Don Allah yaya
Mu"azzam kayi hakuri.."Tafada idonta na kansa,kur yayi mata da ido kafin ya murmusa
yace"For what..'cike da yarinta tace'to naga kana ta fushi dani ko kallona baka san
yi.."Baki ya rike cike da mamakinta yadda ta iya gane yana cikin damuwa,kallonta
yayi kafin ya kada kai yana fadin"Ni bake kika batamin rai ba,kuma dawani idon kika
ga ban kalleki ba."Yafada yana leko fuskarta Dariya tayi tana rufe fuska shima
mirmishin yayi yana fadin"Ngd tunda dai har andamu dani,kuma daga yau zanta kura
miki ido tunda shi kike so,shikenan ko"rufe ido tayi da tafin hannunta tana
dariya,hannu yadagamata yana fadin"Oya go to class gashi can an buga bell,take care
sai na dawo ko"Kai ta gyada tana dagamai hannu bayan ta rufemai murfin mota tana
tsaye agun har Motarsa ta fice daga haraban mkrantan.

Ke...."Taji ance daga bayanta saurin juyowa tayi saboda yadda ta tsorata kawai
sai taci karo da Asma"u ajiyar zuciya ta sauke tana fadin"Wai wlh kin tsorata
ni.."Dariya Asma"u tayi tana riko hannunta tace"Am srry Besty na tsorata ki ko? tun
dazu nake kallonki sanda aka kawoki kin tsaya kina mgana hala da mum dinki kuke
magana? tafada tana kallonta.

Mirmishi kawai zahirah tayi kafin tace"a'a Yayana ne..."tafada kanta tsaye domin
bazata iya fadama Asma"u miye hadinta da ya mu"azzam ba daga haduwa jiya
jiya,Asma"u tace"wow..Kina da broda ashe niko kinga Sister gareni yayata wacce nake
bi,mu biyu kachal Mami da Abbi suka haifa.."Tafada tana yalwata fara"anta Allah
sarki zahirah ta furta kawai,suna tafe zasu aji Asma"u na cigaba da bawa Zahirah
tarihinta ko ajikinta kamar sun shekara tare.

*WACECE ASMA"U GADDAFI NURA*

Yace ga minister of Foreign Affairs(ministan huldar Najeria da kasashen waje)


Alhaji Gaddafi Nura da Hajiya Umaimah,su biyu kadai iyayansu suka haifa aduniya ita
da yayarta Hidaya,wacce ke aure alagos tana Auren wani Captain din Soja,su asalin
iyayansu fulanin Yola ne zama ne dakuma arziki ya kirasu zuwa Abuja.

Duk da sun kasance sun fito gidan Arziki hakan baisa tarbiyansu ta lalace ba suna
da gata na hakika,domin duk burin iyayansu yana kansu ne kada ma Asma"un taji
lbri,Asma"u yarinyace wacce ashekaru bazata wuce 19 ba ammh kana kallonta zaka ga
tsantsan wayewa da ilimi,doguwace fara tas mai dauke da dogowar Fuska,tana da Faram
faram da jama"a kuma akwaita da Saurin sabo,gata da Surutu,bata da girman kai balle
nuna ko ita watace babu ruwanta kowa natane,tunjiya da"aka kawo Zahirah taji ta
burgeta sosai hartaji tana so ta kulla kawance da ita.

Koda aka tashi break tare sukaci abinda Zahirah tazo musu dashi,bayan itama Asma"un
tazo da Arish da kwai,Abunsu gwanin ban sha"awa,duk rashin sakin jikin zahirah sai
da tasaki saboda Asma"u tayi bata da mtsala sam,gashi tana taimakonta ta bangaren
karatu domin kaf ajin ba wanda yakamo kafarta akokari,ta ko"ina yarinyar ta hada
komai,tuni,sauran yan class din suka fara jin haushin Zahirah na ganin daga zuwanta
ta samu daman kawance da Yar gidan minister ammh su dasuke tare babu wanda ta taba
bawa Fuska.

*MAID*

Mutanen Maiduguri,tunda suka koma da lbrin dacen Da Zahirah tayi hankalin kowa
ya kwanta ammh banda Na shettima da yakura,kullum garin Allah ya waye har duhu ya
shiga basa cire ran ganin dawowar zahirah kullum cikin zullumi suke kamar ma,
shettima yaji lbri,koda yake yana kokarin nuna komai ba komai bane,ammh yakura
datake tare dashi tafi kowa sanin halinsa,shiyasa wani lokacin yakan bata tsausayi
domin tako ina maraici ya lullubesa ga ba uwa ba uba,babu yan"uwa duka sun kwanta
dama,ga babu wanda zaka kalla kace nakane ko zakaji sanyin aranka,tanaji ajikinta
kila Shi shettima nashi sakayyar kenan da Allah ya hanasa haihuwa,ya nuna masa
wanda dai suka tsana yanzu duk,duniya shine nasu kuma sanyin idaniyarsu.

Yakura kullum cikin yima zahirah addu"an zaman lafiya take da hakuri da juriya,duk
da bayan auren sunyi mgana da Mu"azzam din sau biyu ta wayar bukar,koda ta
tambayeshi zahirah sai yace tana gida,shikuma yana office,ammh ya tabbatar mata da
cewa komai lafiya bawani mtsala,duk da,hankalinta bai kwanta ba ammh kaso hamsin
na damuwar tata yatafi,ita dai yanzu tabarma sarki Allah komai don taga damuwar ma
ba magani bace.

Abagaren bukar kuwa,kewar na zahirah kadan ce ke taso mai,saboda shi yana nan
albrin da mahgana ta fadamai,wani lokacin yaji kamar yakira mu"azzam yace yahadasa
da Zahirah,in su Alee suka saka kukan ina yahna dinsu,ammh sai yaji yakasa
amtsayinshi na mahaifi gareta hakan baida ce ba,shikuma mu"azzam duk sanda sukayi
waya sai dai,yace tana gaishesu shi yana wajen aiki ne,baita ba cewa gata
ba,shikuma bukar kunyace da Nauyi yahanasa mgana,ammh azahirin gaskiya yana bukatar
Jin muryan yarsa ko hankalinsa zai kwanta.

Akwanaki ma yan"uwansa suka kafamai tsiya wlh sai sunje Abuja sunga dakin zahirah
tunda dai basu samu zuwa da biki ba,dakyar ya lallashesu cewa karsu damu shi da
kanshi zai kaisu,su bari adan kwana biyu,harda mahgana amasu lallaban kada yabarsu
sutafi,saboda tana gudun karsuje suga halin da ake ciki suxo sufadama dan"Uwansu su
tadamai hankali yace ta munafuncesa,kuma ta sani Ummi wlh babu ruwanta Ubansu zata
ci, in ma ta barsu sun kwanan mata a gida,Kenan.

******

*After 1 week*
*Abuja*

Yau kimanin Sati daya kenan da fara zuwan zahirah mkranta,ammh in ka ganta awannan
kwanakin sai kayi mamaki,domin zahirah takara wayewa tafara fahimtar yanzu tana
cikin garin Abuja ne,Haduwarta da Asma"u Gaddafi Nura Alheri ne gareta domin itace
take kara koyamata wasu abubuwan na fanni mkranta,yanzu kawancesu yayi karfi domin
tuni zahirah tasaki jiki da besty nata wacce ke matukar kaunarta don Allah,wanda
saboda son datake mata har sai da Maminta hajiya Umaima tazo har mkrantan domin
taga Zahirah wacce kullum Asma"u takoma gida lbrin kenan,Mami Besty ta kaza,besty
ta kaza,soyayyahce wanda Allah ke hadawa,ba shakka Mami tayaba da natsuwar ta
zahirah shiyasa hankalinta ya kwanta da kawancen nasu,rumgumeta tayi tana ta samata
albarka bayan tayi musu fadan su maida hankali akaratunsu,zahirah taji wani
farinciki,yakamata domin lokaci daya taji mami ta burgeta matuka,duk ita tataso
bata son dadin mahaifiya ba,abun ya burgeta yadda taga Asma"u nama maminta shagwaba
ita kuma tana biyemata,saboda tsausayin kanta har sai da hawaye suka zubomata ammh
tayi saurin sharewa,Asma"u taganta shiyasa Mami na tafiya ta tsareta da tambayan
meyasata kuka,sanin Halin Asma"u danaci yasa tace mata ta tuna da mamanta ne
shiyasa,to sai anan ne Zahirah kefadama Asma"u mahaifiyarta ta rasu,ita din yar
maiduguri ne,ammh tana zaune gun goggonta ne anan Abuja,haka kurum taji bazata iya
fadan cewa aure ne yazo da ita nan ba,kozata bada lbri ba yanzu ba, saboda yadda
takeda bala"in zurfin ciki bako da yaushe take sakin baki tana bawa Asma"u lbri
ba,duk da har yau batasan cewa ita Asma"u diyar minister ce ba.

Abagaren karatun addinin,nata shima Alhandulillah,domin komai na tafiya yadda ya


kamata,babu wani mtsala,shima malamin yanajin dadin karantar da ita,saboda yadda
take da ganewa da saurin Fahimtar abu,kafin kace me sunyi nisa cikin karatun
nasu,Ummi kuwa yanzu sai ta kwana biyu bata saka ta,a ido ba saboda tana dawowa
mkranta abinci kadai takeci tafita Gun mallam,sai gabda mangariba take
dawowa,sallar kadai takeyi tadauko jakar mkrantar bokon ta tahau dubawa,sai anyi
issha"i kana zata tararra ta ijiye tana idarwa zata bi lafiyan gado,saboda yanzu
bata da issheshen lokaci,ko ya mu"azzam din ma, yanzu ba kullum suke haduwa
ba,watarana kafin ta shirya Ushe yakaisa office,kana yazo yakaita,itama ta lura
akwanakin aiki yayi masa yawa,ashe yana kan wata shari"a ce mai zafi,na game da
kisan gillan da"a kama gwamnar jahar Kogi shi da iyalansa gabadaya case din yana
hannunsa ne,shiyasa yanzu kwata kwata bayasamu zama,itama su karime kefada
mata,suma Ummi sukaji tana waya take fada,har aranta taji badadi,kuma kullum tayi
salla sai ta sakashi a addu'an samun Nasaran rayuwa,saboda mu"azzam yazama,wani
jigo ne na cigaban rayuwata koda baya taka mtsayin miji gareta balle shidin
yakasance bangon sikari ne gareta koya ta jinginesa sai ta lashi siga.

*****

Yau tagama monday ne,tunda tadawo daga school take daki ko abinci takasa
ci ,Assigment maths teacher su yabasu,Quadratic equation ne,dama ita tuni maths ke
dan bata wahala balle wannan bata ganeshi kwata kwata,kuma amkranta sai da Asma"u
tasake mata bita ammh sam yanzu takasa fitar dashi,tayi yafi sau goma tana
yagewa,duk ta daburce kanta kamar tayi kuka,zaune take bisa cafet sanye da wata yar
yalolon shimi wacce iyakarta cinyarta kanta ko dan kwali babu,gashinta dake
cunkushe cikin ribbon,wanda aikin karime ne, ita ta,tsifemata shi ta wanke mata
shi,ta saka mata band,abincinta ne agefe ko kalonsa batayi ba,ita yanzu burinta
taga tayi wannan Assigment din daidai.

Tun dazu yake tsaye bakin kofa hannunsa suna zube cikin aljihu,sanye da riga da
wando na jc,black and white gaban rigan an sanya Am proud to be a Lowyer,kansa babu
hula,ammah Fuskarsa tana fitar da Annuri lokaci daya yana sakin mirmishi,da kofan
ya jingina yanajin wani kasala na shigansa,lokaci daya,zuciyarsa ke fada masa yayi
kewar yarinyar wajen kwana nawa bai ganta ba,ammh yanzu kallonta ma kadai nishadi
yake sakashi,yana kallon duk abunda takeyi tayi rubutu,tayaga duk ta rude ta ruda
kanta,dariya tabashi sosai,aranshi yana ayyana Duk randa tazama wata kusa agwannati
za"a ga sanabe.

Gyaran murya yayi ,shiyasa tayi saurin dagowa,tana cin karo dashi,ta shagwabe
fuska tajuya mai baya tana tura baki"Galala yayi yana kallonta kafin yafara takawa
zuwa gabanta,yana zuwa takara juyamai baya,ya kara zagayowa zuwa gabanta nan ma sai
takara juyamai baya,tana turo dan bakin nan nata,ajiyar zuciya ya sauke yana binta
da kallo,kafin yamike yana fadin"Wai kanwata minayi ne,naga ba"a son kallona kuma
ana juyamin baya? kara zumbura baki tayi saurin cewa yayi"No kinga come here..sai
ki fadamin laifi na,nikuma sai na bada hakuri"Yafada yana kallon yadda shimin ta
manne mata ajiki,kin tasowa tayi sai ya ware hannu yana fadin'Come on,plz *MY
HIIRAH*.."yafada cikin wata irin murya mai kama da rada.

jin haka yasa tatashi bayan ta ijiye littafin da biro tafara takawa garesa,,kowani
gaba na jikinta na motsawa,kirjinta yakafama ido,yadda suke wutsil wutsil,cikin
shimin domin ko bra bata saka ba,ganin yadda takemai yanga yasa shi yayi saurin isa
gareta ya rumgumota atare suka sauke ajiyar zuciya,kamkameta yayi yana shinsshinan
wuyanta lokaci daya,yake fadin"Oya fadamin naji,wani laifi nayi ake juyamin
baya"kara nutsa kanta tayi akirjinsa kan tace cikin sanyin murya"To..Ba..ba..Kai
bane kashare ni kwana biyu ba,ko school yanzu mundaina zuwa tare,sai da acemin wai
katafi office"Tafada da sigan yarinta tana kuma tura baki,kara rumgumota yayi yana
fadin"Auchh..Gaskiya ban kyauta ba,yakamata azaneni ko'yafada yana kallon bakin
nata kara turoshi tayi zata yi mgana kawai sai taji saukar lebenshi anata yafara
tsotsa cikin wani salo lafewa tayi ajikinsa tana karban sakon nashi daki
daki,Harshensa ya zura acikinta bakinta yana wasa da harshenta gefe daya kuma,yana
wasa da dayan hannunsa bisa sassan jikinta,tudun hip dinta yake shafawa da hannusa
har ya gangaro zuwa karmin byanta yana mata tafiyan tsotsa gantsaremai zahirah
tayi,tanajin wani dadi dadi mai tare da ni"ima na tsirgamata,zagayo da hannun nasa
yayi zuwa kirjinta ya tura hannu cikin shimin ya damki nonowanta,wanda jin saukansu
ahannunsa sai da ya wani saki Numfashi"Hmmm..."Ammh stil bakinsa na cikin nata,ai
zahirah bata gane kanta ba, saboda yadda mu"azzam yasa duka hannuwansa yana wasa da
nipple dinta murzasu yake ahankali cikin wani salo na dabam,ai tuni ta sallama mai
tana kara turamai kirjin nata,dga kasanta kuwa tuni pant dinta ya jike da ruwa,wani
zil..Zil..Kawai takeji ajikinta,tsayuwa tana neman gagaransu cikin wannan yanayin
suka zube bisa Cafet Mu"azzam yahau saman zahirah yana mata wani irin kiss mai
firgitarwa ko'ina na jikinta yake bi yana sumbata cikin yanayin fitar hankali,hannu
yasa yayi kasa da shimin Boobs dinta suka bayyana ,cikin gigicewa ya kafa bakinshi
aguda daya yana wasa dashi,dayan kuma yana murzasa da hannu dayan,Zahirah dataji
wani bakagon yanayi bata san sadda ta saka duka hannuwanta ta zagaye kugun Mu"azzam
dashi ba idonta akulle take fadim"Ya...M..u...a..a.z..zam...Ka...ba..ri..."Tafada
cikin wani yanayi na fitar hayyaci,dagowa yayi yana kallonta kafin yace shima cikin
wata murya mai kama dana dan maye"me zan bari Hirah,plz kibarni nasamu natsuwa daga
jikin ki..Don..Allah..."Yafada yana kara rumgumota lokaci daya taji ya zare shimin
yana kokarin tura mata hannu cikin pant dinta.

_Am Srry jiya bancika muku alqawari ba,wutar mu ta samu mtsala ne,so manage dis one
plz,da zarar angyara zaku dinga samun update akai,akai dama Skul ne ke hanani but
now mun kareta All d time naku ne_

One luv janaf fans💞

[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺


_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_
*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I DEDICATE DIS PAGES TO U GUYZS,..JANAF NOVELLA..UWAR MIJINA FANS 1&2 Gidajen da
ake sharhi,Sharhi mai taba zuciya Ainun,ina matukar,godiya Keep it up janafty Relli
Appreciate*_

*Intelligent writer"s ina gaisuwa,Allah kara basira.*

*NO 17*

kamkame jikinta tayi,lokaci daya tana sakin marayan kuka,jin saukan hawayenta
bisa fuskarsa shiya dakatar dashi,kan abunda yayi niyya,ajiyar zuciya ya sauke
bayan ya rumgumota da karfi,har saida tayi dan,kara washhh..."Ajiyar zuciya kawai
yake saukewa tare da Numfashi,lokaci daya.

Cikin sanyin jiki ya mike daga kanta yana kallonta yadda ta runtse ido tana
hawaye,Kallonta haka babu kaya tadamai da hankali yakeyi shiyasa ya fice kawai
maransa na wani murdawa,jin karar rufe kofansa yasa Zahirah bude ido,cikin kasala
da rashin kuzari,Dakyar ta iya mikewa taga aikin da Sukayima littafanta yadda suka
yamutsasu gefe,harda skul bag din nata bata tsira ba,tattarawa ta hau tana godema
Allah dayasa ba"a yaga littafin Maths teacher dinsu data shiga uku.

Toilet tafada domin tasani cewa dole ta danganta da wanka,domin ya Mu"azzam


yagogemata duka haddarta,yafara koyamata sabawa da salon wasanninshi,wanka takeyi
ammh kowani dakika tana tuna abunda ya wakana ne atsakaninsu,tanajin wani nishadi
yana shiganta,Tana fitowa ta zura wata sleeping dress pick colour wacce batama
rufemata gwiwa ba,Sallar issha"i tayi bayan ta dora da shafa"i da wuturi,Assigment
din nata ta dauka,ta fice tana fadi aranta"Dole na kaima ya Mu"azzam yayi min kada
gobe nasha duka gun maths teacher dinsu don Wicked ne.

Tana fitowa cikin sanyinta ta doshi shashen mu"azzam Ummi data fito daukan Ruwa
a fridge nata babu ruwa kawai kamar gizo,taga wata kamar zahirah zata shiga shashen
Mu"azzam,saboda razana kadan ya rage tayi missing step ta fado kasa,sai da ta rike
karfen bene,wani zufa na ketomata,,Cikin daga murya tace"Ke..Ke...Ke..."Tafada tam
Baci yake in Ummi tace wai tana bin Dakin Namiji,to wai waye Namijin inbashi
ba,kuma shidin fa Mijinta ne,gaskiya Ummi tafara kaishi bango,haba.

Koda yakoma dakin zahirah baiwar Allah hartayi barci,Assigment din yadauka
yayimata awata takarda ya ijiyemata akan side drower dinta,wanda data tashi zata
gani,Gyaramata kwanciya yayi bayan ya sumbaceta agoshi ya rufeta da blanket,ya fito
zuwa nashi dakin,aransa yana kara mamakin yadda Ummi take mai wasu abubuwan,kamar
ba danta ba wacce ta haifa da cikinta ba.

*******

Washegari Tunda Zahirah tatashi taga sakon mu"azzam,akasan aikin dayayimata ya


Rubuta *SORRY MY HIRAH ALLAH YABAKI HAKURI KINJI* salon Rubutun nasa shi ya
tsumasata ainun,batasan sadda ta rumgume Takardan ba tana shakan kamshinshi,Aranta
tana jin ko me Ummi zatayi sai dai tayi domin takamu da son ya mu"azzam so kuma mai
tsanani,wanda tanajin bazata iya rayuwa babu shiba,koda kuwa kasheta za"ayi
itakanta da ace zuciyarta tayi shawara da ita,kafin tafara sonshi da bata bari
ba,saboda sanin Abunda ke gabanta,ammh sai dai kash,bata da yadda zatayi Allah ya
rigaya da yarubuta haka zai faru,yana cikin kundun kaddaranta.

Sauri tayi Ta kwashe a Note Book dinta kafin ta shiga wanka,tana fitowa shiryawa
kawai tayi Karime ta kawomata abun karinta agurguje ta karya ta fito rataye da
jakanta Ushe na waje na jiranta,tana fitowa suka wuce,Sai da suka dauki Hanya kana
Zahirah ke tambayan Ushe yakai yallabai wajen aiki ne? amsa mata yayi da cewa"A'a
yau yanajin yallabai bazai Fita umartansa dai yayi daya kaita mkranta akan
lokaci"gyada kai kawai tayi Cikin gamsuwa.

Amkranta sunyi kamar yadda suka saba Da Asma"u har aka tashi gida,tare suka fito
har bakin get kowacce na tsimarin jiran mai daukanta,shuru shuru babu wanda yazo
sai chan sai ga direban Asma"u yazo tafiya da ita,tayi tayi Zahirah tazo sufara
kaita gida taki yarda tace tabari itama yanzu za"a zo daukan nata,saboda haka yasa
Asma"u taki tafiya ta tsaya jiran Wanda zai dauki Zahirah ammh fiye da minti
talatin babu omo babu labari,dole tasa Zahirah bin Asma"u duk da ranta baimata,
dadi ba,ammh bataso Asma"u ta zargi wani abu ne,Suna mikawa Asma"u tacema
zahirah"Tunda dai yau gaki besty Allah sai kin karisa gida kingaida Mami.."Jin haka
yasa Zahirah ta rude taso tayi gaddama Ammh Asma"u ta bata Fuska dole tayarda,ammah
akasan Ranta duk zuciyarta babu dadi,ga gabanta dake faduwa.

A asoko road Gidansu Asma"u yake,wanda Sai Da zahirah ta saki baki da hanci tana
kallon aljannar duniya domin gidansu mu'azzam ba gida bane,akan tsaruwa da haduwa
na gidansu Asma"u,Zahirah bataso zama ba ammh Asma"u ta matsa harsai sukaji abinci
sukayi sallah,mami kuwa taji dadin zuwan zahirah ta rumgumota tana sakamata
albarka,dazata tafi Mami ta cikamata leda da kayan kwalliya na kamfanin MAKARI
harda Atamfanta Super wax,da farko Zahirah kin amsa tayi,Asma"u ce ta amshi kayan
tana Hararan zahirah,wacce taketa zubama mami,godiya tana amsawa da Amin.

Tare da Asma"un suka koma zata rakata gida,wanda ko amotan Asma"u keta zencenta
ammh ita zuciyanta na gida,illai suna zuwa Suka zuba hon Sani maigadi na wangale
get sukafara cin karo da mu"azzam yana kai da kawo hannunsa goye abayansa,yana
sanye da riga da wando na kamfanin Armani black and white,jin hon din mota yasa ya
zurama get din ido azatonshima Ushe ne,sai yaga wata bakar accord tasawo kai cikin
gida Abunda ya dauremai kai ganin zahirah ta fito daga motan ita da wata
yarinya,daure fuska yayi yana jifanta dawani kallo wanda sai da zahirah taji
kafafunta sun kasa daukanta,lura da yadda zahirah ta rude ne yasa Asma"u ta riko
hannunta tana fadin"Shine broda dinki din nan.."?gyada mata kai kawai Zahirah tayi
kanta nakasa.

karisawa,sukayi Dan dukawa Asma"u tayi tana fadin"Ina wuni.."Amsawa yayi


idonshi na kan zahirah kafin yace"Wacece ke? kuma daga ina kuke.."Yafada cikin
bacin rai,Cikin dakiya Asma"u tashiga koramai jawabin abunda yafaru ta kareshe da
cewa"Kayi hakuri wlh ba da gangan nadauketa mukaje gidanmu ba,naga ba"azo daukanta
bane."Tafada tana mtse hannun zahirah wacce kanta ke duke taki ko dagowa.

Ajiyar zuciya ya sauke,kafin yace"it ok,ammh karku sake irin wannan,saboda kun
tadamana da hankali,tunda ita ba ko"ina tasani ba"Yafada fushinsa na sauka ,Asma"u
tace"Insha Allahu bazamu sake ba..."gyada kai yayi kafin yace"Madallah babu
komai.."zahirah dai kanta na kasa duk kokarin mu"azzam nasu hada ido bai samu dama
ba har suka shige ciki,Zahirah ta godema Allah da bata tarar da Ummi afalo ba,har
suka shiga cikin dakinta,Asma"u bata wani zauna ba,illah zahirah tafita takiramata
su karime tana nunamusu Asma"unta suka gaisa cikin sakin Fuska,da Asma"u ta
tambayeta ina goggonta take,karya Zahirah tayimata da cewa bata nan,Asma"u bata
kawo komai ba tace"In takara dawowa sa gaisa da ita..,Bata wani jima ba tayima
Zahirah sallama wacce ta rakota har gun mota kafin takoma ciki,bata dai kara saka
mu"azzam a ido ba har dare.

Shiko Mu"azzam sam ya manta da zahirah ma saboda ya aiki Ushe kuma bai dawo da wuri
ba,sai da lokaci yaja,kana yatuna da ita,koda ushe yaje mkrantan babu kowa,kuma ya
tambaya sukace gaskiya basu da masaniya sukam,dole ya dawo yafadama Mu"azzam wanda
jin haka yasa hankalinshi yatashi matuka tunaninsa kada yar mutane tazo ta bace ya
shiga uku,ina tasani agarin Abuja,Kara tura ushe yayi kan ya dudduba kan hanya ko
Tafara takowa akasa,to yatafin ne baidawo ba suka shigo,Ummi kuwa duk wainar da"aka
toya tana dakinta bata sani ba,wardrope dinta take gyarawa tun safe shiyasa ba
wanda ma yaji Duriyanta ko lunch dinta ma sama,aka hauramata dashi domin yau
sarautarta ta motsa ne,Mu"azzam ya godema Allah da haka yafaru,domin bayason
Tijaran Ummi sam.

******-

Yau kimamin kwana biyun da faruwan Haka,Ammah mu"azzam bai kara waiwayarta ba,taci
karo dashi sau biyu tana gaisheshi yana amsawa adakile,kuma fuskarsa,babu Annuri ko
kadan,Tuni zahirah tasha jinin jikinta,takuma fahimci Mu"azzam din Fushi yake da
ita tun laifin Ranar nan,Tana so tabashi hakuri kuma bata samu dama ba,don
akwanakin nan Ummi sai takai goma afalo bata haura ba sama,shiyasa babu halin zuwa
bashi hakuri,tunda ba zuwa dakinta yakeyi ba yanzu yana Fushi da ita.

*MAFARIN KOMAI*

******

#*Soyayyah*

Ranar jumma"a gidan suka tashi da haihuwar zulaika matar Shureim wacce akama aiki a
asibitin Chika dake zaria,ga hajiya jikin sai a hankali,dole Ummi ta shirya Aranar
Ushe ya wuce da ita bayan yakai zahirah mkranta,wacce batason wainar da"ake
toyawaba sai da tadawo kana su karime ke fadamata,Tsalle tayi itakadai adaki tana
murna domin karime tace mata,kila Ummi ma tafi sati don ta debi kaya da yawa,Ran
Zahirah fes,Ranar Wuni tayi walwalarta wanda ko malaminta dayazo yaga alama domin
Karatun nasu ma na yau na dabam ne,haka take sakin kira"anta cikin Annushuwa,kamar
babu abunda ke damunta.

Karfe 8:00pm taji shigowar mota tasan kuma ya Mu"azzam ne,dama already tayi
wanka cikin wasu riga da wando wanda cikin siyayyar da yayimata ne,red and black
sai ta sanya mayafi R&S karami ta yane kanta dashi bayan tafeshe jikinta da Turare
cikin wanda Mami ta bata ne,bayan kuma ta saka humranta wanda Su yakura suka zomata
dashi,wani bakin flat shoe ta saka,ta fito tana Baza kamshi,abun mamaki shashen
Mu"azzam kai tsaye ta nufa ranta babu ko fargaba.

Kofar falon tana budene, tana turawa ta bude,falon babu kowa tsint ammh ko"ina
sai tashin kamshi yake tsaf tsaf kamar ba dakin Namiji ba bedroom din ta nufa ta
sanya hannu tayi knooking daga chan bangaren Mu"azzam da fitowarsa wanka kenan
yace"yes come in.."da sallamarta ta shigo bayan ta turo kofan ahankali,tana dagowa
karaf suka hada ido,tsuramata ido yayi yana kallonta sama da kasa,aransa yana
fadin"Sarki ya tabbata ga Allah shugaban halittun duniya.

Itako kunyane yakamata ganin yadda rigar wankan ya damesa har yana fitar da surar
jikinsa,kirjinsa kuwa abude gargasa tayi kwance luf ruwa na diga ajikinsa,sunkuyar
dakai tayi tanajin kamar ta juya,ganin haka yasa yayi Fuska kawai ya wuce gaban
dressing mirror dinshi yana kokarin shafamai yayi kamar baisan da tsayuwarta agun
ba.

*Comment and vote,share*

*One luv Janafty Fans*

[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺


_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*⚒

*NO 18*

Ganin yadda yayi mata ne yasa taji gwiwanta ya sake,taji kamar tajuya ammh kuma sai
takasa,cikin sanyinta tafara taku zuwa garesa,ammh kanta na duke tana wasa da adon
gyalen dake jikinta.

Shiko yana kallonta ta wutsiyar ido,Kamshin turarenta dake kusantoshi shike kara
rikitashi,tsaya tayi agabansa kafin tace"Don Allah kayi hakuri ya Mu"azzam baran
kara ba insha Allahu.."dagowa yayi yana kallonta cikin sagewan tunani da wani
shauki ganin yadda ta sadda kai yasa ya kauda kai baimata mgana ba,illa ma zare
igiyan rigar wankansa dayayi ganin haka yasa tayi saurin juyawa tana runtse ido
kunya ya kamata,wardrope ya isa ya ciro riga da wando yasaka duk agabanta,wanda da
gangan yayi,itako baya tajuyamai tana salatin cikin ranta take ayyana"Lalle ya
mu"azzam shi ko kunya baiji "

Yana kallonta ta wutsiyar ido,yana gama shiryawa ya feshe jikinsa da turarensa na


Azzaro visit kawai ya nufi hanyar ficewa daga bedroom din ko kallonta baiyi
ba,ganin haka yasa tayi saurin cewa"Ya mu"azzam baka ce komai ba"Tafada cikin
sangarta.

Cak ya tsaya yana kokuwa da Numfashinsa,domin Muryanta kadai ma kashe masa jiki
takeyi juyowa yayi yana fadin"uhm me kikace? yafada yana tsaida idonshi
akanta,Diddira kafa tafarayi tana fadin"Kai ya mu"azzam so kawai kake kamin wayau
kafa ji menace"Tafada tana kyabe fuska,tura baki yayi yana kwaikwayonta yace"Yaushe
naji,kinga tafiyata tunda bazaki fadaba"Juyawa yayi har yadora hannunsa bisa handle
din kofa,kawai ta rugo da gudu ta rumgumesa ta baya tana fadin"Don Allah kayafemin
ya mu"azzam na tuba bazan kara ba"

Tudun boobs dinta da suka kwanta masa abaya susuka kara rikitasa lokaci daya yaji
jikinsa ya dau mazari balle data sanya hannuwanta duka biyu ta zagayo su acikinsa
sai da yaji Numfashinsa ya dauke na wasu dakikai,Juyo da ita yayi yana sakin ajiyar
zuciya hannunsa yasa duka ya rumgumota yana fadin"It ok,ammh plz kada ki kara irin
wannan,kawai daga haduwa da kawa kikama binta gidansu,hakan ba dacewa bane
kinji"Yafada yana dago Fuskarta.

Shagwabe fuska tayi tana fadin"Allah ya Mu'azzam Asma"u babu ruwanta,baka ga yadda
maminta ke sona ba,harda kayan kwalliya tabani danaje.."Tafada tana kallonsa,zaro
ido yayi yana fadin"Au daman roko kikaje yi kenan.."Itama waro idanunnata tayi tana
fadin"Allah ban roketa ba,da kanta tabani kuma dama naki amsa ranta ne yabaci,wlh
gaskiya nake fadamaka"Tafada da sigan yarinta.

Kumatunta ya shafa yana fadin"i know,wasa nake miki,kawai ki guji gaba ne,bani son
a gurbata miki tarbiyanki,bayan kuma ke kanki kinsan ke din ta dabamce"Yafada yana
kashe mata ido daya.

Sunnne kai tahau yi bisa kirjinsa tana yar dariya,kara rumgomta yayi yana bata
sumba bisa kanta,cikin shagwaba tace"Nidai ama Zahirah Abubakar bahgana da ita da
kawarta Asma"u Gaddafi Nura afuwa sun tuba bazasu kara ba.."Tafada tana wani
narkemai.

Zaro ido yayi yana fadin"Asma"u gaddafi Nura itace yarinyar dama."Yafada da son
tabbatarwa,gyada kai tayi cikin tsoro tana fadin"Ka santa ne? kowani abu ne yafaru
da ita? tafada cikin tashin hankali.

Lakuce mata hanci yayi yana fadin"Oh no kawai dai Naji sunan Gaddafi Nura ne a
mtsayin mahaifinta,kuma shidin minister of Foreign affairs ne,ma"ana Ministan
huldar kashashen,waje da Nageria.."Ido zahirah ta zaro lokaci daya da dafe kirji
tace"na shiga uku,ina ni ina diyar minista,gaskiya zan daina kulata."kallonta yayi
yana fadin"to wayace kidaina,kulata,kawai dai ki kama girman ki ne,bani son araina
min ke,itama din zanyi bincike in nayaba da tarbiyanta zaku cigaba da kawance,in ko
na samu akasanin haka am srry to say zan rabaku ne"jinjina kai zahirah tayi tana
fadin"bama zaka samu ba,Asma"u bata da mtsala."Tafada tana Cuno mai baki,wanda
daman Tuni yake neman hanya caraf ko ya dora lebensa saman nata yana tsotsa
ayayinda hannuwansa duka biyun ke kara kaina ajikinta,hannunsa daya yana tallafe da
kanta,daya kuma yana saman hips dinta yana shafawa har zuwa bayanta,Tuni zahirah
tasaki jiki tana amsan sakonnin,na mu"azzam mai wuyar fassara,sai gashi da kanta ta
budemai bakin ya cafki harshenta yana tsotsa,cikin lokaci kadan suka rikita
juna,tuni Mu"azzam yayi nasaran raba Zahirah da rigan jikinta yana wasa da
albarkatun kirjinta,tsayuwa tafara neman gagaransu,dole ya dauketa cak bai direta
ko"ina ba,sai kan makeken royal bed dinshi wanda yaji zanin gado na alfarma,zahirah
bata ankara ba taga Mu"azzam yaraba kansa da kayan jikinsa duka,yayi niked dashi
lokaci daya yana saka hannu yayi kasa da hasken Fitilan,ya kunna Dumlight,jikinta
ne ya hau rawa lokacin da fatarsu suka hadu waje,daya mahakaucin kiss kawai yake
sakarmata, tako"ina na jikinta,lokacin dayazo bisa kirjinta,kuwa bakinsa ya sanya
adaya yana wasa dashi daya kuma yana murza mata da tafin hannunshi,tuni Zahirah ta
rikece tana kara tura masa kirjinta hannuwanta na bisa kansa tana yamutsawa,tanaji
yayi kasa da dogon wondon nata yayi kuma nasaran rabata da pant dinta,bata da
karfin hanasa saboda kowani gaba na jikinta ke amsan sakon,ware mata kafa yayi
yasaka yatsunsa guda agun,inda yajishi ya jike da ruwan Ni"ima,Fingering yafara
mata,Tuni tafara nishi,shima yanayi kamar zasu hadiye juna,jikinta kuwa kyarma
yakeyi kyar..Kamar mazari yayi tsawon mintina yana mata,kafin lokaci daya tajI
yakara ware mata kafin ya saita kanshi,daga shi sai mai tsaron gida,itadai abu daya
taji sanda yake karanta addu"an saduwa da iyali,lokaci daya ya danna da karfinsa
yana kuma toshe mata baki da bakinsa,wani azaba ne mai tattare da yankan reza ya
ratsata,jitayi kamar anzaremata rai ne an dawo dashi shiko enjoying yakeyi yanayi
yana sambatu kamar tattabe,tun tana yunkurin yin ihu harta hakura,ta sallama,domin
jikinta ya saki gabadaya.

Tsawon awannin uku ya kwashe yana abu daya,kafin ya kamkameta yana sakin wani
marayan kuka,shi kuka ita kuka,kanta ya hau shafawa yana fadin"Allah yayi miki
albarka Zahirah ya rabaki da sharrin duniya dana lahira yakuma albarkaci
rayuwarki"Yafada cikin Farinciki da zubowar kwallah,tana jinsa ammh bata da damar
mgana saboda kowani gaba na jikinta ya saki,ga wani azaba dayaje ratsa ta ta
kasanta kamar anzuba mata barkonu,fuskarta kuwa tayi shabe shabe da hawaye wanda
har ya bushe tana ji ya fada tiolet yayo wanka,tana kuma kallonsa ya shimfida
sallayyah yahau sallah,bayan ya kammallah ya dade yana addu"o"i kafin ya koma ya
kwanta,kara jawota jikinsa yayi bayan ya rufesu da blanket,tana ji Numfashinsa
yafara sauka alaman yayi barci kenan,itakuwa ta kasa domin wani zazzabine ya rufeta
motsi kadan da tayi zai sake kamkameta kamar wani zai rabasu.Dole ta kyalesa bayan
ta kara nitsa kanta bisa karjinsa tana sakin ajiyar zuciya kanta kamar zai tsage
gida biyu.

Karfe 5:30 ya farka na asuba sakamakon yadda bargon da suke rufe dashi ya dau
dumin jikin zahirah a tsorace ya kunna hasken dakin yana binta da kallo,lokaci daya
gabansa ya fadi,ganin yadda take kwance shame shame kamar gawa,Numfashinta ne ke
fita awahale,ga jini duk yabata zanin gadon da suke kai,cikin rudewa ya shiga
girgizata yana fadin'Innalillahi..Me nayi kenan,Zahirah"Yakirata yana dorata bisa
jikinsa,dakyar ta bude ido tana kallonsa,bakinta ya bushe tashi takeson yi ammh
takasa saurin Rumgumeta yayi yana fadin'wayyo ni Mu"azzam menayi kenan,nakusa kashe
Farincikina dakaina.."Yafada idanunsa sun kada ganin yadda ya rude ne yasa tayi
karfin hali cewa"Don Allah Ya mu"azzam ka kiramim mama.",Tafada tana kama hannunsa
kallonta yayi yana damke hannunta kamar zaiyi kuka yace"Naji miki ciwo ko,bari kiyi
wanka muje asibiti.."Girgiza masa kai tayi tana fadi dakyar"Karka damu kakiramin
ita babu mtsala insha Allahu.."jin haka yasa ya ijiyeta bisa filo ya fice da Sauri
kamar zai kife,tsausayinshi ya tsirgamata lokaci daya taji bata damu ba halin data
ke ciki ba,tafi murnan ta mallakama mutum mafi daraja abu mai daraja agunta,lokaci
daya taji gabanta yafadi data tuna Da Ummi,saboda Tasan sun deboma kansu ruwa dafa
kansu ne matukar Ummi tadawo Ta fahimci miya faru,kila sai ta kusa kasheta.

Su karimr suna kwance adaki sukaji bugun kofan shashensu,Lami da itace bata da wani
Nauyin barci ta mike tana tashin su Uwanj,suma aruden suka tashi,suna mamakin waye
haka da asuban fari,Lami ce tayi karfin halin budewa,tako rude data ga yallabai
tsaye da jallabiya hankalinsa tashe,kafin ma tayi mgana yace"Ina baba take? don
Allah tazo zahirah ce bata da lafiya tace akira mata ita"Jin haka yasa karime dake
bayan lami ta fito dafe da kirji tana sallallami,bai samu zarafin kara mgana ba
yajuya itakuma tabi bayansa,su uwani basu bisu ba,tunda basu aka kira ba,daki suka
koma suna mamakin wani irin ciwo ne haka farat daya,ammh daga wani barayin na
zuciyarsu kamar suna kawo hasashen aikan aikan da yallabai yayi,ammh basu da
tabbas.

Koda karime Ta kalli Zahirah dake kwance takasa tashi,kallo daya tamata ita da
zanin gadon ta fahimci komai ke faruwa,dan mirmishinsu tayi na manya tana kallon
yallabai yadda ya tarairayota jikinsa yana jeramata sannu,Wucewa kawai tayi tiolet
ta hadamata ruwan zafi mai zafi takasa gishiri aciki tana Fitowa tace"Yallabai bari
na shiga da ita bayi,insha allahu xata samu sauki"Kallon karime yayi yana fadin'Da
gaske baba,kodai bazaki iyaba muje asibiti"dan mirmishinsu tayi na manya tace"Ko
daya yallabai,ai haka kowacce mace mai daraja take fuskanta daren farkonta"Tafada
tana dan sukunyar dakai,Fahimtar inda ta dosa ne yasa shima yaji kunya kawai sai ya
basar,shi ya taimakama karimen suka kaita tiolet din,fitowa yayi yabasu waje,tunda
Yagane Karime,Ta gano aikin da yayi.

Wai karime tasha fama da zahirah kan shiga ruwan zafi,sai da tasakamata karfi ne
kana ta zauna aciki,runtse ido kawai takeyi hawaye na shatata,ruwa uku tana
chanzamata,kuma ba laifi taji dadin Ruwan har jikinta yasaki daga Nauyin dayayi
mata,dariya kawai karime take mata tana ayyana ranar da zata haihu,kenan akwai
jarfa.

Barota tayi tayi wankan tsarki itakuma takoma ta nado zani gadon,bayan ta
shimfida mata wani,tanan tsaye sai ga Zahirah ta fito tana taku a hankali kamar
wacce akama kaciya,Rikota karime tayi tana fadin"Diyata ki kamma jikinki fa,ke mace
ce,watarana ma haihuwa zakiyi,kinso mai gaddama ni,shiko yakasa hakuri ya shigeki
da karfi,har ya jmiki rauni..'jin haka yasa zahirah dukar dakai tana tura baki
dariya karime kawai tayi mata bata karamata zencen ba,ita ta taimakata ta shafamata
mai ta,tayata tasaka wata doguwat riga ta shimfida mata darduma takabart
sallah,itako toilet din takoma ta wanke zanin gadon tsaf ta shanyamata,koda ta fito
bata idar da sallahn ba,sai kawai ta fice.

Allah sarki bawan Allah,yana falo yana safa da marwa,ganin fitowar karime yasa
yanufeta da sauri yana fadin"Ya baba,ya jikin nata yanzu"Mirmishi tayi mai tana
fadin'jiki Alhamdulillah yallabai ka shiga ka ganta na barota tana sallah ne"jin
haka yasa yayi ajiyar zuciya yana fadin"ngd baba,Allah ya saka miki da alheri.."Da
Amin ta amsa harta sakai zata wuce yakirata"am nace ba.."Ta waigo tana Saurarensa
gyara tsayuwa yayi yana fadin"Baba wata alfarma nake nema..'tace" Namefa
yallabai.."yace'Ina son Abunda kika Fahimci ya Faru tsakanin nida Zahirah kibarsa
iya mu uku,don Allah bani son ko su uwani su sani,balle lbrin yakai kunnan Ummi don
Allah.."kauda kai Baba tayi tana fadin"Ashhh yallabai ai dana zama uwar
banza,kuwa,Insha Allahu hakan bazai Faru ba."gyada kai yayi yana murda handle din
bedroom din.

Yana Shiga ya isketa tana ninke sallaya saurin karisawa yayi ya rumgomota ta baya
yana sakin ajiyar zuciya,numfashi taja tana Runtse ido,Juyo da ita yayi yana kallon
idonta itakuwa ganin haka sai ta sadda kai,hannu yasa ya dagota yana fadin"
*Hirata..* Yafada yana kokarin saka idonshi anata ammh taki yarda saboda
kunya,mirmishi yayi yana fadin"Ki yafema Yayanki,kuma mijinki,domin yakasa control
din kansa yakusa miki illah,kidin ce wlh dabam kike,dadinki ya zarce marubuci ya
rubuta sai dai kawai wanda ya tsinci kansa aciki.."yafada yana dage mata gira daya.

Fadawa tayi kirjinsa cikin kunya tana dan dukansa da hannu tana mai kukan,shagwaba
Rumgumeta yayi yana dariya yake fadin"yauwa kokefa sai yanzu naji hankalina ya
kwanta dana ga dariyanki,yar amaryata zumata.."Yafada yana tura kanshi kamar zai
shige hijabinta,Cak yadagata bai direta ko"ina ba sai kan gadonsu,gyaramata
kwanciya yayi kan jikinsa bayan ya zaremata hijabin jikinta yake fadin"Oya mu koma
barci,kinsan jiya baki barmun Mun runtsa ba.."yafada cikin dakewa,Saurin dagowa
tayi tana hararansa,yar dariya yayi yana fadin"Karya nayi..",yafada yana kallon
kwayar idonta..ganin kallom dayakemata ne,yasa takara dunkule kanta bisa kirjinsa
tana dariya ganin wayon dayayi mata,shima dariyan yakeyi yanajin wani Nishadi
aransa Fadi yake"Nagode ma Allah,nakuma godema Baffa,da dayabani Aurenki danaki
karba,dana TAFKA KUSKURE..." itadai tana jinsa sai sakamata albarka yake har barci
ya kwasheta.

karime ko tana Fita,takoma dakinsu tayi sallah su Lami yamai jiki kawai suka
tambayeta tace da sauki,dayake suma ba masu surutu bane,kichen tafada tahau yima
zahirah ferfesun kayan ciki wanda yaji citta,sai Ferfesun kan sa datayi,mata da
fanten wake dayaji hanta da allayahu,dauka tayi takai har falon Zahirah,duk da
lokacin basu tashi ba,ammh takai ta jera,suna tashi suka ci karo dashi hakika
mu"azzam yaji dadi kwarai yadda karime ke kula da zahirah,shi ya mtsamata
taci,ferfesun sosai da faten wake saboda dama tana so,hka dai ranar mu"azzam ya
wuni lallashi,ita bataje mkranta ba shima baije aiki ba,toya zaiyi Tunda shi ya
ballo aikin.

*After 1 week*

Acikin satin dayan,nan Mu"azzam ya gwamgwaji amarcin sa son ransa,kwana uku kawai
yayi ya dagamata kafa,tadan kara warkewa,ai shikenan yasamu nayi sai ya dinga
tsorata ta dacewa in bata bari anyi ba,shikenan gun bazai warke ba,zai sake
rubewa,dama ga karime tamata fadan banda gujema miji dayimai gaddama,Tuni zahirah
ta zama yar gari,domin sai Asatin takoma mkranta,wanda har Asma"u sai da tabiyo
sahu,Allah yasa uban gayyahn bayanan ankira sa a office ya tafi,ganin yadda
zahirah ta chanza cikin kwanaki sai da tayi mamaki ammh sai ta barshi a ciwon
datayi ne,batawani dade ba tatafi daman Direba,yakawota,da ya dawo tafadamai zuwan
Asma"un kara kwabanta yayi data rike sirrinta karta je tana bankalawa,jinsa kawai
takeyi batasan me ya mu"axxam ya maidata ba.

Ko malam haruna hutu yallabai ya bashi na sati daya kafin nan yagama
angwancewansa,Ummi kuwa Tuni sun manta da ita,tun tana kiransa awaya kan taji shuru
yace zai zo bai zo ba,kullum karya yake yankamata kan aiki ne yayi mai yawa a
office bai samun zama in yafita tun safe sai dare yake dawowa alhalin sai yayi
kwana uku bai leka ko waje ba,da zahirah taga zakewarsa nayin yawa ta tuna mai da
Ummi,daure fuska yayi yana tambayanta Ummi ke aurenta ko shi,ta bashi amsa dashi
yace to tabi Umarninsa kawai duk abunda yace tayi to tayi amfanin dashi,aiko
tundaga ranar ta tattara Ummi ta watsar ta cigaba da ba Mijinta hadin kai suna
marzan juna son ransu kamar zasu cinye kansu saboda soyayyah,tuni mu"azzam yagama
koyama zahirah salo salon na tafiyar da da Namiji kuma ta haddaceshi shiyasa kullum
take kara rikitashi,ga Su karime su abun yayi musu dadi,suma suna bata gudummuwa ta
Fanni kayan Fruit haka zasu yayyakamata sukawo mata taci,duk don jin dadin ogansu.

koda takoma mkranta babu Abunda ya chanza,zani don yanzu da kanshi yake zuwa
daukanta bai yarda ma yakara tura ushe ba,sai sun dawo gida,ya gama Rumgumen
rungume,nasa,in anci sa"a ya tsaya nan ranar kuwa da yakejin tsiya a tsumduma kogin
ma"aurata,kafin kace me dukkansu sunyi kiba sun chanza kowanne kwanciyar hankali na
ratsashi kamar basu da wani damuwa.

Sati biyu cif cif da tafiyan Ummi Ranar tadawo kwatsam,wanda ko Mu'azzam din
baisani ba,don shi yakai zahirah mkranta,daganan Ushe ya wuce dashi gun
aiki,rabonshi da waya da Ummi kwana uku,kenan Tun ranar data kirasa kan yaturomata
Ushe yazo yatafi da ita ya lankayamata karyan Basu samun,zama shida Ushen tabari
weeked,shiko bayason Ummi tadawo ne ta katsemai jin dadi harga Allah,ashe tace kaci
kaniyarka Deraban Hajiya yadawo da ita har gida,Su kansu su karime sunji ba dadi
dawowar hajiya don sunsan shikenan Rayuwar zahirah data yallabai ta shiga takura.

_Happy sallah to all Muslim ummah,Da fatan anyi sallah lafiya,to Allah maimaitama
Amin_

One luv janaf fans.❤


Ana tare.🤝
[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Kuyi hakuri,inata samun complain dinku kan wasu groups yanzu nadaina Musu posting
to am srry to say nima yanzu bani nake posting ba,sakamakon wayata tacika hartafara
gogemin abubuwana masu Muhimmanci,kuyi hakuri nasan duk inda masoyan Janaf suke
UWAR MIJINA Zai iskeku duk inda kuke,nagode Son Kauna wanda baya karewa*_😘😘

*Hussaini 80k wannan page din nakane,kayi yarda kakeso dashi..Alkhairinka gareni ya
wuce baki ya furta,Allah yabiyaka da Sakamako mai kyau,Janaf tana matukar
girmamaka*

*NO 19*

Koda Ummi tadawo kamar wacce akama mutuwa fuskarta babu fara"a ko kadan saboda
achan zaria sun sha daga da hajiya kan mu"azzam saboda tace zata fara nema masa
aure,aiko hajiya tahau tsiya tana fadin"Auren me kuma suhaima? banda wanda yayi,ina
ganin kamar kinyi hankali ashe lambo kikayi',nan fa tashiga mata fada kaca kaca
tayi mata kuma tace ta neman mai aure Tagani, tabarima ya Sauke Nauyin dake kansa
na Auren dayayi na farkon Tukun kafin tafara Tunanin Auro masa wata.

Ummi bata iya musama hajiya shiyasa,ga haushin Abunda mu"azzam yayi mata,baita
taba fifita aikinsa akanta ba, ada komai yake datace tana son abu yake yankesa yayi
mata,ammh sai gashi common ya aiko adauketa ya gagara sai Da Shureim yatashi
direbanshi ya kawota,abun yamata ciwo matuka kuma da Haushin abun tadawo tayi
alqawarin yau ba sai gobe ba sai ta tsare mu"azzam taji dalilin wannan sabon halin
daya fito dashi.

Koda aka tashi su Zahirah yau ago da kansa baije dauko ta ba,sai ya tura Ushe ya
daukota,itama ganin Ushe sai tashaka,wai don me Mu"azzam bai zo daukanta ba,kuma
alhalin da zasu rabu da safe baice mata bazai samu zuwa ba,ranta abace suka dawo
gida,cikin takunta na sanyi tayi sallama falon Kafadanta rataye da jakan
mkrantarta,bata lura da Ummi dake zaune,kan kujera ba,tasaka kai zata wuce dakinta
sai ji tayi an dakamata tsawa dacewa"Ke..Ke...Ke..."Ummi tafada tana mikewa saboda
mamaki.

Saurin cin burki zahirah tayi lokaci daya gabanta na amsaa,Ummi fa takejin
muryanta innalillahi wa"inna alaihirraju"un tafada kafin ta waigo jikinta na
rawa,sakin baki Ummi tayi tana kallon yarinyar daga Sama har kasa,saboda mamakin
yadda dan Tafiyan datayi yarinyar ta chanzamata,da hannu ta ya fito ta tana
fadin"Zo nan maras kunya,zanyi mganinki yanzu basai anjuma ba"Tafada tana gyara
tsayuwarta.
Jikin zahirah na rawa tafara takawa ga Ummi tana kamkame jikinta ta iso gabda ita
ta tsaya tana fadin"Don Allah Ummi kiyi hakur...Gam kake ji Ummi tasaka bayan
hannunta ta make mata baki tana fadin"Hakurin Ubanki.."Nace hakurin Ubanki,wato
kinfa ra wayewa saboda kin shiga mkranta,in Ubanki ubarkane zaune,ko Uwarki Fadi
data mutu zaki wuce baki gaishesu ba?"Tafada tana dakamata tsawa,tuni hawaye suka
fara zuboma zahirah ta saka hannu tadafe inda Ummi tadaketa sai ga jini tuni bakin
ko ya kumbura,zubewa tayi akasa tana fadin cikin kuka"A.a ki..Yi..Ha..Kuri.."Tafada
tana kame bakinta kada takara shan Duka,hararanta Ummi tayi tana fadin"Bazan hakura
ba,nace bazan hakura,shegiya mai kama da mayu,kin bi kin takura rayuwata,wlh ko
kaunar ganinki banayi ammh dayake ke mayyace kinki ki tafi ki barmin gidan dana ko
na shakata"Ummi tafada ranta na suya da kafa ta haureta bayan ta zubamata dumdu
abaya tace"Bacemin dagani munafuka mai kama da shegiyar uwarta"Da Sauri Zahirah ta
mike jikinta na rawa tana kuka ta shige daki Ummi ta rakata da tsaki "Mtseww...Daga
dawowata nafara cin karo da bakin ciki kai Allah ya isa fadi da shettima wlh bazan
taba yafe muku ba"tafada lokaci daya tana goge hawayen daya digomata,fasa komawa
tayi ma ta zauna,sai kawai tahaura sama itama tana kukan,su karime dake labe
sukace"Kai hajiya wlh dakin hutama kanki da wannan bakin rikon,ko kema zaki samu
kiyi kwanciyar hankali,haba abu kamar cin kwan makauniya,karime tafada cike da
takaichi,su lami ma haka sukaita fadan albarkacin bakinsu.

Koda zahirah ta shiga daki kukanta tasha ma"ishi kafin tashare hawayenta tunda babu
mai lallashinta,kayan mkrantar ta cire ta sanya na gida tiolet tafada tayi alwala
tazo tayi sallar daganan kwanciya tayi tana sakan zucci kafin barci yayi awon gaba
da ita.

Bata farka ba sai la"asar sallah kawai tayi ta sanya hijabi ta kwaso littafinta
tafito zuwa haraban gidan zuwa wajen karatu,ko abincin ranarta bataci ba saboda
bacin rai,shikanshi malamin yaga chanji don yau karatun nasu ma baiyi tsawo ba suka
tashi saboda ya lura da yanayinta,suna tashi takoma daki kosu karime basuji
duriyanta ba kwata kwata.

Mu"azzam kuwa aiki ne ya rikesa a office sai pass9 yadawo gidan a matukar gajiye
yana shigowa falon yafada kan kujera bayan ya ijiye suit dinsa gefe lumshe ido yayi
yana fadi cikin wata irin murya" My Hirah where are u? yafada kamar mai neman agaji
Ummi data tsaye kansa tayi masa zuru da ido tana mamakin me kuma yafaru da tilon
danta yakoma yana sambatu,tun tsayuwar motarsa ta sauko falo agabanta ya shigo ya
zube bisa kujera.

Jin shuru ba alaman kowa afalon ne yasaka shi mikewa dagowan dazaiyi, karaf suka
hada ido da Ummi,wani razana dayayi sai da yakoma ya zauna yana kallonta cikin
Fitan hayyaci Ummi dake tsaye sai tasha jinin jikinta daure fuska tayi tana
fadin"Dawo cikin hayyacinka Nidin dai nice baka so dawowata ba ko?,saboda wani
bazan dalili naka wanda bansan dashi ba,kuma nakeson ji yanzu din nan"Tafada cikin
kakkausan murya.

Ajiyar Zuciya Mu"azzam ya Sauke yana kokawa da Nunfashinsa kan ya mike ya isa ga
Ummi ya rumgumota yana fadin"Nayi kewarki Ummi na..."wani sanyi taji aranta
Fushinta yadan sauka,sai tasaka hannu tadan buga bayansa tana fadin"Nima haka my
son..Ammh meyahana ka turawa,adauko ni?,ashe yanzu akwai aikin dazai fini
muhimmanci agunka?"Tafada tana dagosa daga Jikinta.

Riko hannunta yayi yana fadin"haba Ummi bazaci haka daga gareki ba,kowani yafada
miki ni ibrahim zan fifita wani abu sama dake ai kya karyatashi,Kwata kwata,cikin
satin nan bamu samu zama,ba shekaranjiya na dawo daga kogi kan case din nan,naso
nadan samu lokaci nazo mudawo tare ammh bansamu ba,dama hop dina gobe ne ko weeked
naje muzo tare ammh wlh tallahi Ummi kinji Rantsuwa daya kenan,ban da wani buri na
duniyar nan banda na faranta miki ranki,ammh tunda ranki ya baci,kiyi hakuri ki
gafartamin kada Allah yayi Fushi dani.."yafada yana kokarin dukamata.
Dagosa tayi tana tana kallonsa bayan maganganunsa duk yagama kashemata jiki,tasani
mu"azzam na mata biyayyah wlh ta tabbata ko Wuta tace ya fada da gudu zai fada duk
don kar ya musa mata,shafa fuskarsa takeyi tana fadin'Bakayi laifi ba my son,koma
kayi nariga ya dana yafemaka,kawai kasan halin dan adam ne,nima ka yafemin
kaji.."Tafada idonta yana kawo kwallah Saurin Rumgumeta yayi yana sakin ajiyar
zuciya,ammh rabin hankakinsa na ga rabin ransa zahirah ya suka karke da Ummi.

Tare sukayi dinner duk don ya wanke mata rai,kuma ya saki jiki sukayita shan
hira,yana bata lbrin case din dake hannunsa,sun dade suna hira har kusan 11 kafin
Ummi tafara hamma tace yaje yakwanta barci takeji sai kuma gobe,ransa yayi masa
dadi dama gabadaya rabin hankalinsa naga shashen zahirah ko motsinta baiji ba
hankalinsa yaki kwanciya sai da ya raka Ummi har cikin bedroom dinta takwanta shi
ya rufamata blanket ya tofamata addu"an barci ya fice itakuma tana sakamai albarka.

Yana fita direct dakin zahirah ya nufa bata afalo,cikin bedroom din ya shiga ya
isketa kwance kan sallaya tayi barci harda abayan data gama sallah,tsausayinta ya
kamashi ya isa gareta ya ciccibota ya maidata bisa gado ya kuma zare mata hijabin
jikinta,sai asanan ya lura yadda lebenta ya kumbura daga sama da hannu yasa yana
shafa gun,ko kaffara bazai yi ba aikin Ummi ne,lokaci na farko dayaji tsanar wani
shashe na halin Ummi haurowa gadon yayi yakara ciccibota ya azata bisa jikinsa
bakinsa ya sanya bisa leben nata yana zagayo harshensa akai yana mata wasa
dashi,cikin barcinta taji kamshin Turarensa,tana bude ido taci karo da Fuskarsa dab
datata,yana xagaye harshensa wajen daya dan kumbura,karaf suka hada ido,cikin fitan
hayyaci tayo rimi ta afkamishi tana sakin marayan kuka,rikota yayi yana kara
kamkameta lokaci daya yana shafa bayanta alamar lallashi.

Ajiyar zuciya tafara saukewa kafin yadagota yana kallon kwayar idonta yace"Am srry
kinji...Allah ya baki ikom cinye wannan jarabawan my hirah.."Yafada yana share mata
hawaye,dan murmusawa tayi kafin tace"Amin tare dani kai ya mu"azzam domin duk
abunda ya sameni ya sameka ne..'"Kara rikota yayi yana fadin"Sosaima my Hirah duka
hakurin namu ne wlh,tunda Ummi dolenmu ce dukkanmu.."Yafada yana zarcewa wata
tashar,tuni ta sakarmai jiki suka fara ya mutsa juna,cikin lokaci kadan suka fita
hayyacinsu ganin Mu"azzam na kokarim cire mata zanin dake jikinta ne yasa tayi
saurin dakatar dashi tana fadin"Ya mu"azzam...U..Ummi.Fa na nan"Tafada cikin
sarkewan Numfashi,kara rikota yayi kafin yace cikin sarkewan Numfashi.."Um..mi..Ta
riga data kw..anta.."yafada bayan ya zare mata zanin lokaci daya ya mirginata
tadawo kasansa,kafin cikin hanzari ya fara raba kansa da kayan jikinsa,fadi
yake"Tallabeni Hirata wlh ina cike da Bukatar ki.."Jin haka yasa ta rikesa gam ta
hau bashi hadin kai kafin kace me, komai yacigaba d Kamkama cikin Farinciki da
Annushuwa,ita kuma Ummi tana chan tana barci harda minshari.

..Washegari daya dawo sallar asuba dakinsa yakoma don ya kimtsa saboda baya son ma
Ummi tafara fahimtar wani abu,Ummi kuwa dama da wuri ta tashi bakwai nayi ta isa ga
shashen Mu"azzam wanda yayi daidai da shiga zahirah dakin nasa kenan,zata wuce
mkranta shine wai bazata iya wucewa ba sai ta gansa,ta shiga kenan yana tsaye yana
kokarin daura tie dinsa,da hanzari ta ijiye School bag dinta ta isa garesa ta amsa
tana fadin"Gud mrning.."mrning how are u? yafada yana kallonta mirmishi tayi kafin
ta rausayar dakai tace"am Fine ZUMANA.."Kur yayi mata da ido lokacin datake dage
tana kokarin daura masa tie din yace cikin kasala"mekikace hirah,plz sake fada
naji.."Sunne kanta zatayi yayi saurin taranta da cewa"No plz kisake fada indai kina
son farin cikina.."ganin yadda ya marairaice,yasa tasake maimata masa
ahankali ,rumgumeta yayi yana fadin"Da gaske ni zumanki ne,da gaske ina baki zuma?
yafada yana kokarin su hada ido taki yarda suna cikin wannan yanayin ne,sukaji
sallaman Ummi daga falo cikin Rudewa zahirah ta kwace kanta tana
fadin"Ummi.."Tafada tana zaro ido.
Shima cikin rudewan yake shiyasa yakasa mata mgana jin takowar Ummi zuwa bedroom
din ne,yasa yayi saurin Fizgan hannu Zahirah ya turata tiolet ya rufe kenan Ummi na
shigowa ganin yadda yake zufa alamar ba gaskiya yasa tayi tsam da rai tana binsa da
kallo,kakaro murmishi yayi yana bin kansa da kallo yana so ya mazaye saboda sanin
halin Ummi na gani har hanji,yace"Gud mrning Ummu Ibrahim.."Yafada cikin son nuna
bakomai.

Takowa Ummo tayi zuwa gabanshi tana kallonsa kan tace"Lafiyanka kalau kuwa.."?
tafada idonta akanshi,mirmishi yayi mata yana fadin"Lafiya mekika gani hala Ummi?
yafada kanshi tsaye shima yana kallonta kur tamai da ido kafin tafara bin ko"ina na
bedroom din da kallo,shima ganin haka yasa yabi iinda takebi da kallo,karaf
idanunsa suka sauka kan jakan mkrantan Zahirah gabansa ya buga dam..Yafadi yasan in
Ummi taga wannan jakar wlh yau sai yagayama aya zaginta..Saurin shan gaban Ummi
yayi tare da riko hannunta yana fadin"Oya Ummi muje muyi taking breakfast
zan,mkra"Yafada lokaci daya yana jan hannunta,bata da yadda zatayi illa bin bayansa
ammh zuciyarta bata bata ba.

Ko a Dinning din ma tana lura dashi duk hankalinsa ba"a kwance yake ba,ta
tambayeshi yace babu komai,dole ta sakamai ido,sama,sama yakarya yayi mata sallama
ya fice,agaban idonta suka fice daga gidan shida ushe,shiyasa takoma cikin falon
saboda rashin yardan da batayi ba yasa takara komawa dakin Mu"azzam din,takara
duddubawa bata ga komai zuciyarta dai duk da haka bai bata ba,harda su bude buden
wardrope tayi ammh bata ga komai ba dole ta fice.

Itako Zahirah tana cikin tiolet ko"ina na jikinta na rawa tana jin Fitansu shine ta
sababo ta fito ta dauki jakarta kenan takarajin motsin dawowar Ummi Shine takara
rumtuma tiolet din aguje,tana jin sanda Ummi ta shigo tana bude buden
wardrope,fitsari sai daya cikamata mata mara dataji,takunta akusa da bayin,kamkame
jikinta tayi tana toshe bakinta da hannunta saboda kada kukan datake boyewa ya
bayyana,cikin ikon Allah tafice bata duba bayin ba,ajiyar zuciya ta sauke kafin
tahau share hawayenta.

Shiko Mu"azzam suna fita yasa ushe pakawa,sai da yadan bata lokaci kana ya fito
daga motan yadawo gidan,sai da yaleka falon yaga ba Ummi kana yayi zuruf ya shige
dakinshi,sauri sauri ya shiga ciki ya burma tiolet din wanda zahirah sai da taja
baya ta zata ummi ce,sai taga mu"azzam,hannun ya sanya abakinshi yana
fadin"Shiii..." da hannu ya yafitota ta kariso garesa yakamo hannunta suna tafiya
suna sanda,kamar wasu marasa gaskiya sai da yaleko falo baiga Ummi ba,kuma ya duba
samanta bata kana suka fito suna sanda,suna gabda ficewa ne sukaji takun Ummi tana
kiran Uwani,ai daga mu"azzam din har zahirah a tamanin suka fice waje,basu tsaya
ko"ina ba sai da suka danganta da waje,Allah yasa bakowa aharaban gidan harta
sani,kila ya zagaya ne,da sunyi abun kunya.

Sai da suka shiga mota ushe yaja suka wuce kana suka kalli juna suna sakin ajiyar
zuciya atare lokaci daya suna kuma kwashe da dariya harda tafawa,ushe dake gaba sai
da yadan waiwayo yana mamakin oga da kansa harda kashewa,lalle duniya tama yallabai
Dadi.

_*Kuyi hakuri da yadda kuke samu ba yawa,am mana haihuwa ne,ASMA"U M YUSUF( Janaf
A2) ta sauka tasamu bby girl Halimatus sa"adiya(Ihsin bby)Muna bukatar addu"arku
daga bakunan ku masu albarka*_

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#Intelligent writer"s#*
*#Uwar mijina..#*
*#JANAF FANS#*❤❤
[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*⚒

*NO 20*

Har suka kai mkrantar su zahirah suna ta dariyan gudun da suka kwasa sai sun tuna
sukara tintsire da dariya,mu"azzam yace"Ya"yan zamani kenan,tabbas ko taga yayan
zamani wa"inda suka fita wayau da dubara.

Har cikin haraban mkrantar suka kaita kana Ushe yajuya da yallabai,kamar kullum
Asma"u na kofar ajinsu tana jiranta Rumgume juna sukayi suna murnan ganin
juna,wanda cikin kwanakin na Asma"u na mamakin kibar da zahirah ke mulkawa,ga haske
datake karawa,sai ta danganta hakan,da hutune kawai tasamu da chajin
manshafawa,ashe bata sani ba kawartata tajin abunda ita bata taba ji bane,ma"ana Da
Namiji.

Tabbas Zahirah da mu"azzam sun zage sun Nuna ma Ummi in ita Uwar zamani ne to,suma
ya"yan zamani ne masu amfani da kwakwalwarsu kansu wajen aikata abu,Tuni suke kife
Ummi ta baibai Tunda dai tana takura musu da rana wani lokacin daga mkranta yake
zuwa ya dauketa suwuce wani gidansa dake jabi wanda ko Ummi batasan da gidan ba,don
bai dade da siyan gidan ba,suje sai la"asar kana ya maidota gida ya ijiyeta bakin
get yakoma,su ushe suna ganin Abunda kefaruwa,suma dadi sukeji ganin yallabai cikin
walwalarsa,wani lokacin kuma su karime ke musu gadin Ummi in ya shiga dakin
Zahirah,kai ta ko"ina suna da masu lura da ita,tana cikin gidan suke kwana daki
daya manne da juna ammh bata sani ba,kuma bata taba lura ba saboda da taku
sukeyi,zahirah tuni itama mu"azzam yafara ciremata tsoron Ummi aranta,itama tasan
hanyar layance ma Ummi sak wani lokacin Ummi na falo zata sababa ta shige dakin
Mu"azzam duk bata lura ba,akwai kuma ranar data dako sammako ranar kuma zahirah
adakin mu"azzam ta kwana jin shigowarta kawai sukayi lokacin zahirah na bakin
madubi itada Mu"azzam sun fito wanka bayan sungama farantama juna rai,tana tsaye
daga ita sai towel tana ma kansa cumbing suna hira sai shigowar Ummi sukaji aiko da
hanzari Zahirah tashige cikin wardrope tana makyarkyata,Ummi data ga wulgawar mutum
kamar amafarki tace ma mu"azzam waye taga kamar yayi wajen wardrope basarwa yayi
yace mata shine fa,don babu kowa adakin data dage itafa taga kamar mutum ,mutum din
kamar mace don taga bakin gashi bari ta duba tagani ganin da gaske take sai ta
duba,kawai sai ya duke mata yana fadin wayyo cikinsa da rawan jiki tayo kansa tana
masa sannu,to ranar da ciwo ya cecesa ammh fa zahirah ta zauni cikin wardrope din
don sai da ummi tadade adakin na Mu"azzam kan takoma dakinta.

Aiko zahirah tasha dariya wajen mu"azzam sanda ta fito duk ta hada zufa,ita kanta
dariyan take sunayi suna kyalkyatawa,suna hada jiki kamar wasu yara basu ma tunanin
Ummi ta kara shigowa ta kamasu.

*After 4 month*

Abubuwa dadama sunfaru cikin wadannan watanin ciki harda Kamallah jarabawan su
zahirah na Ss1 suka fada SS2,alokacin duk wanda yasan zahirah indan yaganta bazai
taba shaidata ba saboda yadda tayi kiba ta cika sosai tazama mace shikanshi
mu"azzam mamakin girmanta yake saboda sanin sadda aka kawota kamar kara,ba laifi
yanzu takanyi waya da gida chan maiduguri ta wayar mu"azzam harta da baffa da
yakura suna yawan mgana,kullum kuma yakura ta tambayeta game da zamansu da Ummi
cewa take babu komai saboda mu"azzam bazata so ta karya alqawarin dake tsakaninsu
ba,kuma ita bata da burin tadama iyayanta hankali,shiyasa kullum Zaman lafiya take
shaida musu da alkahiri ya mu"azzam gareta,domin aboyen nan babu abunda baya mata
baya tauyeta duk wani hakkinsa yana kokarin saukewa,Babu abunda zatacemai sai
godiya tareda godema ma Allah daya mallakamata shi a matsayin miji gareta.

Game da Ummi kuwa,yanzu bata wani jin tsoronta kamar da don yanzu bama kasafai suke
haduwa, ba don indai Ummi na falo bata fitowa sai ta tabbatar da batanan kana take
fitowa,kuma itakanta Ummi bata nemanta sai dai in tsautsayi ya ratsa sun hadu to fa
sai tasha zagi da dundu harda Rankwashi,shiyasa duk abunda zai hadasu bata yarda
dashi,domin yanzu fa ba da bane,itama tafara sanin meye duniya,domin Kawarta Asma"u
tuni ta koyamata karance karancen nan na novels din Hausa,da ta tambayi mu"azzam
bai hanata ba da kanshi ya jido mata masu yawa tana ta karantawa,shike sa ajita
shuru kamar batanan,kuma Alhamdulillah yana ganin riban karatun don yanzu zahirah
ta rage jin kunyarsa zagewa take su tsotsi juna son ransu kamar wanda basa gajiya
da,juna,kullum abu daya kamar cin kwan makauniya,bangaren kwalliya kuwa tuni ta
kware awannan Fanni duk ta dalilin kawartata Asma"u domin ita da kanta zata zabo
mata mayuka masu gyara jiki da Taushin fata ta kawo mata,shiyasa lokaci daya
zahirah tafara amsa kanta ajerin classic bby,duk inda wata mace mai ji da kyau da
kudi,da ilimi zata to itama zata jera dasu,kuma har yau din nan bata taba fadama
Asma"u ita matar aure ce bace tace haryanzu lokaci baiyi ba.

Ta bangaren mu"azzam kuwa ya rigaya da yarda cewa yakamu da mtsanancin soyayyar


zahirah wacce yake ji inbabu ita bazai taba iya rayuwa ba,ya shaku da ita har
baisan sadda sonta yayi zurfi cikin ransa,kulawarta akansa da yadda take kokarin
farantamai kadai ke kara masa sonta aranshi,ya rigaya daya bata amanar kanshi da
zuciyarshi har yanaji aransa in babu ita to rayuwarsa tana cikin wani hali.
Ummi kuwa ita ganinta tana lura dakomai ta bake gaba ta bake baya,batasan cewa
Mu"azzam na chan na mata barna ba,tana zaune bude da baki ita adole tana lura da
komai kullum kuma cikin lissafin yaushe ne zahirah zata gama kaddararran karatun
nata mu"azzam ya saketa ta kama gabanta,kullum ta tambayi mu"azzam bai wani bi
takanta sai dai yace akwai sauran lokaci har yanzu,bata gama karatun ba,da zarar
tagama bashi yace ba,to ,zai sallameta takara gaba,to dahaka fa yake linketa ta
baibai tana hura hanci,ashe sun maidata sakarya.

Wannan kenan.

********

Akwanakin nan kwatakwata zahirah takasa gane kanta domin yanzu cin abincinta yayi
over sai taci abinci sau biyar arana,kuma tsakani babu tazara datagama ci zata ji
yunwa ,ga son cin kayan kwalama ko mkranta aikin ta kenan shan kankarar madara
itace siyan wanan cin wannan,Asma"u abun yafara bata tsoro da wannan sabuwar
dabi"ar ta kawarta har sai da tamata mgana itama zahirah tace batason dalili ba,har
Asma"u ke cemata ko pills din kiba tasha,dariya tayi mata kafin ta rantse mata ita
batasha komai ba,hhhhhh..Asma"u taci wake ne fa😂

Shikanshi mu"azzam yalura da haka don kullum duniya yana hanyan siyomata ice cream
don in ya dawo bashi wlh bazata iya barci ba,shiyasa baya rabo dashi roba biyar har
fiye yake siyomata tasha saura tasaka a fridge na gobenta,dashi take zuwa mkranta
in tadawo tasha kafin ya kare ya siyomata wani,shibaima taba maida kai ba,shi
azatonshi kawai kwadayi ne irin na matan aure shiysa baiwani damu ba da bincikarta
ba sha"aninsa kawai yakeyi domin ba karya zahirahn nasa takara sugar kwantar dakai
yayi yana ta amfana da Ni"imar arziki babu abunda ya dameshi.

Su kansu su karime sunyi mamakin wannan kwadayin uwar dakin nasu ammh dayake su
manyane tuni sun harbon jirgin meke damunta,sunyi murna ammh zullumunsu daya
Ummi,in Ummi taji wannan al"amari akwai tashin hankali mai girma wanda Allah ne
kadai zai iya tsaidata sun dai roki Allah koma miye Allahya kawosa da Sauki.

**********

Yau amkranta Asma"u tazo da wainar kwai da madarar hollandian, bayan antashi
break ta daukomata Zahirah ita wainar kwan kawai takeci saboda yadda takesonshi
yanzu shiyasa don itama Asma"u ke zuwa dashi kullum,ita madarar ta dauka ta bude
kenan Zahirah taji shaki kamshim kamar wasa zuciyarta ta hau tashi,yamutsa fuska
tayi tana kallon Asma"u....

Tace" Don Allah ki rufe madarar nan wlh zuciyata tashi take kamar zanyi
amai.."shekeke Asma"u ta kalleta kan tace"Topha! sabon salo Yau kuma shi hollandian
din ne bakison warinshi ko"? tafada tana mata kallon kina raina min wayau.

Kwalkwal zahirah tayi da ido tana fadin"Allah da gaske,bakiji kina budewa ba,yadda
zuciyata ta hau tashi..."Dariya Asma"u tayi kafin tamike tana fadin"Allah ko,ke
wallahi ko mai ciki bazata nuna miko tsirfa ba'tafada tana karamata madarar abaki
tana mata dariya tureta zahirah tayi, jin yadda gabadaya cikinta ya yamutsa kan ta
samu zarafin mgana aman ya biyo baya,nam tashiga kelayawa kan benci tanayi tana
rike cikinta kaf ta amaye Wainar kwan dataci harda ice cream din datasha da safe
kafin tazo mkranta.

Asma"u na ganin yadda zahirah ke amai cikin galabaita sai ta rumtuma da gudu zuwa
school clinic tafada da hanzari aka hadata dawata sister ta biyo bayanta zuwa cikin
class din ganin yadda Zahirah ta jigata ne,yasa sister tace ma Asma"u takamata su
kaita chan clinic din,haka ko akayi suka kamata suka karisa da ita cikin clinic
din,aman ya galabaita ta shiyasa suka sanyamata drip tare da mata alluran
barci,dayake clinic mkrantan gaskiya suna da kayan aiki,Sister da kanta tabi Asma"u
suka je suka kai report ga hukumar mkaranta Tare da Sunan zahirah nan take akama
Mu"azzam waya wanda yake office yana tsaka da aiki kiran hukumar mkrantar tasu
zahirah ta shigo wayarsa da lbrin abunda ke faruwa.

Ai hankali sa atashe ya rabo office dinsa,direct ushe ya daukesa sai mkrantar su


zahirah,suna zuwa office din shugaban mkranta akamai jagora har clinic din inda
zahirah ke kwance ana karamata ruwa,wanda yama kusa karewa,ga Asma"u zaune gefenta
ta zabga tagumi.

Kawai sai ganinsa tayi ya fado dakin hankalinsa atashe,sau daya tataba ganinsa ammh
ta shaidasa,mikewa tayi tana gaisheshi ya amsa yana kallon zahirah wacce harta fada
na rana daya kawai innalillahi kawai yake maimatawa kafin ya kalli Asma"u yana
fadin"wai meya sameta ne,garin yaya? yafada cikin tashin hankali.

Asma"u tasunkuyar dakai tana share kwallah ta shiga sanar dashi duk abunda ya faru
har kawota clinic din datayi,jinjina kai yayi yana maimata amai acikin ransa,bai
wani tsaya ba yafadama hukumar mkranta zai tafi da ita,basu da tacewa kalulan aka
ciremata tunda haryanzu bata farka ba,cak ya dagata sai mota ya sanyata Ushe yaja
suka fice daga mkrantar Asma"u na daga musu hannu idanunta sun ciko da kwallah,haka
ranar ta wuni ba karfi sukusuku da ita ana tashi ita ta tafin ma Da zahirah school
bag dinta zuwa gida,tunda an manta dashi.

Suko daga mkratar direct specialist hospital yace Ushe ya wuce dasu,suna zuwa ya
fito yakara daukanta bai direta ko"ina ba sai bisa madaidaicin gadon dake office
din Dr Abduljabar wanda ke tsaka da duba patient ganin yadda mu"azzam ya shigo
cikin tashin hankali yasa ya sallame,wanda yake dubawa yataso yana kallon zahira
wacce ke sauke Numfashin wahala,kallon mu'azzam yayi wanda ke rike da hannunta ya
kuramata ido cikin tashin hankali.

Gyaran murya yayi yana fadin"subhanallah brr,meya sameta kuma.."?Dagowa mu"azzam


yayi cikin damuwa yana labartama Dr Abdujabar lbrin da Asma"u ta bashi yakara
dacewa"Lafiyanta kalau fa da safe,don n ijiyeta a sch kafin mu wuce office,ammh
yanzu ba da dadewa ba,aka kirana ake fadamin abunda ke faruwa" ya kareshe fada
kamar zaiyi kuka.

Kuri Dr Abdujabar yayi mai da ido kafin yadan murmusa kawai yana fadin"It Normal
ai brr,karka damu bawani abu ne natada hankali ba"Yafada yana ficewa sai gashi
yadawo da wata Nurse ya umarceta data diba jinin zahirah babu bata lokaci ta
diba,wanda shiyayi sanadiyar farkawan Zahirah tana nishi,Mu"azzam ya riketa yana
mata sannu,kallonsa Dr Abduljabar yayi yana fadin"Yauwa ka mata ku je tiolet tayo
Fitsari ana bukatarshi"Yafada yana mika mishi wata yar kwalba,amsa yayi yana
kamata suka shiga bayin ya taimaka mata tayi fitsarin suka fito ya bawa
Dr.Abduljabar wanda ya amsa ya mikama Nurse din yana fadin"Kuje dashi lab yanzu ku
dawo min dashi.."Yafada ciikin bada umarni karba tayi cikin girmamawa tana fadin"ok
Sir..
*Comment,share and vote*

Janaf fans one luv❤


[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I Dedicated dis page to u all BA"ARE FAM💯...*_

*NOT EDITED*🏮

*NO 21*

Ba"a wani dauki lokaci ba sai ga Nurse din tadawo da wata farar takarda a
nannade,ta mikama,Dr Abdujabar cikin girmamawa,ya karba yana warwareta shiko
mu"azzam hankalinsa ma baya kan Dr yana gun,Zahirah wacce keta faman mai kukan
shagwaba shiko yagama susucewa yana ta faman lallabanta.

Dr Abduljabar nagama karanta Takarda yayi wani kayatattacen mirmishi,saboda shi


daman yasan za"a rina,lalle Brr,shegen kayane shida yace Rainonta zaiyi don mai
garinsu yanzu cikin ta ruwa tasha,mikewa yayi ya isa garesa yana mika masa hannu
sukayi musabaha bakin Dr.Abduljabar yaki rufuwa ya furta cikin murna da Farinciki.

"Congratulation Brr,Ibrahim Moodu ur wife is 4month pregant.."Yafada yana kara


jinjina,hannunsa,wani yanayi mu"azzam yaji kamar amafarki yawani zabura yana
fadin"Eh....Dr...?"Yafada yana bayyanar da duka hakoransa waje saboda murna Gyada
masa kai Dr.Abduljabar yayi kafin yace"kwarai da gaske nan da wata biyar zaka zama
baba.."ai dawani hanzari Mu"azzam ya zube kasa yana kwararo godiya ga rabbil izzati
wanda shikadaine, yake iya saka bawa cikin wannan Farinciki mara misaltuwa,yakai
wajen minti biyar kafin yadago Fuskarsa tana bayyanar da tsantsan Farinciki,rumgume
Dr Abduljabar yayi yana Fadin"Alhamdulillah...Allah shine Abun godiya.."Dariya Dr
kemai yana buga bayansa yake fadin"Tabbas domin shikadai ke iya bawa wanda yaso
kuma ya hanawa wanda yaso,so congratulation Once again.

Zahirah kuwa tana daga kwance tun sadda Dr Abduljabar yace wai tana da ciki taji
gabadaya Na"urorin jikinta sun daina aiki gabadaya jikinta ya Hau rawa,ciki kuma
ita ke da ciki? Ummi..? tafado mata arai sai da jikinta ya amsa saboda razana tuni
ta tattara duka karfinta ta saki wani marayan kuka mai tada hankalin wanda yaji.

Atare Mu"azzam da Dr.Abduljabar suka isa gareta suna tambayanta lafiya,mu"azzzam


Rumgumeta yayi yana fadin"My Hirah Allah ne kadai zai iya biyanki dukkan
alkhairinki gareni,Ubangiji yasa kigama da duniya lafiya kingamamin komai tunda
zaki haifamin yara.."Yafada yana shafa maranta,buge hannunsa tayi tana kuka take
fadin"wlh bazan zauna da cikin nan ba.'tafada da karfi galala mu"azzam yayi yana
kallonta bayan yadago ya kalli Dr Abduljabar baisamu zarafin mgana ba tacigaba da
cewa"Wlh in Ummi taji lbri yankani zatayi ya Mu"azzam don girman Allah ka rufamana
Asiri kasa azubarmin da cikin nan don Allah..."
tafada cikin ban Tsausayi tuni mu"azzam ya fahimci inda zencenta ya dosa kallon Dr
yayi yana fadin"Plz Dr dan bani guri nayi mgana da ita.."Rausayar kai kawai
Dr.Abduljabar yayi yana fadin"Ok.

Bayan Fitansa Mu"azzam yakurama zahirah ido yana kallon yadda take kuka,matsowa
yayi yana riko hannunta yace"Zahirah.."Yakira sunanta cikin muryan amo dago kanta
tayi hawaye jabe jabe bisa fuskarta,kawai sai taga mu"azzam yayi durkuso da
gwiwowinsa bakin gadon Stil hannunta na cikin nashi..Yafara mgana cikin wata murya
mai tsuma duk mai sauraro.

"Haba Zahirah,ashe zaki iya butulcema Allah game da kyautar daya tsamo mu acikin
dubu yayi mana ita,karki manta nikadai Ummi tahaifa agidan Duniya,baki Tunani
dalilin wannan cikin Ummi tayi alfahari damu gabadaya..'yafada yana kallon cikin
idanunta.

Damke ido tayi hawaye suka gangaro mata,tace cikin shakakkiyan murya.."Nima zan so
haka ya Mu"azzam don akullum burina Ummi ta yafema mahaifiyata to ammh Wlh Ummi
bazata taba kyalemu ba,baza ta barmu ba, in tagano ina da ciki,kamanta tace zata
iya yankani ko mgana takamani inayi dakai,to balle kuma ciki,ciki ma na haihuwa,wlh
inajin tsoro inajin Tsoro ya mu"azzam"Tafada tana kara damke hannunsa tana kuka da
Sauri ya mike ya rumgumeta yana fadin"Babu abunda ta isa ta miki indai ina raye,wlh
tallahi Zahirah na shirya fito na fito ga duk wanda zaiyi yunkurin salwantar min da
gudan jinina koda kuwa UMMIN CE DA KANTA..'"yafada cikin zafin Zuciya dagowa tayi
tana kallonsa yadda zuciyarsa ke harbawa sai da gabanta yafadi ta runtse ido takara
lafewa bisa jikinsa tana ji ajikinta akwai babban aiki agabansu.

Sai yammah kana Dr Abduljabar ya sallameta bayan ya rubuta mata magungunan karin
jinin,kuma yace banda aiki mai Nauyi,kana tacigaba da cin abincinta it normal
babu,komai Brr yana mai godiya suka baro asibitin zuwa gida,ko amota shuru sukayi
kowanne na saka abunda ke ransa.

Ushe ya dannan Hon maigadi yazo ya bude musu suka sulala zuwa cikin gidan,a parking
space ya faka motar,mu"azzam shiya kamo Zahirah saboda haryanzu jikinta babu
kwari,suna gabda shiga falon,ta kwace jikinta bakinta na rawa take
fadin"Um.mii...."Kallonta yayi kan yayi mgana ma tayi gaba tana layi kamar zata
fadi, Take mata baya yayi suna shiga falo suka ko ci karo da Ummi,wacce ke hakimce
kan kujera ta dora kafa daya kan daya tana binsu da kallon raini,Dukawa zahirah
tayi tana fadin"Ina yini Ummi.."Tafada dakyar saboda yadda jiri ke dibanta,a
kaikace ta kalleta kafin tace"Da ban wuni ba dabaki ganni ba,har saunawa zance in
ina zaune kidaina zuwarmim gaba da sunan gaishe ni."Tafada tana hararanta kan
tace"Tashi ki bani waje kafin ki batamin mood dina..."Mikewa tayi a hanzarce zata
wuce kawai jiri ya kwasheta tayi luuu..Zata fadi sai ji tayi ta fada jikin mu"azzam
yana fadin"Kiyi fa hankali...'yafada cikin kulawa.

Ummi dake zaune sai ta daskare a zaune Da hanzari ta mike tana fadin'Kai don
kaniyarka mai zan gani,..Ehe..'?"Tafada cikin tsawa gyara tsayuwa yayi bayan ya
saketa yana fadin"Zaki iya tafiya zuwa daki.."Gyada mishi kai kawai tayi ya saketa
ahankali ta taka ta shige daki,Ummi dake tsaye tayi wani kukan kura isa gabansa sai
ji yayi ta daki kafadansa tana fadin'Kaci ubanka,ina mgana kana jina kana cigaba da
yi kuma,yaushe kafara kula ma wannan yarinyar ne."Dafe kansa yayi yana Fadin'oh my
god haba ummi wai bazama ki tambayi meyafaru ba tukun nan ba sai fada
kikeman..."Yafada shima cikin Fushi.
Ganin ya hasala ne yasa ta sassauta murya tana fadin"Shine ai na tambayeka ko" bata
rai yayi yana kama hanyar shashenshi yace'bata da lafiyane nima daga mkrantarsu aka
kira ni nazo na dauketa a asibiti ta wuni dawowarmu kenan.."tsaki Ummi taja tana
fadin"mtseeaww..To tama mutu mana uban wa ya damu,karkadai sake riketa kaji ma na
fadamaka in ba so kake na saba maka acikin gidan nan ba,kaji ko baka ji
ba.."Naji.."Yabata amsa rai babu dadi yayi shigewarsa ciki ya barta nan tana ta
fadanta tana fadin"Shegiyar yarinya ta iya makirci harda wani yi baya zata fadi,ai
da kabar banza ta fadi naga wanda zai damu.."Haka taitayi kafin takoma ta cigaba da
kallonta.

Zahirah ko na shiga daki ta koma ta kwanta saboda jikinta babu karfi kwata,kwata
tana kwance babu mataimaki sai Allah dakyar ta iya rarrafawa tayi sallolin dake
kanta ta bude fridge ta dauko sauran ice cream dinta tasha kafin takoma ta kwanta
tana tsausayama kanta domin bata hango nasaran Da ya mu"azzam ke fadin yana hangowa
game da Ummi ba domin kwata kwata abun na Ummi cigaba yake ba ci ba baya ba.

Shiko mu"azzam yana daki ammh zahiran tana ransa,koda yadawo sallar mangariba Ummi
ta haura sama yin sallah shiyabashi daman shiga dakin zahirah tana kwance idonta
biyu zama yayi kusa da ita yana riko hannunta dagowa tayi ta kallesa idonta ya ciko
da hawaye sharemata yahau yi yana fadin'Kiyi hakuri My hirah insha Allahu komai
yakusa zuwa karshe kinji ko.."Dagamasa kai tayi kafin ta wuce zuwa kirjinsa
rumgumeta yayi yana ransa na kuna,ace baida ikon kula da gudan jininsa sai
aboye,shida kanshi yaje gun su karime ya karbo mata abinci yazo ya bata taci tasha
mgani tare sukayi jam"in sallar issha"i gabadaya ya kashe wayoyinsa ya rumgume yar
matarsa suka kwanta ya cire tsoro aransa duk da yasan Ummi bata shigowa dakin
zahirah.

Itako Ummi,batama karabi takansu ba,kanta ne ya mtsamata da ciwo tasha paracetamol


ta kwanta kuma takira wayar mu"azzam din akashe kawai sai ta kyalesa bataso
tafadamai hankalinsa ya tashi,itama da wuri ta kwanta bata nemi,kowa ba.

Ko washegarima hakan ne ta faru mu"azzam shi yayima zahirah wanka ya shiryata shi
yabata breakfast dinta abaki yabata magungunan yakaita bisa gado yarufeta da
blanket yace tayi barci don likita yace ta rinka samun hutu kafin ya barta yaje
dakinsa ya shirya kafin ya wuce sai da ya haura saman Ummi nan take fadamai da
ciwon kai ta kwana cikin rudewa ya hau yimata sannu da tambayan jikin nata da sauki
tace,da yaso tazo su tafi asibiti ammh tace taji sauki dole ya kyaleta,har bakin
motarsa ta rakosa tana mai fatan dawowa lafiya.

Saboda zahirah karfe2 ya dawo gidan saboda bai bar ma kowa sallahu ba,shiyasa ya
dawo wannan karon ma shiyabata abinci yakuma bata mgani kafin yaje ya kira karime
ya zaunar da ita tunda tamkar Ummi yake kallonta yafadamata abunda ke faruwa,yakuma
damkamata amanar kula da zahirah da abunda ke cikinta,bayan ya gargadeta da karta
fadama kowa,ko su uwani baice tafadamawa ba.

Karime tayi murna harda dan gutun hawayenta,tayi kuma alqawarin kula da zahirah da
abunda ke cikinta da dukkan karfinta,yafadamata adinga bata abinci akan lokaci kuma
ta dinga samun hutu sosai sai magungunanta daya nuna mata yadda zata dinga
bata,jinjinakai tayi alamar duk ta gane,godiya shima ya mata kafin ya fice zai koma
office ne yanzu ma haka excuse ya dauka.

haryazo yatafi Ummi bata da lbri kusan fa Hajiya suhaima daman yar mulki ne,ranar
da abun suka motsa ko kafarta ba"a gani a kasa tana samanta ko abinci in bata ga
dama sai dare zata ci ita haka take,wani lokacin tana da iko da takama bakowanni
lokaci ake gane yanayinta ba,to yau din haka ta kasance shiyasa har mu"azzam yazo
ya tafi bata da lbri.

Kwanan Zahirah uku bata leka ko kofar dakinta ba komai take bukata karime na mata
shi sukansu su uwani suna iya bakin kokarinsu akanta,don Uwani ke zuwa kullum da
safe ta gyara mata dakinta ciki da bai,ta wanke mata tiolet harda kayan sawanta in
mai wanki bai zo ya tarrara ba,itako lami itace hidima kan abincita komai take
sha"awar ci da hanzari zataje ta sarrafamatashi,ita kuwa karime itace ke kula da
ita bata magunguna da bata shawarwari saboda kusan manya sunsan Abunda yadace da
masu ciki,shiko uban gayyah shike mata wanka da safe kafin yatafi ya shiryata tana
fitar kamshi,ta ko"ina zahirah tana ganin gata wanda yakara sa hankalinta ya kwanta
duk da bai kwanta duka ba,Har waya ya siyamata kirar Cmon 11 yabata ta rike
ahannunta saboda ko wata mtsala ta taso yanzu hankalinsa ya kwanta tunda ko yaje
office yana jinta ta waya so damuwartasa kadan ne.

game da Ummi kuwa duk shige da ficen dasu karime keyi bangaren zahirah bata taba
lura ba,saboda komai suma da taku sukeyi,kafin ma ta sauko daga sama sun gama mata
komai,lokacin kuma da zata koma sama,sai su kara shiga,,kuma Allah bai taba nuna
mata daya daga cikinsu ba shiko mu"azzam Zahirah tayi tayi ya fito yafadama Ummi
gaskiya saboda gujema faruwan wani mummunar abu a gaba,ammh yaki yace tabari zai
fadamata ba ammh ba yanzu ba,sai lokaci yayi.

Ba haka zahirah taso ba,taso ya sanarmata da bakinshi kila abun zaizo da sauki akan
tagani da idonta tunda ciki fa dan duma ne,duk boyonsu dole watarana ya bayyana
hartagani don dai ma cikin yabi jikinta ne ammh inda zata tsaya ta mata kallon
kwarai tsab yadda Ummi take da Saurin gane abu sai ta ganosu to inda Allah ya
tarfama garinsu Nono Ummi bata ko Kaunar ganin Fuskar Zahirah saboda yadda ta tsani
Uwarta Fadi,kuma ita zahirah tana kama da uwarta shiyasa ummi koda wasa batama ko
kaunar kallon Fuskarta.

Ranar data kwana biyar a gida Aranar Sai ga Asma"u da yammah ita da maminta direba
ya kawosu lokacin da suka shigo falon Ummi suka tarar ta amshesu hannu bibbiyu
domin bata sansu ba sai da suka gama gaisawa kana Asma"u ke tambayan zahirah,awani
shekeke Ummi ke kallonsu ita da mami araine dai bazata taba rainasu ba domin da
ganinsu Naira tuni ta zauna afatarsu da jikinsu cikin dakewa Ummi tace"Ke wacece ko
kuma nace ku suwaye kuma daga ina kuke..?'"Mami ta kalli Asma"u wacce idanun Ummi
suka bata tsaro ammh ta dake tace"Sunana Asma"u ni class mate din Zahirah ce wannan
kuma mahaifiyayace munzo dubata ne,tun ranar da ta bar school batada lafiya bata
dawo ba.."Tafada itama cikin confident.

Tsaki Ummi taja kan tace"mtseww..Kuma tacr muku nan ne gidansu.."Asma"u ta gyada
kai tana fadin"Kwarai harma mun taba zuwa da ita..'kallonsu Ummi tayi kan tace"To
ni bansan wata mai irin sunan da kika ambata ba,nan gidan dagani sai dana,sai
ma"aikatana,kila kunyi batan hayan ne"tana gama fadar haka takoma ta zauna kafa
daya kan daya tana musu sakaran kallo.

mami jikinta yayi sanyi aranta tana fadin"wannan mata akwai jaraba.."Asma"u ko
mamaki ne ya cikata domin in bata manta ba dama zahirah tafadamata hannun goggonta
take,kenan wannan ne goggon nata, mara mutumci ce ashe lalle zahirah na hakuri,suna
kokarin tashi ne sai ga Karime ta fito ganin Asma"u yasa ta ganeta ta washe mata
baki tana fadin"a'"a maraban ku da zuwa,muje ai zahirah tana ciki...'mikewa sukayi
kamar akan kaya suke ammh sai da Asma"u tajuya tama Ummi wani kallo na cikin ido ko
tsoro babu aranta,wanda abun mamaki har suka shige dakin zahirah Ummi takasa tashi
balle tayi mgana kallon da yarinyar tayi mata ne yabata mamaki,tunda take ba wanda
yataba mata wani banzan kallo irin na yarinyar ta kyale sai yau,kamar wacce tama
asiri sai da suka wuce ta rakasu da tsaki tana wani gyara zama,niko nace aikin
banxa.

Sai dai Zahirah taga Asma"u da Mami kwatsam wanda saboda murna sai da ta tashi ta
rumgumeta kan ta duka tana gaida mami amsa mata tayi tana dagota tana tambayanta
jikinta amsa mata tayi da jiki yayi sauki,zama sukayi suna gaisawa da Asma"u wanda
keta kallonta yadda tacika gawani fari datayi fatarta tayi fresh da ita,ga Boobs
dinta sunciko kamar zasu fasa riga,Mami ma kallonta take zuciyarta na saka mata
wani abu ammh tayi saurin kauda tunanin hakan aranta,ganin Zahirah ai budurwace sai
ta danganta hakan da ciwo da zaman Wuri daya.

Asma"u ko sai data ta bugama Zahirah zencen Ummi da cewa"Ke besty wai waccan matar
da muka gani afalo itace goggon taki.."Gyada mata kai zahirah tayi gabanta na
faduwa kada suce Ummi ta musu wulakanci tabe baki Asma"u tayi tana fadin"Tab ammh
matar nan bata da mutumci kiinsan metacemana nida mami.."zaro ido zahirah tayi kan
ta girgiza kai Asma"u ta cigaba da cewa"Cewa fa tayi wai munyi batan kai ne,bata ma
san wata mai irin sunanki ba,kiji fa.."dan yake zahirah tayi kan tace"Uhm Ai Ummi
haka take nima hakuri nake da ita..."Daga haka ta tsuke bakinta,lura da hakan da
Asma"u tayi sai ta kyaleta,basu wani jima ba suka mata sallama bayan Asma"u tabata
school bag dinta mami kuma tabata Leda cike da kayan Fruit harda kudi 5k amsa tayi
tana musu godiya har bakin shashen ta ta rakosu kafin takoma abunta don mu"azzam ya
gargadeta karta sake fita,ko fitan yakamata to ta sanya dogon Hijabinta,Su Asma"u
na fitowa sukaga Ummi ko kallonta Asma"u batayi ba saboda matar sam bata kwanta
mata ba,tacika wulakanci mami ce ma tace mata sai anjuma,in kun taka ku da kuke
karatu ta tanka haka suka fice mami na mamakin wasu matan wa"inda suka dauiki
duniya da zafi haka.

Aiko zuwansu Asma"u ranar mu"azzam yaga tashin hankali don Ummi tayi tsiya kamar ta
ari baki,kan wlh kada wata tsagerar yarinya ta dawo mata gida itabatason rashin
kunya hakuri shidai yayi ta bata dakyar ta hakura,achan daki kuwa da mu"azzam ya
tsare zahirah da ya akayi Asma'u kawarta tazo tayima Ummi rashin kunya alhalin tafi
kowa sanin halin Ummi,abunda Asma"un ta fadamata shi ta fadamai takara da cewa"kuma
nasan harga Allah bazata ma ummi rashin kunya ba..""Tafada kamar zatayi
kuka,rumgumeta yayi kawai yanajin takaicin halin Ummi na yarda take kokarin tona
abunda suke kokarin Rufewa.

**************

Sati biyu cur Zahirah ta kwashe agida kafin takoma mkranta sai da ta warke sumul
sai abunda ba"a rasa ba,yanzu ko agida duk inda zata da katon hijabi take yawo
acikin gida dokar mu"azzam kenan saboda kaunda idon Ummu,duk da bawani fitowa take
ba,ammh duk sanda hakan takama,sai tasanya hijabi ta rufe Jikinta,saboda cikin nata
yafara turowa ta cikin rigarta abun masha Allah.
Itako Ummi ko aranta bata kawo wai in taga yarinyar da hijabi ta zargi wani abu
ba,illa da sun hadu tayi tsaki tace"Munafuka irin uwarta.."In ba"ayi sa"a ba tasha
rankwashi,ammh bata taba lura da yadda zahiran ta dawo ba hidimar gabanta kawai
takeyi.

kwantashi tashi babu wuya awajen Allah gashi har cikin zahirah ya shiga wata na
bakwai ajikinta babu wanda yasan dashi sai wa"inda suka san dashi dama,a mkranta
kuwa ta dinga muku muku dashi kenan ko Asma"u bata taba lura ba saboda bazama
takawo Tunanin hakan ba.

Ranar Friday suna cikin class bayan an tashi break Asma"u ne rike da wani littafi
na Text messgs data gani ajakar zahirah tana dubawa zahirah na gefe tana rokonta
tabata abunta rugawa Asma"u tayi tana fadin"report zan kai ki kina yarinyar ki dake
kin san Siyan littafin text din soyayyah ko" tafada tana mata dariya ganin da gaske
take zuwan zatayi sai Zahirah ta mike ta biyota da dan gudunta sai Asma"u tafara
zagaya ajin,tana dariya,dan gudun da zahirah tayi sai taji ta gaji sai ta duka tana
Numfashi dagowan nan da zatayi sai hijabinta ya daga cikinta ya bayyana awaje wanda
gayanan har ya girma,Asma"u dake tsaye gabanta ta zaro ido lokaci daya ta dafe
kirji tana nuna cikin Zahirah take fadi cikin Rawar
murya"Me...ye...Wa.Nan..Besty.."Tafada tana matsowa ganin haka yasa zahirah tabi
inda Asma"u ke nunawa taga cikinta waje sai tayi saurin jan hijabinta ta rufe
jikinta na dan rawa.

Asma"u zata sake mgana zahirah ta rufe mata baki saboda an dawo break an ajinsu
sun soma dawowa hannunta kawai takama suka fice daga ajin batare data mata mgana
ba.

_wayyo Allahna mura plz manage dis one oooo...Bani jindadin jikina ur pryers iz
nedeed_

1luv janaf fans,iya wuya muna tare😘

*Intelligent writer"s*
[18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺
_(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_

*Alkalamin:JANAF*
*wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Dedicated to Zumunta Novella,Taskar littafan Hausa,Janaf Novella,Uwar mijina


Fans1,2 and 3,Beneficial Writers,Auren Fari fans,Aisha Alto Novel meeragee Fans
club..Kuna da yawa gaskiya wanda baki bazai iya Furtawa,ba Ngd sosai da kaunarku
gareni Allah yasaka da alheri*_
*NO 22*

Tafiya sukayi har zuwa bayan wasu empty clasess,wanda sabbi ne ba"a fara karatu
aciki ba.

Wani dan Dutse dake kafe ta bayan wajen Zahirah ta zauna kafin taja hannun Asma"u
tazaauna kusa da ita,wacce tazama mutum mutum.

Kallonta tayi kafin ta sanya hannu ta dage hijabinta cikinta ya bayyana tasaka
hannu tana shafawa,kafin tadago tana kallon Asma"u wacce ta sandare tana bin katon
cikin Zahirah da kallo mamaki ya sandarar da ita.

"Wannan kike tambaya besty.."?Zahirah tafada tana kallonta kai tsaye Gyada kai
Asma"u tayi don bakinta babu alamar zai bude balle tayi mgana,mirmishin Zahirah
tayi mata kafin ta dauki Hannunta ta dora bisa cikin tana fadin"Ciki ne besty ciki
na haihuwa.."Tafada tana saka idonta anata.

Zabura Asma'u tayi hannunta dafe da kirji tace"Ciki zahirah,wannan wani irin
bala"i ne besty waya yi miki ciki besty wayeshi,?"Tafada ranta na kuna lokaci daya
hawaye ya wanke mata ido.

Dariya zahirah tayi kan tace"Mijina ya mu"azzam shi yayi min ciki,besty cikina ba
dan shege bane,dan Sunna ne wanda shedu suka taru suka daura shi.."Zuru Asma"u
tamata da ido kafin tace 'bangane mekike Nufi ba,wani ya mu"azzam,din? "Tafada
cikin mamaki da al"ajabi,Riko hannunta Zahirah tayi ta sake zaunar da ita,kafin ta
shiga bata lbrin tarihin rayuwarta daga farko har karshe harta gaban dake
tsakaninmu Ummi da iyayyanta tafadamata,kafin ta gangaro zuwa rayuwarta da Ummi da
yadda yanzu take boyon wannan cikin ta kareshe da cewa"Na damu besty Wlh inajin
tsoron Ranar da Ummi zata ganni da cikin nan kila sai ta kusa kasheni.."Tafada
hawaye na zuraro mata.

Asma"u dake kallon zahirah tana kuka ta sanya hannu ta sharemata hawaye,itama
zahirah sai ta sanya hannu tana sharemata atare suka sakarma juna mirmishi,Kafin
Asma"u tace"lalle besty Rayuwarku tana cikin hadari a lbrin nan ,na lura kaf Ummi
bata da imani aranta,ina matukar tsausaya miki kin taso cikin maraici,gashi kinyi
dacen miji ammh Uwar miji ita zata dakushe kwanciyar hankali.."tafada cikin damuwa
Rausayar dakai Zahirah tayi kafin tace"Nima fargabana kenan besty wlh dashi nake
kwana nake,tashi,in bata gani yanzu ba,zata gani agaba,don zan haihu kuma dole
taji.."tagumi Asma"u ta xuba tana fadin"wannan matar anyi yar kutumar uba,yo ba"a
yafiya takema Allah laifi ya yafemata,sai ita tadauki wani mummunar akidar riko,kai
wlh Allah waddai halinta "tafada kafin ta cigaba da cewa"Ke karki wani daga
hankalinki,mijinki na sonki,duk ranar data gani sai kimata bayanin danta ne yayi
cikin,sai tayi abunda zatayi,shegiyar tsohuwa mara imani.."rije baki zahirah tayi
tana fadin"kirufamin Asiri bani da kowa agarinan,In ummi takamani da duka sai na
daina Numfashi xata rabu dani.."Tamke Fuska Asma"u tayi tana fadin'Kina da ni,Besty
ko duk duniya zasu juya miki baya ni ina tare dake,so kicire duk wani tsoro aranki
Abunda take gudun ya rigaya da yafaru,kuma hakan yayimin daidai,hakan ne kadai
zaisa tagane ba"a ma Allah dabara.

Jinjina kai kawai zahirah keyi Asma"u na bata shawaran cire tsoron Ummi
aranta,takuma yarda ta gamsu,sun dade awajen kafin su tashi sukoma class har an
Fita period daya basu nan,kowannensu wajen zamansa yaje ya zauna suka maida hankali
wajen Chemistry teacher nasu domin shi suka tarar cikin ajin.

Da Zahirah takoma gida tafadama Mu"azzam yadda sukayi da Asma"u ammh bata gayamai
shawaran da ita Asma"un ta bata ba,shuru kawai yayi,shikanshi kan ya kulle yama
rasa mafita,harga Allah baida kuzari da karfin gwiwan taran Ummi da wannan zencen
gwara ya bari in ta haihu sai taga mai gabadayan lokacin bata da yarda zata yi dole
ta rumgume kaddara.

Asma'u ma datakoma gida take lbartama Ummi abunda ke faruwa Mami ta rike baki cike
da mamaki tana fadin"ba shakka sanda mukaje gaisheta naga kamar alamar ciki tare da
ita,to ganin ba aure tayi ba,shiyasa na kauda wannan Tunanin Araina,ikon Rabbi dama
haryanzu akwai masu mugum riko kamar na kafuran farko"Mami tafada tana mamakin
hallayar Ummi kamar wacce bata da sani akan addininta.

Zahirah tabi shawaran Asma"u tadan rage tsoro aranta,ammh duk da haka tana taka
tsan tsan da rayuwarta gudun Faruwan komai,Ummi kuwa ita ko aranta bata kawo hakan
zai iya faruwa ba,shiyasa bata sanya ido ba balle tagano wani abu,hankalinta kwance
jira kawai take lokaci yayi ya saketa takama gabanta don har abada batajin zata iya
hada zuru"a da diyar Fadi ba.

Lokaci nata tafiya,ta hakan ne muke cinye lokacinmu bamu sani ba,Gashi,har cikin
zahirah ya shiga watanshi tara yana gabda Da Fitowa duniya,cikin saida ya girma
yayi kato dashi gashi ta kumbura sutum kafafunta batama iya tafiya,Allah yasa
sungama qualifaying exams dinsu sunyi hutu sai shiga SS3 kenan suna gida bata zuwa
ko"ina,kullum tana daki tana addu"ar Allah ya sauketa lafiya don taji ance ana
mutuwa wajen haihuwa,gashi ya mu"azzam yahana Dr Abduljabar yayi mata scanning
waishi baya so,dole aka dakata,sai dai yayi mata awo yabata magani.

Zahirah taso takira gida tafada halin datake ciki,koda Ta Allah ta kasance ammh
mu"azzam yaki,yakuma gargadeta koda wasa kada takirasu tafada musu tana da ciki
bayanzu bane lokacin jin nasu ba,Mu"azzam banda Shureim bai fadama kowa ba,shima
din ko hajiya bai fadamawa gudun karta fasama Ummi zencen Abu ya kwabe ammh
shikanshi yaga gangancin mu"azzam sanin wacece Ummi bazata taba yarda dashi
ba,yanajin masa tsoron Ranar da Ummi zata fahimci ya yaudareta ne.

Su karime sukansu suna tsausayama zahirah yadda ta dawo saboda ciki,gabadaya


halitarta ta chanza ko"ina na jikinta ya kumbura ko tashi bata iya yi ita kadai sai
an Taimaka mata saboda yadda cikin yayi kasa ya sakarmata Nauyi..Wani lokacin sai
dai tayi ta kuka ita kadai don gani take shikenan tata ta kare ne,Asma"u ma tana
yawan zuwa dubata tare da kwantar mata hankali natadaina saka ma kanta damuwa insha
Allahu komai zaizo da sauki,Allah yasa kawai Zahirah ke cewa ammh ita kam tagama
sanyi da al"amarin Ummi.

*********

Ranar Friday da yammah Misalin karfe shidda na yammah zahirah na cikin dakinta
zaune afalo sungama waya da mu"azzam kenan,kishi ya kamata gashi babu kowa akusa
dakyar ta rarrafa ta isa ga fridge din ta bude don tadauki ruwa,sai dai kash babu
ruwa ko daya sai dai lemuka gashi kishi ya isheta bazata iya jiran wani ya shigo ba

Dakyar da kama kujera ta mike tana tafiya dakyar ta manta sam da daukan hijabi
saboda yadda makogaronta ya bushe,tana Tafiyanta dakyar ta fito falo babu kowa da
dan Saurinta ta karisa dan karamin fridge din dake falon ta bude ta dauki ruwan
Swan na gora ta bude takafa kai tana sha,sai da ta shanye fin rabi kafin ta ijiye
tana maida Numfashi tuni dan jikinta yafara motsi yana wuntsilawa,binsa dake da
kallon cikin doguwar rigarta kafin ta sanya hannu ta dafe gun tanajin kaunarsa na
ratsata ta ko"ina.

Ummi dake saukowa,daga sama kunnenta makale da waya suna magna da wata hajiya
Saratu ne,mai saida lesuka,kaya Ummi zata siya shine takirata suke mgana kuma
dayake dama tasaba siyayyah agunta,kamar amafarki haka take hango wata mata atsaye
afalon hannunta dafe kan wani tulelen ciki abun yabata mamaki,bakuwa kuma
sukayi,kafeta tayi da ido,itako zahirah batasan wainar da"ake toyawa ba hankalinta
na kan cikinta.

Ummi ta cigaba sa saukowa tana kara kallon zahirah da farko bata ganeta ba,saboda
yadda ciki duk ya chanzata,ammh lokacin data karisa saukowa,kawai fuskar yarinyar
ta hau mata gizo,lokaci daya zuciyarta ta buga ammh sai ta karyata idonta,murza
idonta ta kara yi still dai zahirah na nan tsaye,hajiya saratu na mgana batama jin
metake cewa ta shiga rudani Saurin yanke wayar tayi tana karisawa kusa da zahirah
tana karemata kallo daga sama har kasa,so take ta gane cewa da gaske yarinyar ne
kokuwa dai mai kama da ita ne.

Kamar tsayuwar mutum zahirah taji abayanta,shiyasata dagowa taga kowanene,karaf


idanunta suka hadu dana Ummi,saboda razana bata san sadda tayi baya ba, zata fadi
sai da ta rike gefen kujera,lokaci daya taji cikinta yawani murda maranta ta
daure,jikinta babu inda baya rawa saboda tsoro da firgitan yadda Ummi ta kafeta da
ido,da Sauri tajuya tafara tafiya tana cije baki,so take tayi Saurin shigewa daki
takira mu"azzam.

Ummi data sandare a tsaye jinta da ganinta suka dauke na dan wani lokaci dakyar
tayi karfin halin cewa"Ke..Meye nake gani ajikinki.."?Tafada cikin karyewan murya
cak zahirah ta tsaya jikinta yahau rawa tama kasa waigowa Shan gabanta Ummi tayi
kafin ta cakumo wuyanta tana fadin"Don Ubanki cikin shege kikaje kikayo ko dama sai
da na fadama son ,ya sakeki ki koma garinku,domin nasan karshenta ki kwasomana abun
kunya tunda agida an gada.." dora hannu Ummi tayi aka tashiga kwarara ihu su karime
dake madafa suka fito hankalinsu tashe,su Sani maigadi da Falalu suka shigo
Asittin suka fado falon suna tambayan lafiya.

Ummi da hannunta ke bisa kai ta shiga nuna zahirah tana fadin"Kun ganta daga
taimakonta taje ta kwasomana cikin shege, agida"Atare su karime suka rafka salati
suna kallon yadda zahirah ke kuka,kuka mai cin rai,Ummi kuwa inda take shiga banan
take fita ba Sani maigadi kuwa fadi yake"munbani hajiya ciki acikin gidan
kuma.."Yafada yana kallon zahirah donshima koma ganeta baiyi ba.

Cikin zafin nama Ummi takaimata duka gefen cikin nata wanda sai da Zahirah ta duke
tana rike da cikin aiko Ummi ta shiga dukanta tana fadin"Allah ya waddan ki
tsinanniyar yarinya,mara mutumci ashe abunda kikeyi kenan,yau dinnan zaki koma
inda kika fito da wannan shegen cikin jikin naki.."dukanta take tana hambarin cikin
itako zahirah na kwance ta kasa kwatan kanta banda kuka ba abunda takeyi.
Karime ce taga zalunci yayi yawa tajuya da gudu ta fice tana kuka,zahirah kuwa jin
yadda Ummi ke shegentata da abunda ke cikinta yasa wani karfi yazo mata,ta ture
Ummi dake kanta cikin kuka ta rarrafa gefe tana kallonta lokaci daya idanunta suka
janza launi,ga cikinta dayake harbawa ga maranta daya tamke tace cikin tswa"Karki
kara shegantamin ciki Ummi,cikina dan Sunna ne wanda shedu suka taru suka
daura.."Tafada muryanta ya kekashe.

Ummi tayi mutuwar tsaye kafin tace"Dan Sunnah..."bakinta na rawa zahirah


tace"Kwarai cikin jikina cikin jikokinki ne wanda danki mu"azzam ya samar dasu
yazama dole ki sani domin lokacin hakan yayi saboda haka,kada kikara kiran cikina
da shege '"".

Yadda zuciyar Ummi tayi lugude haka na mu"azzam yayi daidai lokacin daya sawo kansa
falon,Tundazu suke bakin get suna hon shuru babu megadi babu dalilinsa,ganin haka
yasashi Fitowa ya kwankwasa get din karime ce tazo ta bude mai tana kuka yana
tambayanta lafiya tana nunamai cikin gida tana fadin"Hajiya zata kasheta..."

Yanajin haka gabansa ya amsa cikin azama ya wuce wani zufa na ketomai ya sawo
kanshi falon ne Yaji furucin zahirah wanda sai da jakar hannunsa tafadi yana fadin
ya salam,shikenan kuma babu sauran boye boye.

Ummi ta saka hannu ta dafe saitin zuciyarta idanunta sunyi jawur take kallon
zahirah tana maimata kalamanta cikin kwakwalwarta kafin tace tana nuna
kanta"Ni..Mu"azzam din yayi miki ciki..."tafada cikin rashin hayyaci gyadamata kai
zahirah tayi tana fadin"kwarai ma kuwa da gaske gashi nan abayanki ki juya ki
tamabayeshi..."Tafada cikin karfin hali.

Kamar wata doluwa haka Ummi ta juyo ga mu"azzam tana fadin"Karyata ta son,karya ne
ko? kacemin karya neeee..."Tafada cikin wani yanayi da sagewar Tunani.

Runtse ido yayi yana jin wani kuna ransa,matsowa tayi kusa dashi ta riko hannuwansa
tana fadin cikin kuka"kacemin karya ne son ko zuciyata zata dawo daidai,i know my
son bazai taba cin amanata ba,ka karyatata son ka karyatata,kace bahaka
bane..."Kallonta yayi kafin yakoma ya kalli zahirah wacce ke cije lebe saboda yadda
maranta ke karta

Riko hannun Ummi yayi yana fadin"cool down Ummi,ki saurare ni kiji mana..."Fizge
hannunta tayi tana ja da baya take fadin"kenan da gaske ne? tunda kakasa karya
tawa, kenan da gaske ne Abunda tafada ko"?Tafada kamar zata fita daga hayyacinta
Runtse ido mu"azzam yayi kafin ya durkusa bisa gwiwowinsa yana fadin" *EH UMMI
NA,DA GASKENE CIKIN JIKIN ZAHIRAH NAWA NE..NAWANE NINA DIGASHI....* " yafada cikin
dakewa lokaci daya yana sadda kai saboda yadda Ummi take kallonsa tana wani
mirmishi tace"Fine and good Ibrahim kafada da baknka kai kayi ma diyar Fadi ciki
ko? yayi kyau Ni suhaima ni zaka ci amana ko.."Tafada tana ja Da,baya kafin tayi
wani yunkuri jiri ya debeta ta fadi jikake Timmmmmm...."

Babu yawa,kuyi manage plz

#Intelligent writer"s#
#Janaf#
#Uwar miji#
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Kowani marubuci indai ya dora Alkalaminsa kan Takardarsa,ko Wayarsa,ko tap dinsa
da niyyar Rubuta wani abu to yana da babban dalilinsa bawai iya yasaku nishadi bane
A"a don ya baku wani darasin dazaku fadaku akai ne,walau darasin mai fitane daga
farkon farawa,wallau kuma sai kun himmatu wajen hakurin karatu kafin kuci ribar
abin....Da wannan dan bayanin nawa nake kira ga yan TEAM HIRAH DA MU"AZZAM,dasu
dauki kaddara Abunda Allah ya rigaya ya rubutu babu mahalukin daya isa ya
chanzasa,wannan itace KADDARARSU...Assalamu Alaikum Janafi*_💕

_Dedicated to my Childhood friend FADILAT FALALU MASKA...Tanque bby Sakallahu


fiijannah_

*NO 23*

Daida lokacin kuma zahirah ta sheme akasa hannunta bisa cikinta tana salati da
karfi,Cikin wani irin Rudewa mu"azzam yayi kan Ummi yana jijjagata ammh hankalinsa
na kan zahirah datake mukurkusun ciwo.

Su karime ne suka isa ga Zahirah suna riketa suna jera mata sannu,Mu"azzam
rumgume Ummi yayi yana kiran sunanta ammh ina ko Numfashi batayi Uwani ne tayi
Dabaran Bude Fridge ta dauko Ruwa mai sanyi ta mikama mu"azzam tana fadin"zuba mata
wannan yallabai, inaga fa Zahirah Nakuda ce"Tafada hankalinta tashe,cikin wani
yanayi Mu"azzam ya shafama Ummi Ruwa Afuskar hau sau biyu kafin ta sauke ajiyar
zuciya tana maida Numfashi daya da daya.

Idonta ta fara budewa taci karo da mu"azzam yana fadin"Plz Ummi..."Yafada kamar
zaiyi kuka,Da hanzari ta dafe kanta lokacin da kalaman yarinyar ke mata gizo a
kunnenta,Ture mu"azzam tayi da karfi kan tayi nasaran mikewa jirin na neman kara
gada ita ya mike da Sauri zai tarota tace cikin karaji"kar ka kuskura ka tabani
Ibrahim..."Tafada wasu hawaye masu dumi suna binta. kallonsa take cikin rashin
hayyaci,idanunta sunchanza kala sunyi jawur kamar garwashi,lokaci guda ta maida
idanunta inda zahirah ke mukurkusu,su karime na rike da ita suna mata sannu,kuka
kawai takeyi tana salati.

Kallonta ta dawo kan mu"azzam wanda ke tsaye kamar wani tsohon munafuki,Mirmshi
tayi mai ciwo kafin tace"Ni Suhaima,ni Suhaima,ni Mu"azzam kaci amanata ka sabama
alqawari, kayi ma diyar wa"inda sukayi sanadiyar rugujewar Farinciki cikina,ka na
so dole sai na hada zuru"a dasu ko.."? tafada tana kallonsa Rausayar dakai yayi ya
bude baki zaiyi magana ta katseshi da cewa'Karka kuskura kayi min mgana Ibrahim
kagama min komai naga sakayyar daukan cikinka danayi har na tsawon wattani
tara,nazo na haifeka nasha wahalan Shayar dakai nasha wahalan Rainonka saboda kai
nasha kwana da yunwa nayi fadi tashi na rayuwa don duk kai kasamu rayuwa mai
inganci,yau burina ya cika kazama wani abu ibrahim ashe da abunda zaka sakamin
kenan..."Tafada hawaye suna mata ambaliya.
Jikin mu"azzam na rawa ya durkushe bisa gwiwowinsa agaban Ummi idanunsa sunkada
sunyi jawur shima jijiyoyinsa kansa sun mike radau kamar wanda wani cuta ta
kama,gabadaya miyan bakinsa ya kafe yarasa mafita lokaci daya abubuwa sun taru sun
mai yawa ya bude baki zaiyi mgana kenan karime tace"yallabai,hajiya ku taimaka akai
zahirah Asibiti wlh Nakuda ce,kuma haihuwar Fari kada Asamu mtsala.."Wani sakaran
kallo Ummi ta jefa karime dashi kafim ta daka musu tsawa tana fadin"Ku saketa
munafukai,ko zata haihu billahil azim baza haifanmin wannan dan iskan cikin acikin
gidanan ba,sai dai ta haifeshi cikin gidan Shettima..,kuficemin daga gani banzaye
kawai.."Tafada cikin bacin rai tana wuci kamar mahaukaciya.

Gaban mu"azzam yafadu Ras lokaci daya yana kallon Ummi wacce tafara taku zuwa
gabanshi daidai lokacin dasu karime suka fice hankalinsu atashe,jikinsu a matukar
sanyaye,ga Tsausayin yar baiwar Allah zahirah,ga kuma mamakin Rashin Imanin
Ummi,haba ko bata taba haihuwa ba,ita macece balle ma ta haihu tasan zafin Nakuda
ammh dayake zuciyarta babu imani ko ajikinta.

Tana takowa zuwa gabansa tace cikin kakkausan murya.." *IBRAHIM..."* Takirasa
cikin dakewa da bacin rai jin kiran nata tuni zuciyarsa ta tsinke don baitabajin
muryan Ummi cikin zafi haka ba,baisamu zarafin mgana ba zahirah ta karade falon da
Salati tana fadin"innalillahi..Hasbunallahu..Subhannallahu..Ya mu"azzam ka yafemin
wlh mutuwa zanyi,ka fadama bahna na ya yafemin,shiko baffa ka fadamai na kasa
cikamai burinshi na wanke laifinsu wajen Ummi wanda nayi iya bakin kokarina ammh
abu ya ci tura,don Allah ka isar da sakona gun yakura kace itama ta yafemin Allah
yayi bazamu gana ba,wayyo bayana zan mutu....."Tafada cikin muryan kuka tana dafe
bayanta,mu"azzam ya kalleta hawaye ya cikomai ido yanason zuwa gunta ammh yana
tsoron Ummi wacce take kallon zahirah tana fadin"Ko zaki mutu ba " anan ba yarinya
sai kin koma gaban shettima da sakona bayan ya amsa,in ma zaki mutu ne to alokacin
sai nace sai munzo..."Tafada Fuskarta babu ko digon Tsausayi.

Kan Mu"azzam ta maida idonta tana fadin"Yau zan Nuna maka kai ba kowan kowa bane
mu"azzam don bakai ka haifi kanka ba,yanzu ba sai anjuma ka saketa yanzu
yanzunan..."Tafada cikin bada Umarni

Arazane yadago yana kallonta kamar yadda duk azaban dake addaban zahirah sai da
tadago tana kallon Ummi wacce ke tsaye ta rike kugu tana hararan Mu"azzam wanda
jikinsa ke mazari ayayinda zuciyarsa ke luguden Tsoro, ya kalli Ummi yana fadi
cikin Rawar murya.."Ummi don..Alllah..Ki..yi..hakuri wlh bazan iya
sakin..Zahi.."Tas!Tas!ji kake karan mari ta wanke mu"azzam dashi tana huci tace"Wlh
ko zaka mutu sai ka saketa ko yanzu na daga maka Nono don ubanka.."Tafada lokaci
daya tana watsama mai wani banzan kallo.

Jikinsa na rawa ya rarrafa yakama kafar Ummi yana fadin"Ummi na don Allah kiyiman
aikin gafara,ki tsausayama baiwar Allah nan,kibari toh in munkaita asibiti ta haihu
koma miye nayi miki daga baya.."jaye kafanta Ummi tayi tana fadin"Ban yarda ba
sakarta yanzu.."Tafada cikin bada Umanarni..

Sulalewa yayi ya zauna yana kallon zahirah wacce itama ke kallonsa hawaye na
wankemata ido,wani sonta da tsausayinta na tsirgamai Ummi ce tadakamai tsawa da
cewa"au bazaka saketa ba,sai na daga maka nonon,kenan kashirya biyana kudin Nonon
daka sha kenan.." cikin Sauri Mu"azzam yace"a"a Ummi zanyi zan saketa.."Yafada yana
Rintse ido kafin ya furta cikin rawan
murya"Na...Sa..Ke...Ki...Sa.Ki...Da..ya..Zahirah..."yafada lokaci daya yaji wani
abu ya tsayamai a makogoro yakasa wucewa.

Zahirah dake jin jiki sai da numfashinta ya dauke na wani lokaci kafin ta fashe da
kuka,kuka mai tsuma rai,ga Nakuda ga sakin Aure,kai wannan bala"in dame tayi
kama,girgiza kai Ummi tayi kan tace"Ai kuma baka isa ba,duka zaka cika shemata
mallam,ai daga wannan na bar kara baka dama yaro.."tafada tana gyara tsayuwarta.

Jiyayi duniyar tayi masa kunci Ummi tadakamai tsawa tana fadin"Kazabi ka biyani
Nonon nawa Kenan?Tafada tana kallonsa girgixa kai yayi yana kallon zahirah yakara
cewa.."Na..Sa..Ke..ki..Sa.Ki...Bi..yu..."Yafada yana durkushewa shima kamar ya saka
ihu zahirah kuwa cikinta ne ya harbamata ta rarrafa ta isa ga mu"azzam tana
fadin"A"a yaya mu"azzam...'"Tafada kamar zata shide.

Kara dakamai tsawa Ummi tayi tana fadin"Wlh zan kira maka tsinuwa yanzu mu'azzam
matukar baka karishema shegiyar yarinyarnan sakinta ba.."Tafada tana hambarinta da
kafa Zahirah duk da azaban datakeji haka ta dago tana tana kallon Ummi Kafin
tace"kar..Ki..yi...Ha...Ka..Um..mi..."Tafada lokaci daya tana cije baki.

Juya baya Ummi tayi tana fadin.."Allah ya..."a"a Ummi don Allah karki soma don
Allah.."yafada cikin karyewan Numfashi Tace "To karisa mata cikon Ukun ta
yanzu.."Tafada cikin bada Umarni.

Yana kallon idanun zahirah wanda hawaye suke ambaliya ya bude baki zaiyi mgana
Zahirah ta yunkurin ta fado jikinsa tana fadin"a"a..Karka Furta don Allah,karka
furta ka haramtama zama na har abada.."Tafada tana kamkamesa Ummi ta daka tsaki
zatayi mgana yayi Saurin cewa"Na sake ki saki uku Zahirah ammh wlh badon bani sonki
ba,sai don bin Umarnin Mahaifiyata.."yafada yana kamkameta suna kuka dukkansu mai
cinrai.

Mirmishi Ummi tayi kafin tace"Alhamdulillahi..Yanzu burina ya cika na tabbata in


kika koma ma shettima da wannan sakon kadai ya isheshi yaji abunda suka saka naji
alokacin.."tafada tana saka hannu ta fizge Zahirah tana fadin"Sakeshi tunda batare
kukazo Duniya ba,yanzu sai abi wani sarkin ko,nidai na yarda kwallon mangwaro na
huta da guda.."

hannunsu na sarke da juna suna kallon juna suna kuka,Ummi ta ja hannun ta raba tana
fadin"Munga laila da majnun saketa don ubanka.."tafada cikin dakamai,tsawa,sakinta
yayi yana dafe kansa kuka yake kamar karamin yaro,zahirah da cikinta yake
hautsinawa kamar zai fito duniiya alokacin daya ta yi karfin Halin mikewa Ummi ta
izata tana fadin"Toh sai ki ficemin daga gida wlh ko daki bazaki koma ba, mayyah
Tafi kije ki fadama Shettima komai banison kirage komai so nake zuciyarsa ta buga
kema nayi takaichin mutuwar uwarki don nasan da tana raye kilama zuciyarta ta buga
ta mutu,.."tafada tana ingiza keyar Zahirah zuwa waje ko tsausayi bashi aranta.

Zahirah dataji wani karfi yazo mata ta daddake ta ture ummi,wacce sai tayi taga
taga zata fadi dakyar ta iya tsayawa kan kafafunta,Kallonta zahirah takeyi cikin
tsana da Bacin rai kafin tace da karfi..." _Kinji kunya wlh Tir da ke,mekikayi
kenan,kinyi abun burgewa don kin saka danki yayi saki uku alokaci daya,sakin da
Allah da kansa ya hana,wanda ko daya akayi sai al"arshin Allah ya girgiza,ammh ke
uku kikasa akayiman aka sakeni da tsohon cikin jokinki ajikina,To kije duk Abunda
kikayi Allah nagani,kuma da izinin lahi hakkin na, dana ya mu"azzam sai ya
kamaki,sai ya kamaki barganin kina mtsayin ,mahaifiyarsa aike ba Allahnsa
bane..._"Tafada cikin tsawa idanunta sun Firfito Da hanzari Ummi taja baya tana
rike baki domin yarinyar tabata tsoro kan tasamu zarafin mgana zahirah ta cigaba da
cewa"Ko baki ce natafi ba zama ne yakare acikin gidan,nan,kuma sakon dakikace na
kaima baffa zan kaimai,ammh kisani Sakon zaije garesa,ammh kisani ki kara sani zai
Tafi ammh kema zai dawo gareki zai dawo gareki ki rubutu ki ijiye sai kinfini kuka
da shiga kunci.."Tana gama fadar haka ta fice tana jan jikinta cikin tsananin
bakinciki da halin ciwo.
Ummi datayi mutuwar tsaye ta rakata da fadin"Oho dai nidai,gidane dai dole mutum ya
barsa tunda ba da kudin mai dattin hula aka gina ba.."tafada tana tafa hannu..

mu"azzam dake kife dakai ya dago da Sauri yana kokarin mikewa Ummi ta dakamai tsawa
da cewa"Kana motsawa wlh zan debama albarka maras mutumci kawai..."Tafada cikin
tsananin Fusata,kallonta yayi idanunsa sunja launi wani kallo na Anya kekika
haifeni ma,Ummi kuwa taji kallon ajikinta shiyasa tace'Kai don ubanka wani irin
kallo kakeman,ni ne dai Suhaima,kuma nice nan Uwarka nina haifeka,in ma kana
tamtama ne kadaina.."tafada tana zama kan kujera ta harde,maida kansa yayi ya cusa
cikin gwiwa yana jin kansa na barazanar fashewa ga kirjinsa dake ruwan lugude
yanaji kamar wani abu kamar dutse aka dora masa awajen.

Zahirah na fitowa kofar falon taci karo dasu karine durkushe suna kuka,alaman
sunajin duk abunda ya faru,kallonsu zahirah tayi hawaye suna zubomata ta sanya
hannu ta share tana fadin"Sai wata rananku,har abada bazan manta da alherinku
gareni ba nagode muku sosai.."Tafada kuka nacin karfinta tajuya da Sauri tafara
tafiya karime ta mike ta kwalamata kira."Diyata.."Tafada tana mai zubar kwallah.

Cak ta tsaya hartazo kusa da ita dankwalin kanta ta ciro ta yafamata kafin ta hau
kunce haban zaninta ta warwaro kudi masu yawa yan dubu dubu ta mika ma zahirah tana
fadin"Karbi wannan diyata kije dashi kiyi kudin mota nasan baki dashi..kije Allah
ya saka miki .."Tafada tana juyawa da gudu,da kallon zahirah tabita,tanajin kwallah
na taruwan mata,sharewa tayi tana kara damke kudin dake hannunta Allah sarki
mama,dazu da safe yallabai ya biyasu kudin Albashinsu shine ta bata,Allahu ya
sakama wannan matar ta fada aranta kafin tagyara dankwalin dake kanta kafarta ko
takalmi babu tajuya tafara tafiya gayadda cikinta ke murdawa ammh hakanan ta daure.

Su uche da sani maigadi da falau suna gefe suma sunyi zugum tazo ta wuce ta isa get
din kenan sani ya rugo ya budemata yana kallonta kada kai tayi tafice kafin ta
waigo tana kallonsu suna share kwallah,mirmishin yake ta musu tana daga musu hannu
take fadin"Sai watarananku..."Cikin siririyar murya kafin tajuya tafara tafiya
cikin sauri duk da ciwon dake cinta gashi dare yayi don lokacin har anyi mangariba
babu kowa atitin kowa ya shige gidanshi.

Sai da tayi dan gaba kadan kana ta waiga tayima gidan Kallon karshe don bata fatan
ta sake dawowa cikinsa tayi tafiya mai nisa don harta fita daga anguwan kafin
tasamu mai,Keken napep,da da farko da ta tsaidashi kin tsayawa yayi don shi
azatonshima mahaukaciya sai da yadan lura dakyau,kafin ya dawo baya,rikonsa tahauyi
kan ya taimakamata yakaita tasha inda zata hau motan maiduguri,kallonta yayi ada
baiyi niyyar taimakonta ba,ammh ganin halin data ke ciiki ne yasa yace ta shiga
suje,da hanzari ko tafada tana danne maranta cikin fitan hayyaci take kiran Sunan
Allah.

Gabadaya Tunaninta ya chuse tanajin wani yanayi atare da ita,yanzu maiduguri ta


nufa awannan daren,kodai taje gidansu Asma"u ne? to in tama je,gun wa zata,ta daura
ma Asma"u Nauyi,to ita bama zata iya gane gidan ba,kai ko ma zan gane gwara na koma
mahaifata domin Sune kadai gatana ayanzu,tana wannan Tunanin suka shigo
tashan,ganin halin datake ciki ne,mai napep din da kansa ya fita ya sama mata mota
inda Allah ya taimaketa mutum biyu suka rage Sharon din ta cika,zuwa yayi yace ta
fito ga mota jikinta na rawa ta fito ta warwaro dubu daya akudin ta bashi,cikin
tsausayinta ya girgixa kai yana bin tulelen cikinta da kallo yace"a"a ki barshi ni
don Allah na taimaka miki.."yana fadin haka yayi gaba yana fadin ta biyoshi,cikin
sagewar gwiwa tabishi tana daga kafa dakyar har motan ya kaita dakyar ta iya shiga
saboda yadda ko"ina na jikinta ya saki,kallonsa tayi bakinta duk ya bushe
tace"Nagode.."gyadama ta kai yayi yana fadin"Allah ya rabaku lafiya yakuma tsare
hanya...'"Yafada yana wucewa.

Hawayenta ta share da haban dankwalinta,Mutum daya aka kara kafin Sutashi,sai da


aka hada kudaden mota kana Direba ya shiga suka dau hanya..Suna tashi matar dake
kusa da ita ta duba agogon wayarta 9:00pm na dare.

Runtse ido tayi tana kara takure jikinta ga maranta yadda yake kartamata cikin
gwiwanta ta saka kanta tana ZUBAR KWALLAH,lokaci daya tana addu"a Aranta Allah yasa
tana da rabon ganawa da iyayaanta,dakuma fatan ta rabu da cikin jikinta lafiya....

*Comment,share and vote*

#Intelligent writer"s#
#Janafi#
#Uwar mijina..!#

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_Hakika jiya naga Tarin masoya wanda ni MAMI JANAF Bantaba tsammanin haka UWAR
MIJINA YA SAMU KARBUWA BA..bansan dawani kalma zanyi Amfani da ita ba wajen
godiyata ga Allah(SWA) ba Ammh duk da haka ina mika godiyata garesa taredaku
gabadaya, Allah ya saka da alkhairi yabar kuma so da kauna na har abada_

_*Attention:zan danyi tsokacine, gameda masu cewa wai sakin da mu"azzam yayi ma
Zahirah wai bata saku ba,who told u ehe?to malamanmu sun fadama mana ko acikin maye
,mutum ya saki matarsa ta saku,balle wanda yayi cikin hankalinsa,mahaukaci ne kadai
akace inda ya saki matarsa to bata saku ba,kuma masu cewa saki ukun dayayi mata
amtsayin guda daya ne? waya fada muku,malamai sunce indai akayi saki uku lokaci
daya to abarshi a Saki daya ne,ammh duk sakin da"akayishi A rarrabe ma"ana mutum
yace ya saki matarsa saki daya,na sakeki saki biyu,na sakeki saki uku,to Aurensu ya
haramta har sai in Wani ya doramata idda,to da hakan nakeso na fadamuku Auren Hirah
Da mu"azzam ya haramta harsai wani ya doramata idda,Allah shiyafi kowa sanin
Daidai*_

*NO 24*

""Gaskiya direban wanda yasan hanya ne,sosai don Karfe Hudu na Asuba suka
shiga babbar tashar na maiduguri,lokacin wasu duk sunyi barci saboda gajiyan mota
ammh banda zahirah wacce ciwo yake mukurkusa,taci kuka kamar ba gobe,ga maranta
dayake kartamata lokaci bayan lokaci,idanunta biyu ko alamar barci babu har suka
iso cikin tashan ta maiduguri.
Ana zuwa kowa ya sauka,lokacin data saukane taji Tsausayin kanta ya dirarmata to
yanzu ita ina Ta nufa,gidan Baffa ko gidan Bahna,agaskiyan batu bazata iya zuwa
gida awannan Halin data ke ciiiki ba,saboda batason hakalin iyayanta ya tashi,ta
inda aka hau dole ta nan za"a Sauka,batare da wani Tunani ba,ta tari mai Napep tace
ya kaita Famfamari,dayake cikin tasha ne sai hada hada akeyi kamar rana kai bakace
lokacin karfe hudu bane na Asuba.

Suna tafiya ciwo ya dawo mata zanga zanga abun ba wasa tun tana dauka na yadda
yake zuwa yabari ne,sai kuma taga abun ya girmema Tunaninta tun tana salati aboye
har ya fito sarari,ganin yadda take juye juye yasa mai keken yakara gudu babu bata
lokaci suka iso kofar gidan baffa shettima wanda dama yana bakin Titine.

Zahirah dakyar ta sauko daga cikin keke saboda azaba ko takan mai keken bata bi
ba, yana fadin Hajiya kudin fa,ina hankalinta baya jikinta cikin Fitan hayyaci ta
karisa ga kofar gidan datake kulle ta shiga bugawa da karfin gaske hawaye na
wankemata ido,ganin halin datake ciki ne yasa mai keken kada kai yayi gaba.

Shettima dake zaune afalo yana lazimi kamar amafarki yaji anata dukan kofa bana
hankali ba,da hanzari ya mike ya dauki tocilarsa mai haske ya fice yana cema
yakura,ana buga gida bari yaje ya gani,lokacin kuma yakura tashinta kenan,Ficewa
yayi ya isa ga kofar yana fadin"Waye..? yafada cikin dan Tsoro kadan,zahirah data
gama jigata ta furta cikin wata murya mai kama da na mutum na cikin mawuyacin
hali'"Nine baffa,.."Tafada lokaci daya dataji wani abu yana binta akafa.

Gabansa ne yayanke yafadi cikin Rawan murya yace"Kece wa.."? tafara Fitama daga
hayyacinta tace"Za..Hi..rah ce ...."Tafada tana jingina da kofan dajin zata
fadi,Cikin wani irin Rudewa baffa yace"Zahirah wata zahirah kuma,innalillahi wa"ina
Alaihirraju"un..'yafada yana zare sakatar gidan Rigigaf kawai yaji mutum yafadomai
Cikin tashin hankali baffa ya riketa yana fadin"Ke dawaye kukazo da tsohon
darenan,ina mu"azzam din.."? yafada cikin Tashin hankali.

Zahirah tabata cikin hayyacinta fadi kawai take"ya Sakeni baffa,Baffa Ummi tasa
ya mu"azzam ya sakeni,ku taimakeni zan mutu..."Lokaci daya tanajan wani dogon
salati kan taja Numfashi ta sulale ajikinsa,Baffa cikin wani irin tashin hankali
yahau kwalama yakura kira..."Yakura.!Yakura..!Yafada da karfi.

Yakura dake daki ta fito asukwane tana fadin"Gani mallam lafiya kuwa wannan
kiran.."? tafada tana karisowa ganinsa rike da mutum yana jiggawa yana kiran sunan
zahirah yasa yakura karisawa da sauri tana haskata take fadin"Mallam yahna ce,ina
kasamota ne,munbani mun lalace.."Tafada tana tallafota sai taji ta tallafi
ciki ,cikin tashin hankali ta kalli kasanta kafin tace"Mallam ciki ne ma da
ita,Nakuda ma takeyi,kuma har faya ta fashe,kamamin ita muje cikin gida.."

cikin Tashin hankali Baffa yace"A"a kudai zamuje asibiti ne.."girgiza kai yakura
tayi tana fadin'Ba lokaci mallam haihuwar tazo gadan gadan ne.."Tafada tana rikota
shima yakama mata suka tallafeta domin jikinta gabadaya ya saki Numfashima dakyar
takeyi saboda azaba cikin daki yakura ta shiga da ita tana salati,tsakar dakin ta
kwantar da ita tana kwayemata doguwar rigar dake jikinta sama take fadi"Zahirah
kiyi Nishi da karfi kan da ya fito,taimakeni don Allah..'Tafada tana waremata kafa
cikin azaba Zahirah ke sakin Nishi da karfi Yakura na fadin ta kara kamkameta tayi
tanaa salati da karfi hawaye na zubomata,baffa kuwa yana falo yana safa da marwa
duk addu"ar datazo bakinsa yake karantawa cikin tashin hankali.

Cikin dan lokaci Zahirah tasaki wani nishi mai karfi sai ga da yafito yakura ta
jawosa yana canyara kuka tana kokarin nadesa da zani taga alamar sabuwar nakudace
takara tasoma zahirah cikin murna ta jiye yaron bisa gado tazo ta riketa tana
cemata tayi nishi,cikin galabaita take Nishin karfinta duk yagama karewa cikin ikon
Allah sai ga yarinya ta fado Yakura ta chabeta tana fadin"Alhamdulillah."
Baffa dake falo shima Alhamdulillah ya furta yana karama Allah godiya don ga kukan
jarirai nan ya karade gidan saboda tsausayin zahirah baisan sadda hawaye suka
zubomai ba,Allah sarki Allah yaga niyyarsa,hakan yatabbatar da cewa bawa bai isa ya
gujema kaddararsa ba,wannan kaddaran zahirah ce, Allah bata ikon cinyewa.

Kafin gari ya waye yakura ta gyare mai jego tsaf ita da jariranta sun kame bisa
gado suna barcin gajiya,tunda zahirah tashiga ruwan zafi,yakura ta gasa mata jiki
tana dawowa daki barci ya dauketa saboda wahala,suko jariran Duka ruwan zamzam
yakura ta basu kan ta daukesu takaima Shettima,wanda ya rikesu duka biyun yana
kallonsu yakura yace"Me aka samu.? tana mirmishi tace"Mace da Namiji ne,ga Namijin
nan kamar kayi kaki,itako macen,tamkar suhaima ce.."kallonsu Shettima yake yana mai
Farinciki aransa koba komai yana mai Farinciki da wannan albarka da aka samu,wato
rabon ya'yane yasa ka shi matsawa sai anyi auren kenan,hawayen dayake makalewa ne
suka zubomai cikin mamaki yakura ke kallonsa tana fadin"Mallam yau ba ranar kuka
bane ranar Farinciki ne,ina shi mu"azzam din ko ba tare suka zo ba?

Dukar dakai baffa yayi yana fadin"da tare suka zo da baki ganshi ba yakura,itakadai
tazo nan kuma tafadamin cewa Suhaima ta saka danta ya saketa a daren jiya kuma
takorota.."yafada cikin karaya dafe kirji yakura tayi tana fadin"Na shiga uku na
lalace,da tsohon cikin tasa aka saketa,ashe Suhaima bata da imani koda ta saka
yasaketa bazata iya mata lamunun kwana gobe da safe ta kamo hanya ba,ammh saboda
rashin imani da tsausayi ki saka asaki yarinya da tsohon dare ga tsohon ciki,wlh
abunda na guda kenan,nasani dole watarana haka zata Faru.."Takareshe fadan haka
tana fashewa da kuka,bai hanata ba don shima hawayen yake saboda bai da hurumun
hana kansa kuka,domin duk shine silan komai.

yakura taci kuka kamar mene bama kamar in takalli ya"yan sai taji tsausayinsu ya
tsirgamata,zahirah bata dade da barci ba ta farka tunda tatashi take kuka,kamar ta
zare ko yayan data haifa bata ko kallesu ba,yakura bata hanata ba ta barta ta koka
domin dole ne,yaran sunata kuka yakura tayi tayi da itama ta karbesu taki kallonta
tayi tace"Kibar kuka yahna Haka Allah yaso,in kikai hakuri sai kiga kinci ribar
Abun,inkuma da rabon sake zama tsakaninku sai kiga kun sake komawa karkashin inuwa
guda.."dagowa zahirah tana kallonta tace"Bazamu mu taba komawa guda ba yakura,saki
uku Ummi tasa yayi min kuma duk a rarrabe..."Salatin da yakura ta yankane sai da
baffa ya shigo dakin cikin rudewa yana tambayan lafiya,cikin kuka yakura kefadamai
Abunda zahirah tace mata takara da cewa"Ammh ko Suhaima tacika babbar jahila mara
takwwakali,kuma insha Allahu da sannu zata ga sakayyah..."Shettima bai iya mgana ba
illa kadai kai dayayi ya fice yana jin zuciyarsa na kuna.

Dakyar Yakura talallabata tasha kunun kanwar data dama mata,sai dumamanman Tuwon
data zubomata duka ta sharesu don ba laifi taji yunwa,yaran kuma zamzam aka cigaba
da basu dayake basu da rigima kafin Ruwan Nonon yazo.

********

Mu"azzam kuwa Tun ficewar Zahirah yarasa control dinsa,kuka yake kamar wani karamin
yaro,Ummi na zaune tana kallonsa ko ajikinta,mikewa yayi yana tangadi ya nufi
shashensa ganin yana layi yasa ummi mikewa tana kwalamai kira,ammh yayi mata banza
ya shige shashensa ya rufe kofa,Ummi ta zata abun nashi wasa ne shiyasa tayi
komawarta ta zauna tana fadin"Ka ma dawo dai dai ne yaro.."
shiko cikin wannan halin ya lalubo Dr Abduljabar awaya yana rokonsa ya taimakeshi
yazo unguwarsu ya duba masa zahirah,yana ma tambayasa lafiya ammh yakasa mai mgana
saboda yadda Saitin zuciyarsa ke bugawa,Dr.Abduljabar yazo har maitama yagama
karadeta babu Zahirah babu dalilinta,mu"azzam yakara rokonsa yaje masa har tashan
mota nan ma lbrin daya ne bata ba mai kama da ita,sai gashi dalilin dalilai yasa
Dr.Abduljabar yaje har gidan minister Alhaji gaddabi Nura neman Zahirah,Sakamakon
mu"azzam ko mikewa yayi jire ke neman gadasa shi,shiyasa ya wakilta Dr ammh shima
lbrin daya bata zo ba.

Asma"u da mamanta sun shiga tashin hankali don babu shakka Ummi ta samu lbrin
cikinan koma miye to abun bamai dadi bane,gashi tana ta kiran wayanta akashe balle
taji meyafaru kuma bata da wanda zata kira yafadamata abunda ke faruwa.

Lokacin da Dr.Abduljabar kefadama Mu"azzam bai ga zahirah ba kashe wayar kawai yayi
ya sulale bisa kafet hawaye suna kwaranyo masa,yasani Shikenan Ummi ta saka
Almakashi ta datse Farincikin Rayuwarsa harda cigabansa,yanajinta tazo da safe tana
bugamai kofa yayi banza da ita,yanzu ko sha'awar kallon Ummi bayaso saboda yadda
yaji lokaci daya Ummi taficemai daga rai duk da tana mtsayin mahaifiyarsa,Wuni yayi
adaki ko fitowa baiyi ba,yana kwance babu ci babu sha,sallah kawai ke tadashi,itama
din azaune yake yinta,cikin kwana daya kawai ya zabge ya rame kamar wanda ya
shekara yana ciwo,ga saitin zuciyarsa dake zafi ga jirin dayake fama dashi saboda
yunwa ammh bakinsa bazai iya koda saka kwaran abinci ba,saboda yadda ya yankema
Rayuwarsa jindadinsa ya kare har abada tunda Ummi ta rabasa da Matarsa uwar
ya'yansa,yana son kiran maiduguri yaji ko zahirah ta isa,ammh ina yakasa bakinciki
da kunya sun kasa barinsa yakira,mai zaicema mahaifinta,bayan ya tozarta musu ya"
ya sakota da tsohon dare ga kuma ciki,wanda yana kyautata zaton koda ta fita yakusa
zuwa Duniya.

****-*****

Lokacin da bukar yazo gaida baffa yaci karo da wani lbri mai tada hankali da
bakinciki,haka ya zauna dirshan yana kallon zahirah da ya"yan data haifa idanunsa
sunyi jawur,baitaba kawowa ransa haka zata iya faruwa ba,baitaba tsammanin rashin
imanin mahaifiyar mu"azzam yakai haka ba,bai samu zarafin mgana ba saboda yadda
tsausayi yaran,ya shigesa lokaci daya amaka saki uku,gata yarinya ga kuma rabon
ya"ya innalillahi wa"inna Alaihirraju"u.."kawai yake nanatawa ficewa kawai yayi
daga gidan,da kanshi yaje kasuwa yajido kaya nata dana yaran,harda su kayan tea
duk abunda zata bukata yakawo,yanaji aransa wannan karon bazai bar kowa yamasa iko
da diyarsa ba wacce yake matukar so,gida yakoma yace ma mahgana tagyara tsohon
dakin zahirah zai dawo da ita gabansa ne,lokacin da magahna taji lbrin itama
fashewa tayi da kuka tana tsinema Ummi.

Lokacin da bukar yakoma shida mahgana da niyyar daukan zahirah takoma gunsa tayi
jegonta,daga yakura har shettima babu wanda ya musa,domin yanzu basu da iko kan
zahirah in abaya shettima yayi iko da ita,yanzu kam Bukar yahau dokin zuciya zai
bama yarsa kariya da kuma farinciki insha Allah,sunaji suna gani suka sakata a mota
ita da ya"yan tare da rakiyan yakura suka tafi,shettima sai da ya zubar da
kwallah,ammh duk da haka yana godema Allah,koba komai zuru"ar da"ake neman hadawa
ta haduwa,haduwa ta har abada.

Lokacin da dangin Bukar suka samu lbrin sunso bore don akwai wa"inda sukayi damaran
zuwa har abuja suci mutumcin Ummi wasu kuwa mu"azzam din suka ga laifi,wasu kuma
shettima saboda sunce shine yaso kansa dayawa, yadauki yarinya ya bada, inda yasan
cewa daman Tuni an tsaneshi to in ba zalunci ba meyasa yayi haka,babu yarda zasuyi
illa hakuri domin bukar ya fadamusu cewa yarinya dai itace tasu kuma sunkarba,yara
kuma suma nasune, saboda haka zasu cigaba da kulawa dasu duka indai itane basu so
to har abada bai fata zahirah ta sake komama mu"azzam har abada.

*Bayan kwana uku*

Tuni aka cigaba da bama zahira da yaranta kulawa, kanwar babanta Ashe ,ita da
yakura suke kula da ita,komai kuwa na bukatar rayuwa bahna dinta ya ijiyemata don
dai duk yasata Farinciki,yara kuwa tuni rafara basu nono in tana kallonsu bata
sanin sadda take fashewa da kuka,intana kallon macen yadda hatta yatsunta irin na
Ummi ne,sai ta kamkameta tana kuka tana fadin"Wayyo Ummi da kinsan haka da baki
aikata ba,Shi Allah ba"a mai dabara kalli cikin dakika tsana na haifo mai kama
dake,wayyo ya mu"azzam kana ina nasani dakana nan Allah kadai yasan Farincikin
dazakayi,ammh kamin Nisa,nisa na abada,.."haka zatayi ta fada tana kuka,wani lokaci
aboye takeyi bata bari su yakura su sani kada sufadama bahna dinta ya shiga
damuwa,ammh tabbas gangar jikinta ne ke maiduguri ammh zahirin batu Ruhinta da
zuciyarta na Abuja tana son sanin wani hali ya mu'azzam ke ciki koma wani hali ne
ta tabbata bamai dadi bane.

***********

*ABUJA*

Yau kimanin kwana uku ko kofar daki Mu"azzam bai Fito ba,yana cikin daki duk ya
zabge ya rame ya lalace,baya zuwa office,duk wani abu najin dadin rayuwa ya
dakatar,ko wanka bayayi sallah ce tazama dole yakeyi itama azaune,yunwa kuwa takusa
mai illah sai yaji kamar zai mutu ne sai yasha ruwa,ko yadan ci Fruit haka,yakoma
ya kwanta saboda baya da karfin jiki,ga ciwon kai mai tsanani dayake fama dashi,ga
jiri wanda shiyama fi damunsa,wayoyinsa kuwa har an gaji da kira baya dauka,kullum
kwana yake kuka,kukan bakinciki da tunanin wani hali hiransa ke ciki,? ta haihu ko
bata haihu ba? taje gida ko wani abu ya sameta a hanya? duk baya da wanda zai bashi
wannan amsar.

Ummi kuwa kwana daya ta shareshi ita azatonta yana gama fushinsa zai fito ya
warware ammh sai mai har aka kwana biyu ba mu"azzam ba dalilinsa ba ita kadai ba
kaffa ma'aikatan sun shiga damuwa sosai,Ai ummi dakanta ta isa kofar dakin nasa
tahau bugawa tana rokonsa ya bude ammh yaki budemata tayi magiyan duniyan ammh
shuru kakeji,shiko yana jinta ammh bazai ma iya tashi bane har ya bude kuma shi
yanzu yafiso,Ummi ta kyalesa yayi rayuwarsa shikadai Tunda burinta kenan kullum ta
dinga nakasa mai Farincikinsa.

Ummi falo takoma tayi tagumi tana hawaye su karime na zaune gefe suma suna cikin
halin damuwa,ita lami ko damuwa batayi ba illa fadin datake aranta"Komai yafaru ke
kika jawo.."Karime ce ta kalli hajiya tace"Don Allah Hajiya kibar kukanan hakanan
kada kema wani ciwo yakamaki.."share majina tayi tana fadin"Dole nayi kuka karime
Mutum mai rai ya kwana uku bai sa komai bakinsa ba,ina lafiya kuma wlh nafikowa
sanin halin son zai azbtar da kansa da yunwa ne hartazo ta mai illah.."tafada tana
share kwallah

Shuru sukamata suna mamakinta kin janyo abu kuma kizo kina kuka,Allah yakara
sukayita mata aransu,damuwarsu daya rashin sanin halin da yallabai yake ciki, ammh
da ba don haka ba,wlh ko damuwa da ita baza suyi ba,tunda ita batasan Farincikin
dan ta ba.

Ranar da"aka kwana hudu Ummi na kuka tana rokon mu"azzam ya bude ammh,yaki
budewa,tayi magiyan hartagaji ammh tarinsa bataji ba,sai jikinta yafarawa tafara
zargin tabbas babu lafiya,dakinta ta ruga ta dauko wayanta ta kira shureim tana
kuka tana fadin yazo ya taimaketa kada mu"azzam ya mutu ya barta, yana ma
tambayanta lafiya takasa mai bayani dole ya yanke wayar yakoma yakira na mu"azzam
nan kuma harta katse ba"a dauka,ba cikin rudewa ya Fito daga Asibitin ko gida baije
ba,yakamo hanyar Abuja

Mu"azzam na kwance kan kafet baya da riga daga shi sai Wani bakin dogon wando,kallo
daya zakamai ka kauda idonka saboda yadda yakoma,ya rame ya lalace kamar wanda
ciwon ajali yakama,wayarsa dake gefe dake keta kuka tundazu ya mika hannu cikin
karfin hali ya dagota da niyyar ya kasheta gabadaya,Sunan wanda yagani yasashi
mikewa yana rike kansa Da hannu daya *BUKAR MAID* ne ke kiransa.

Sai da ta katse yakasa daukan kiran saboda yadda zuciyansa ke amsawa,tuni kansa
yayi masa wani Nauyi,wani kiran ne ya sake shigowa cikin karfin hali ya daga kiran
batare da yayi mgaba ba don ji yayi bakinsa ya kafe da Wani miyau mai daci,Bukar
kuwa yanajin mu"azzam yadaga kiran yace kai tsaye"Zahirah ta dawo gida,Ranar data
dawo Allah ya Sauketa lafiya yau kwana hudu Tasamu karuwan yara biyu mace da
Namiji,zaka iya zuwa,ko ka aiko da sakon Sunan da za"a sanya ma Yaran.."daga haka
kawai Bukar ya yanke wayar yanajin Haushin mu"azzam har cikin ransa,don harda shi
aka taru aka boyemai Halin da yarsa take ciki,wanda daya nada,lbri wlh da dakanshi
zaije ya daukota yadawo da ita gida.

Mu"azzam kuwa wani tari ne ya sarkeshi saboda jin yadda bukar din yamai mgana,ga
murnan Samun Lbrin Hiransa lbri mai dadi harda lbrin haihuwa ya"ya biyu Allah Abun
godiya,Mirmishi yake mai kama da kuka lokaci daya tarin na kara sarkeshi lokaci
daya hancinsa yafara zubar da jini,wani abu ya tahomai abaki da yawa yana tara
hannu yazubo da jini mai yawa,cikin rudewa yake bin jinin da kallo lokaci daya yana
dafe saitin zuciyarsa dake masa ciwo yana cigaba da tarin,kuma hancinsa bai daina
zubar jini ba.

*DON"T FORGET TO COMMENT,SHARE AND VOTE...*

*Mami Jamila*
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Wannan Safin kacokan sadaukarwa ne gareku UWAR MIJINAH FANS1 expecially u guyz My
Shatutu😘,my Esha😍,momy mubeena(Takwara),Aisha bello,Rukkayat❣,na gaisheku,hakika
salon sarhinku na kashe ni da dadi,keep it up bbys u always make proud ,Allah ya
bar so da kauna Janaf tana godiya sosai*_

*NOT EDITED*💥

*NO 25*

Shureim ya tabbatar tunda yaji muryan Ummi cikin kuka,to babu lafiya tuni
zuciyarsa tazargi Ummi ta fuskanci abunda Mu"azzam ke boyematane,shiyasa yasakin ma
motarsa gudu cikin lokaci sai gashi ya iso Abuja,hon ya zuba maigadi yazo ya
budemasa get yana masa barka da zuwa.

Cikin hanzari ya fito daga motan yashiga cikin gidan,da Ummi yafara cin karo tana
zaune afalo tayi tagumi idanunta sunchanza kala alamun tasha kuka kenan,tana jin
sallamar shureim ta mike jikinta na rawa take fadin"Shureim ka taimake ni don
Allah,wlh mu"azzam zai kashe kansa yau kimanin kwana hudu ko Fitowa baiyi ba,babu
ci babu sha.."Takareshe fada tana tsiyayar hawaye.

Baisamu zarafin mata mgana ba, ya nufi shashen mu"azzam din yahau bugamasa kofa
yana fadin"Dan"uwa kazo ka bude nine..."ammh ina mu"azzam na jinsu sai dai kuma
baida karfin iya tashi saboda yadda jikinsa ya saki gabadaya jininsa ke zuba ta
baki ta hanci ga yadda zuciyarsa ke zafi,yana so ma ya mike ya kasa.

Hankalin Shureim ya tashi da baya yaja yama kofar duka daya ta bude, da gudu suka
rankaya shida Ummi cikin daki suna kwalamai kira,Ummi kuwa kamar ta zare tsabar
rudewa,sun shiga bedroom din suna kiran sunansa ammh duk basu lura dashi yashe kan
kafet ba,sai da Shureim ya duba tiolet nan ma babu shi kana yafito yana kokarin
Ficewa daga bedroom din ne yaji ya shuru kafan mutum,cikin wani razana yakai
kallonsa kan mu"azzam wanda gabadaya jikinsa ya baci da jini cikin wani karaji ya
karisa garesa yana rikosa lokaci daya yake fadin"Mu"azzam....."da karfi cikin
tashin hankali.

Da gudun gaske Ummi ta kariso wajen ganin yadda mu"azzam yazama kamar mataccen ga
jini duk yabatamai jiki ai sai ta dora hannu akai tasaki ihu tana fadin"Na shiga
uku ni Suhaima, mezan gani haka mu"azzam? tafada tana tale mai ido kamar wata
zararra ganin haka yasa kawai Shureim Ficewa da sauri zuwa haraban gidan yana
kwalama su Ushe kira da hanzari suka fito da hannu kawai yayi musu alamar dasu
biyosa,suna shiga dakin suka tarar da Ummi durkushe gaban mu"azzam tana girgizasa
tana kuka da sambatu,cikin Rudewa shureim yace"Ku taimakamana mukaisa mota.."Yafada
muryansa na rawa suma din cikin Tashin hankalin suke da hanzari suka tallabeshi
sukayo waje dashi,su karime dake tsaye suna ganin An Fito da yallabai kamar gawa ai
sai suka rikice da kuka,Ummi kuwa kamar ta zare Amota suka sanyasa shureim ya shiga
mazaunin Direba Ummi kuma dako takalmi babu balle mayafi ta shige baya wajen
mu"azzam tana rumgume dashi tana kukan ta shiga uku.

Specialist hop,suka nufa,suna isa Shureim yayi ciki yana kiran Nurses da gudu
kuwa sukazo da abun daukan mara lafiya suka ciccibi mu"azzam suka dora da gudu
sukayi cikin asibitin dashi,kai tsaye aka shiga emaergency dashi cikin mawuyacin
hali mai wuyar fassaruwa.

Ummi zaman dirshan tayi abakin emergency tana rusa kuka,shureim yakasa mata mgana
domin shima kamar yayi kukan yakeji,tabbas in abunda yake zargi ne yakama mu"azzam
lalle rayuwarsa tana cikin hadari,ganin Ummi tafara tara musu mutane ne yasa ya isa
gareta yana fadin"Don Allah Ummi,kiyi hakuri kibar wannan kuka,taso muje ki zauna
insha Allahu Mu'azzam zai tashi bazai mutu ya barki ba.."dagowa tayi ta kallesa
idanunta suncika da hawaye tace"Haba shureim inbar kuka fa kace? baka duba da ni ya
nawa rayuwar zata cigaba matukar mu"azzam ya mutu ya barni,wlh rayuwata,bata da
amfani ina mai tabbatarmaka nima zaku iya rasani.."Tafada tana rusa kuka.

Kallonta yake cikin tabbatar da abunda ta fada,kafin ya riko hannunta ya mikar da


ita yana fadin"Naji Ummi,ammh kitashi addu"anmu kadai yake bukata ba kukanmu ba
taso muje ki zauna kinji.."Dole tatashi yana riketa da ita harzuwa kan wani benci
ya zaunar da ita shima ya zauna agefenta yana sakin ajiyar zuciya lokaci daya,itako
Ummi hannunta ta hau kirgawa kamar tana charbi sai muyi muyi take da baki hawaye na
shatata bisa kuncinta.

Sun dade shuru kafin shureim yakatse shurun da cewa"Wai duk meyajawo wannan abun
ne Ummi? ni a iya sanina Mu"azzam baita ciwo makamancin wannan ba.?."Yafada yana
kallonta,shuru Ummi tayi tana kallon kasa kan ta share hawaye tace"Takan na rabasa
da wannan Tsinanniyar yarinyar mana,ashe ba haka tabarmin dana ba,sai da ta
asirceshi kafin ta barshi.."Cikin Rudewa Shureim yace"Wa? zahirah Kike Nufi Ummi?
badai kin saka mu"azzam ya saketa ba..?'wani banzan kallon Ummi tamai
kantace"kwarai ni dakaina na saka ya saketa ,.."Tafada kai tsaye.

Shureim dayayi mutuwar zaune cikin wani yanayi yace"Kan wani dalili Ummi? Gefe ta
kallah kan tace"Kan daliin cin amanata da sukayi yayi mata ciki batare da na sani
ba,nikuma har abada bazan hada zuru"a da Diyar Fadi ba, har abada."Tafada cikin
son tabbatarwa.

Dafe kai shureim yayi yana fadin"Shikenan Ummi,kinyi sanadiyar dakushe Farincikin
Mu"azzam,wlh tallahi zahirah itace ginshikin Farincikin rayuwarki data mu"azzam
gabadaya.."Yafada cikin karaya wani banzan kallo Ummi tamai kafin tatashi ta chanza
wajen zama tana hararan shureim din,shiko kallonta yake yana mamakin Ummi ashe haka
tayi nisa baitaba sani ba,ki raba miji da mata,kuma harkina kirari da kanki,kai Tir
da wannan bakar zuciyar,zuciyar da bazata kulla maka alkhairi kan mutane ba sai
sharrinsu.

Wajen awa biyu likitoci suka kwashe da Mu"azzam kafin su fito cikinsu harda
Dr.Abduljabar,office kawai yace Shureim ya biyosa,ummi na ganin haka tayi zuruf
tabi bayansa kamar wacce akace dama bazata ji ba,suna zuwa office din Shureim ya
zauna yana fadin"Dr,ya jikin Dan"uwa na hop dai ba abunda nake zargi bane..ko?"

Yafada yana kallonsa,jinjina kai Dr Abduljabar yayi kafin yace"Nayi matukar


mamakin yadda Ciwon zuciya yakama brr,mu"azzam lokaci daya,wani irin tashin hankali
ne ya gani ko ya faru dashi,wanda yayi sanadiyar taba masa zuciya haka..? dafe kai
Shureim yayi yana fadin"hasbunallahi wa"ni imal wakil..."Ummi kuwa dake gefe ta
dora hannu kai tana fadin"menaji kuna cewa,Son din nawa ne yakamu da ciwon
zuciya,na shiga uku ni Suhaima tsakani na da Shettima Allah ya isa bazan taba
yafemai ba..' Tafada tana kuka ko kallonta Shureim baiyi ba Saboda yadda ta bashi
Haushi,kina neman kashe danki da kanki ammh kina sakarci kin kasa ganewa.

Dr.Abduljabar ne ma ya shiga bata baki,shureim ne ya katseshi da cewa"Dr wht


iz d solution now..? Dr Abduljabar yace"Munyi nasaran dawo da Numfashinsa,ammh
yanzu yana bukatar jini gaskiya,kuma dole ne aguji tuna mai da abunda zai dinga
tadamai da hankali,kuma don Allah abunda yake bukata ko yake son gani to ya kasance
yana kusa dashi,gudun tashin ciwonsa.."Rausayar dakai Shureim yayi kafin
yace"Abunda zai gani ya kwantar mai da hankali har ya sashi Natsuwa Ummi tayi
sanadiyar da yayi mai Nisa na har abada.."yafada kai tsaye yana kuma kallon
Ummi,wacce tayi Tsuru tana kallonsa,shiko ko ajikinsa illa mikewa da yayi yabama Dr
hannu sukayi musabaha tare da fadamasa suje a dibi jininsa domin shi yana iya bama
kowa.

Leda biyu na jini aka diba na shureim aka sakama Mu"azzam wanda ke daki na
mussamam babu mai shiga sai likotoci,ko Ummi duk kwakwanta anki barinta shiga sai
dai ta lekasa ta jikin glasa din daya ma dakin kwanya,har dare suna Asibitin bai
farfado ba,daman Dr Abduljabar yace ana sa ran farfadowansa yau zuwa gobe insha
Allahu.

Sai lokacin yaduba wayarsa misseds clls ruturutu,na zulaika dana hajiya yasani
dole hankalinsu ya tashi har dare bai dawo ba,haraban asibitin yafita yaje cikin
msallacin asibitin yayi sallolin dake kansa,kafin ya samu Natsuwar kiran
hajiya,wacce yana labartamata abunda ke faruwa tana zaune ne,sai da tazamo kasa
saboda tashin hankali cikin wani yanayi ta Furta"Innalillahi wa'inna
Alaihirraju"un...,Ashe suhaima bata da hankali bansani ba,ashe Suhaima haka take
bansani ba,ashe bata da wayau bansani ba,sakarya kawai mara tunani,taje ta kashe
danta akan gabanta na banza,shettima ko yana asara kadan ne,ita sai tafi kowa kuka
da shiga damuwa"Hajiya tafada kamar tama zahirah da mu"azzam din kwallah

Shureim yace"wlh hajiya sai ma kinga yadda dan"uwa yadawo kamar wanda ya shekara
yana ciwo.."yafada kamar yayi kuka,hajiya tace"Allah sarki bawan Allah,ya hadu da
jarabawar Uwa,Allah ya tashi kafadunsa..,"Shureim ya karba da Amin..Kafin hajiya
tace"in ita Suhaimar..? yace"Tana cikin Asibiti tana ta ma mutane koke
koke.."Tsaki hajiya taja kan tace"mtseww...Koke koken banzanta,ubanwa zata ma kuka
bayan duk abubda ya faru itace sila,sakarya mara wayau,kai gobe ma Kabiru zai
kawoni dole nazo nacimata mutumci,kuma saita bar asibitin nan,kada ma ya farka
yacikaro da ita zuciyarsa tabuga ya mutu gabadaya.."Shureim dai hakuri yake ba
hajiya ammh ta inda take fita dabam ta inda take shiga dabam,sallama sukayi hajiya
nakara jadaddamai gobe tana tafe.

Dakyar shureim ya lallaba ummi,suka koma gida don wajen basu bukatar mai jinya
suke kula da komai balle shi da ko ganinsa ba"ayi balle tace saboda shi zata
zauna,koda suka koma gida yadda Ummi taga rana haka taga dare tayi kuka kamar ranta
zai fita,shettima ko da fadi sunsha Tsinuwa harda na bala"i,koda gari ya waye tukan
Ma shureim ya tashi tasaka Ushe yakaita chan Asibitin tana ko zuwa aka hanata shiga
har kuka tayima Dr Abduljabar kan yabari tashiga,taganshi ammh yahana saboda dokace
sai in ya farka,nan ta zauna tana lekensa tana share hawaye.

Karfe goma tayima hajiya baraka acikin asibitin dayake dama tasan Asibitin kai
tsaye tazo,Shureim shiyazo yayi mata jagora zuwa wajen da"a ka ijiye mu"azzam,wanda
shima bai dade da zuwa ba,Ummi tana ganin hajiya ta fashe da kuka tatashi zata
rumgumeta hajiya takauce tana fadin"Karki sake ki tabani,kuka kikeyisuhaima,ai
nadauka yadda zuciyarki takekashe da rashin imani bazaki taba kuka saboda halin da
kika jefa danki da kanki ba.."Sororo Ummi tayi tana kallon Hajiya kan tace cikin
kuka "Ni kuma yaya..? tafada tana nuna kanta.
Gyada mata kai hajiya tayi kan tace"Kwarai da gaske,ai bandauka haka kika zama
mara imani ba da tsausayi,ace ki saka danki ya saki matarsa da tsohon ciki,kuma ki
koreta a daren,haba rashin imanin naki Suhaima ya wucema yadda nake tsammani
wallh.."Tafada ranta bace,dukewa kawai Ummi tayi tana kuka hajiya ko ta cigaba da
cewa"bansan cewa haka sakarcin naki yayi yawa ba sai yau,ke aka cuta daga karshe
suke da riba,domin kin saka ya saketa,takoma gida,sun karbi diyansu sun rike
sunbarki da halinki,kuma ciki jikinta inta haifeshi,nasu ne ke kuma kinga kin,rasa
farincikin danki gashi kwance rai a hannu Allah ,ke baga da"n ba kuma ke baga
suruka ba,kuma ke baga jokokinki ba,duk kinyi batan batatatan,kin zabi ki durkushe
rayuwarki da hannunki suhaima,wlh Tir girmanki da wayonki bai tsinana miki komai
sai ci baya.."Hajiya tafada kwallah na ziraromata.

Ummi kuwa akasa ta zauna tana rusan kuka tana fadin"Na shiga uku ni yaya,taya
zaki dinga ganin laifi na,wlh har abada bazan yi nadaman abunda na aikata ba"
Tafada tana kuka t Hajiya tace',Baki shiga uku ba tukunnah,Sai in dan naki ya mutu
gabadaya kinga nan saiki lalace gabadaya,kuma nadama bayanzu nake sonkiyi ba
Suhaima,sai lokacin Nadamar naki yazo lokacin nake so yi Nadama,"Tafada cikin bacin
rai.

Suna cikin haka ne ,sai ga Dr,Abduljabar ya fito daga dakin da mu"azzam yake
yana fadin"Alhamdullilah brr,ya farfado yana ta kiran wasu sunaye bansan wa yake
Nufi ba,zaku iya shiga ammh banda dogon hayaniya plz"yafada kamar yana
rokonsu,jinjina masa kai Shureim yayi yana fadin"Babu damuwa Dr.Mungode.."Ko gama
rufe baki basuyi ba,Ummi tadanna dakin da gudu batare data tsaya jin bayanin likita
ba,kallonta kawai sukayi suna kada kai.

Yana zaune akan gadon marasa lafiya,an gama masa karin jinin,tunjiya yanzu ruwa
ake karamai saboda rashin babu komai acikinsa,jikinsa babu riga sai dogon bakin
wando,fuskarsa ta zurma ya rame sai hancinsa daya fito zuruf dashi kansa na sunkuye
Ummi ta fado dakin tana fadin.."my son.."jin muryan Ummi yasashi dagowa yana
kallonta,itama shi take kallon tana hawaye ta karisa kusa dashi ta riko hannunsa
tana fadin"haba my son,meyasa zakayi haka? don kasaki zahirah shikenan sai akace
karshen rayuwarka ne yazo,meyasa nima bazaka min adalci ba ehe mu"azzam..."tafada
hawaye na gangaromata.

Runtse ido yayi kafin ya bude ya saka duka hannuwansa ya tallafeta,kafin yasaka
yatsunshi yana sharemata hawaye dakyar ya iya fadin"kiyi hakuri Ummi ba laifi na
bane.."Abunda kawai ya iya cemata kenan ya sadda kai bisa kafadanta yanajin yadda
kirjinsa ke suya,hajiya da shureim dake tsaye suka kariso hajiya na fadin"an ce
bayason hayaniya Suhaima wata kuma mganar banzar kike fadamai,tunda dai nasan ba
wacce zata kwantar mai da hankali bace"

jin muryansu hajiya yasashi dagowa ganin Shureim yasa shi fadin"Dan"uwa.."yafada
yana mika masa hannu,kamawa yayi yana zama agefensa yana masa yajiki,hajiya ma ta
gaishesa tana tambayansa ya jiki ya amsa da cewa"Jiki da Sauki hajiyarmu ,yaushe
kika zo..'? tabe baki hajiya tayi tana fadin"ban dade da zuwa,nazo ne da takaicin
abunda shashashar uwarka ta saka ka aikata.."Tafada tana hararan Ummi.

Mirmishi yayi mai ciwo baice komai ba,baki Ummi tatura batayi mgana ba hajiya
tace"ai zuwa maiduguri yakamaki Dole kije kiyo masa bikon matarsa in kina son ganin
danki cikin koshin lafiya"Daga mu"azzam har Ummi da kallo sukabi hajiya kafin Ummi
taji sai yanzu taji dadin saki ukun data saka yayi mata da yanzu hajiya tasata tayi
abunda batayi niyya ba.
Ganin sunyi shuru ne yasa Hajiya fadin'ko bazaki bane...? Mu"azzam ne yayi mgana
cikin sanyi da takaichi yace"Hajiya ai zahirah ta haramta gareni.."Yafada cikin
wani yanayi yanajin taruwan kwallah a idanunsa, Hajiya taji gabanta yafadi
tace"Bangane ta haramta gareka ba,ba saki daya kayi mata ba?..'girgiza kai mu"azzam
yayi kafin ya Furta chan kasan makoshi"saki uku ne hajiya.."yafada yana dora kansa
akafadan shureim saboda yadda yakejin wani hajijiya na yawo dashi.

Salati hajiya da Shureim,suka saki suna sallallami hajiya kasa mgana ma


tayi ,sai kawai ta fashe da kuka tana fadin"wlh Suhaima hakkin danki bazai barki
ba,sai ya bibiyeki,da hakkin yar marainiyar Allah wlh sai kin karbi sakamako gurin
Allah.."tafada tana share hawaye,Ummi kuwa dukar dakai tayi ko ajikinta murna ma
take daya kasance haka,hajiya babu yarda zatayi da ita yanzu.

Cikin Kasala da ciwo mu"azzam yace"Ta haihu jiya,babanta yakirani yake fadamin
ranar da ciwon nan zai kwantar dani.."yafada yana yi baya ya kwanta saboda kwallar
data cikamai ido gyaramai filon Shureim yayi yana mai sannu,washe baki hajiya tayi
ga hawaye tace"Allahu akbar kaji ikon rabba ko,me aka samu.?."yana daga kwance
yace"twins ne mace da Namiji yace.."guda hajiya tasaki tana kallon Ummi tace"Allah
na gode maka,duk wanda yakeja da ikon Allah,karshenta rai ya kashe mutum.."tafada
kanta tsaye shureim ma baki ya washe yana fadin"congrat dan"uwa..Allah ya rayamana
yaranmu ka kamoni fa"yafada yana dafa hannunsa mirmishi kawai mu"azzam yamai baiyi
mgana ba

Mikewa hajiya tayi tana fadin"Maza tashi Shureim bama zauna ba,tashi mudau hanya
kada suce munyi banza,tunda ga yadda al"amarin yakasance mu sai muje muyi barka
mukuma bada hakuri.."jin haka yasa mu"azzam dagowa yana fadin"nagode
hajiya..,dan"uwa kafin ku tafi kace karime tashiga dakin hirah ta kwasan mata
kayanta na sawa harda wayanta duk ta baku ku kaimata"Yafada wasu zafafan hawaye na
zubomai,hannusa shureim ya riko yana fadin"karka damu dan"uwa anything will be
alright kaji kacire damuwa aranka insha Allahu kamar kai da kanka ne kaje"yafada
yana share masa hawaye gyada masa kai kawai yayi kafin ya runtse ido,ko takan Ummi
basu bi ba, suka wuce,gun Dr.Abdujabar sukaje,suna magana da shureim,nan hajiya
tace"maza ya tura Nurse taje tace Ummi ta fito saboda yana bukatar hutu,saboda wlh
aka barta sai ta karisashi kafin su dawo,dariya kawai Dr,yamata kafin ya amsa mata
da toh.

Aiko suna tafiya ya tura Nurse tayi waje da ummi wanda,daman suna fita ya mata
barcin karya don yanaji tana ta kiran sunanshi yayi mata banza,kamar yayi barci,don
shi yanzu babu abunda ummi zatayi ta burgesa,lokaci kawai yake jira ya aiwatar da
kudirinsa,don babu yadda za"ayi ya iya rayuwa agarin da babu hiransa ba.

Saida,suka biya suka karbi duka kayanta,wanda karime ta hadamata akwati sai da ta
cika harda ko wayanta aka hado da ita,suka damki hanya ushe ne ya tukasu,don
shureim bai dogon Tuki,wajajen karfe daya suka damki hanya bayan sun biya wani
shagon kayan yara shureim yayi barnar kudi,ya siya kayan sai da booth ya
cika,dayake basu wani yi tsaye tsaye ba shidda na yammah sai gasu akofar gidan
shettima wanda sai dai suka gansu kwatsam sun shigo,hajiyace kan gaba tana rafka
sallama da yakura suka fara cin karo wacce tarike baki tana kallonta kan
tace"Hajiya baraka.."

Tafada wit ful suprise Afuskarta.

_*My Sisi of Life AISHA ALTO,Jinjinarki ta dabamce sisina,wlh har cikin raina nake
farincikin haduwata dake, masoyiyata,Allah ya cigaba da dafa miki,kamar yadda kike
dafamin,tanque so very much ina yinki tawan over wlh*_

*DON"T FORGET TO VOTE,COMMENT AND SHARE..It me Janafi*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Your limitation..Its only ur imagination*_


_*push urself,bcus no one else is going to do it for u..,Sometimes later becomes
Never....Great things never come From comfort zones...*_
_*Dream it,...*_
_*Success doesn't just find you...The harder you work for sometings The greater
you'll Find when you Achieve it.*_

*NOT EDITED*💥

*NO 26*

Itama hajiya cikin murna tace"yakura.."tafada tana mata mirmishi sauke hannu yakura
tayi tana musu maraba ganinta ba ita kadai ba,daki suka shiga tana musu sannu da
zuwa sheetima dake xaune gefe kan sallaya ya dago yana amsa sallamansu.

Tabarma yakura ta shimfida musu kan kafet din dake tsakar dakin tana musu
maraba,zama sukayi Shureim ne ya mikama baffa hannu sukayi musabaha,suna gaisawa
kafin yajuya kan hajiya su shiga gaisawa gyara zama hajiya tayi tana fadin"Kunganmu
da yammh ko..? yakura ta kadai kai tana fadin"ba abun mamaki bane hajiya,ganin ai
maiduguri ma gidace agunki.."tafada tana dan dariya.

Mirmishi hajiya tayi tana fadin"kwarai kuwa,gidace agunmu balle yanzu da mukayi
jikoki zuwa kam sai an gaji damu.."Tafada cikin murna yakura tace"aikam hajiya
sabuwar amarya na nan na jiranki,dakuma sabon megida"tafada tana dariya cike da
zolaya,dariya hajiya tayi tana fadin"Sai dai nayi maraba da sabon miji ammh banda
sabuwar amarya kam.."dariya sukayi gabadaya hadda shettima.

Ruwa Yakura ta kawomusu da lemo hajiya tasha ruwa kafin tagyara zama tana
fadin"ina maijegon ne,banji kamshi kunun kanwar masu jego bane?.."yakura tace"Ayyah
ai masu jego suna GRA mahaifinta tun washegarin haihuwar yazo yatafi da
yarsa.."Tafada ranta babu dadi,kada kai hajiya tayi tana fadin"ikon Allah,to haka
kuma akayi,sai hakuri shettima wlh ba laifin mu"azzam bane,yaron ma yana chan
agadon asibiti rai ga hannun Allah..",tafada tana share kwallah.

"Ashhh...."shettima da yakura suka fada suna masu jimami kafin shettima


yace"subhanallahi...,Allah ya bashi lafiya,bakomai hajiya nasan ba laifinsa bane,ni
azatona Suhaima ta manta baya ta fuskanci gaba,ashe ita haryanzu bata manta da
abunda ya faru ba.."yafada cikin karaya gyara zama hajiya tayi tana fadin"Shirme
ne,kawai ammh ina amfanin mugun riko kamar ba musulma ba,wlh Shettima bani da lbrin
abunda Suhaima ta aikata sam,bakaji yadda naji danaji lbri ba,don Allah kuyi hakuri
haka Allah yaso.."

Kada kai shettima yayi yana fadin"Babu komai hajiya kaddararce babu wanda ya isa
ya gujema kaddaransa..Allah ya shigemana gaba.."da Amin suka amsa kan hajiya ta
cigaba da bama yakura hakuri,shiko shettima yana jinsu bai kara cewa komai
ba,saboda yadda abun ya dakesa lokaci daya,ga kuma ciwon da"akace mu"azzam yana
fama dashi.

Basu wani jima ba,sallar mangariba kadai sukayi, yakura ta rakasu har gidansu
zahirah,bukar na gidan yadawo yana falo yana cin abinci suka shigo,bawani sanin
hajiya baraka yayi ba shureim dai ya gane,yakura ne tayimai bayani,am amshesu
Fuskar dai bawani Annuri mussaman bukar,suna gama gaisawa hajiya ta zube kasa tana
fadin"don Allah bukar kayi hakuri ka yafema yaron nan,ko daya kada ka kullacesa ba
laifinsa ba,laifin mahaifiyarsa ne,da mugun rikonta yaron ma yana chan tunda abun
ya faru bai kara lafiya ba.."Tafada tana matse hawaye.

Jinjina kai bukar yayi kafin yace"Ban kullacesa ba hajiya ko kadan,kawai


haushin danaji boyemin halin da yata takeci da yayi,ai ba A aure dole dai ya
sakomin ita tadawo gida ba cemata akayi na gaji da ita ba,ko kuma bata da gata
ba,kawai bazan iyama baffa musu bane,ammh harga Allah ni banso Aurar da diyata ma
alokacin ba.."yafada cikin takaichi kafin ya cigaba da cewa"Banda ma jahilci meye
ruwan zahirah da gabanta da baffa,inace mahaifiyarta ta rasu da dadewa,ammh ace shi
bawa bai manta ba,saboda rashin imani tasaka asakomin y'a cikin dare bayan danta
kuma ya dirkamata ciki,tsakani ga Allah hajiya anyi adalci,ko kene ya zakiji aranki
in akama diyarki haka.."yafada ransa na kuna.

Kada kai hajiya tayi tana fadin"bazan ji dadi ba ko kadan bukar,toxarcin ai yayi
yawa,shiyasa nazo dakaina,in bada hakuri,wannan dan"uwansa ne ya wakilcesa tundashi
yana chan baida lafiya,don Allah kuyi masa aikin gafara.."shuru bukar yayi kafin
yace"Babu komai hajiya hakuri duka namu ne,Allah ya kyauta gaba ya'ce tasa ansakota
kuma na karbi kayana,tana arba"in zan daura mata aure taje inda ake sonta dakuma
darajata,danta kuma ta jika tasha..'"Yafada da son nuna abun bai damesa ba,hajiya
dai hakuri tayi ta bashi shikuma yana cemata babu komai ammh yana yabamata mgana
cikin mgana ga duk alamu dai an Tunzura bukar matuka.

Maghana ya umarta data kai su dakin da zahirah take,shikuma shureim waje ya


fita ya umarci Ushe daya shigo da kayan da sukazo dasu,haka ko akayi tuni yayi ta
jidan kaya yana jibgewa afalo,kayane nagani na fada kamar za"a bude shago,bukar
yana tambayan daga ina Shureim yace"Su suka zo dashi.."ada yaso yace su koma dashi
ammh kuma girman hajiya yasa yayi shuru da bakinsa.

Tana zaune akan gado tana bawa Maccen nono,sanye take da riga da zani na wata
holland mai ruwan ganye,kanta na kasa tana kallon yarinyar yadda ta bude ido tana
kallonta,Namijin ko na gefenta shima yana wutsil wutsil yanaso yayi kuka,su hajiya
sukayi sallama suka shigo maghna ne agaba,kana hajiya da Shureim dake take mata
baya.

Da mamaki zahirah ke amsa sallaman hannuta abaki tana fadin"La..Hajiya, yaya


Shuriem.."Tafada tana bayyana mamakinta lokaci daya tana cireta anono bayan ta
maida rigarta karisowa sukayi lokaci daya hajiya tana zama kusa da ita tana
fadin"Allah sarki diyan nan baki yi Fushi damu ba ko.?."tafada tana daukan maccen
dake jikinta ta mikama shureim itakuma ta dauko Namijin tana fadin"Allah sarki
Allah kenan mai yadda yaso alokacin daya so..."Tafada lokaci daya tsausayin zahirah
da yaran ya dabaibayeta harda na mu"azzam din shikanshi.

Sunkuyar dakai zahirah tayi tana wasa da kwalliyar rigarta batayi mgana ba ammh
idanunta sun cika kwallah,kallonta shureim yayi yana fadin"ya jikin ki.."? yafada
cikin kulawa kanta na duke tace"naji sauki,kunzo lafiya" ya amsa mata da lafiya
kalau,hajiya ce keta kallon ya"yan tana fadin"Suhaima kin zalunci kanki,kin kori
ni"imar ubangiji daga gidanki,ina zaki kai hakkin yaran nan,ki rabasu da ubansu
gashi sunzo duniya ammh bai samu ganinsu ba.."take ta fada tana share kwallah kan
ta kalli zahirah tana fadin'yan"nan kiyimana aikin gafara don Allah,wlh banda
masaniyar aikin da suhaima ta aikata gareki,harga Allah tamkar mu"azzam haka na
daukeki,Allah yabaku ikon cinye jarabawanku,yakuma baku juriya da hakuri..."tafada
tana dafa kanta.

Wasu hawaye masu zafi suka zuboma zahirah tayi saurin gogewa ammh ina wasu nema
suka kara bulbulowa tana so tayi mgana ammh takasa saboda yadda ranta yake mata
daci ,in ta tuna da tarabu da mu"azzam rabuwa na har abada,kuka ne ya kwacemata ta
kife kanta tana rerawa,kuka mai ban tsausayi ga wanda yake saurare,mikewa hajiya
tayi ta fice dauke da yarinyar tana hawaye dominn tsausayin zahirah bazai barta
tacigaba da zama ba,shureum dake tsaye ya kalleta yana fadin"Sai hakuri ,shima din
yana chan cikin halin ciwon tun bayan barinki,yanzu haka yana kwance a asibiti tun
jiya.."

Da hanzari ta dago idanunta jawur tace"Yana asibiti kuma.."? tafada cikin tashin
hankali gyadamata kai shuriem yayi yana fadin"shiyasa bai samu zuwa ba,saboda
abunda ummi tayi yasa ya samu hrtfailure.."hawaye suka gangaroma zahirah tace"Don
Allah kakira minshi awaya,nima wlh ban kara kwanciyar hankali ba,tun bayan
tahota,kowani dakika yana raina,wlh ya shureim bazan iya rayuwa babu ya mu"azzam
ba,ganagar jikina ce kenan maiduguri ammh Ruhina da zuciyata suna Abuja wajen ya
mu"azzam.."Tafada tana fashewa da kuka.

Shureim dake tsaye saboda tsausayin masoyan biyu sai da yaji kwallah ta tarun
mai, "Don Allah kakira minshi ka taimakeni indai kanaso hankali na ya
kwanta.."Tafada cikin wani yanayi ganin yadda take kuka ne yashashi cemata"is ok
stop craying share hawayenki bari na kira wayar Dr.Yakai masa don babu waya atare
dashi.."jin hakane yasata sauke ajiyar zuciya tana share hawaye.

mikamata yaron yayi yana fito da waya lokaci daya ya lalubo Dr.Abuduljabar bugu
daya ana biyu ya dauka,bayan sun gaisa yanemi alfarman sonyi magana da Mu"azzam,sai
da Dr.Abduljabar yayi shuru kafin yace'Ok..ya dates kiran,minti biyar shureim ya
bashi ya sake kira sai ga mu"azzam yadauka murya shake yana fadin"Dan"uwa kun isa
ne..? yafada cikin halin ciwo

Gyada masa kai yayi kamar yana ganinsa yace"eh tun dazu gani ga twis wlh so fine
dasu dan"uwa sai ka gansu ma.."rau rau mu"azzam yayi kafin yace"da gaske..? wlh
Kuwa,zan dauko ma hotonsu macen wlh yadda kasan photocopyn ummi ce.."Wani yarr
mu"azzam yaji kafin yace"Allah na godemaka,ina mamansu.."yafada gabansa na
fadi,shuriem yace"Gata nan,itama ta matsa sai an kira mata kai,ammh plz dan"uwa try
to be a gentle man kadai san Condtion din dakake ciki ko.."?Nasani.."yabashi amsa
muryansa cikin karaya.

Mikata yayi wanda dama tuni ta zaku ji take kamar ta fizge wayan tana karba ta
saka akunni lokaci daya tace" Ya mu"azzammmmm...."Tafada cikin karyewan murya kafin
kuma kawai ta sanyamai,kuka shuriem dake gefe yayi saurin ficewa saboda bazai jure
ganin wannan masoyan ba masu neman mutuwa kan juna.

Mu"azzam dake kwance wani yanayi yaji yana shiganshi muryan hiransa dabam take
acikin mata,ko cikin dubu ta fita dabam,kwallah ta tarunmai a ido yana so yayi
mgana yace ta bar kuka ammh yakasa saboda kowani dakika kukanta cinmai rai yakeyi
gani takiyin shuru yasa yayi karfin halin cewa.."Zan kashe wayar indai bazaki daina
min kuka ba.."yafada muryansa tafara hardewa shima kukan yakeson yi.

Jin muryansa cikin halin ciwo yasa ta danne kukanta takoma tana ajiyar zuciya dan
mirmishi yayi kafin yace"maman Twins.."yafada cikin kasala tura baki tayi kamar
yana ganinta tace"Ni ba wannan ba ya jikinka.."? rausayar dakai yayi yana fadin"Ni
lafiyata kalau,wayace miki banda lafiya."yafada cikin dauriya.

"Ya shureim yanzu yace kana ma asibiti tun jiya.."Girgizamata kai yayi yana
fadin"Ba gaskiya ne,ni ina gida abuna.."rausayar dakai tayi tana sharan kwallah
tace"mezaka boyemin ya mu"azzam? wlh tallahi halin daka ke ciki shi nake
ciki,zuciyata tana zafi duk sadda na tuna mun rabu kenan,.."Tafada tana kara
sakamai kuka.

Runtse ido yayi jkinsa na rawa yace"yi shuru Hirata bamu rabu ba,kuma bazamu
taba rabuwa ba har abada.."yafada hawaye na gangaromai kafin yacigaba da cewa"basan
haka zuciyata ta kamu ta mtsanancin sonki ba hirata,sai da kika barni bansan haka
jikina ya shaku da jikinki ba,sai da kika barni,wlh tallahi rayuwata bata da wani
amfani matukar baki cikin zahiri na,Baki ganni ba na lalace akanki wlh ummi
batasani bane takusa rasaniii...."Yafada muryansa na fitar da amon kuka,zahirah ma
kuka take tana fadin"ni wlh bazan yarda arabamu ba, kazo ka daukeni mu gudu muje
mucigaba da zamanmu.."Tafada cikin kuka.

Abunda tafada din ya bashi dariya har saida ya murmusa yana fadin "Zanzo hirata
insha Allahu kidaina kuka kinji,share hawayenki matar mu"azzam.."yafada cikin sigar
lallashi,tura baki tayi kan tace"to shima mijin zahirah yadaina kuka.."tafada cikin
shagwaba har sai da tsigar jikinsa ya tashi,da sauri yacemata "Na bari Allah
hirata..'"Yafada yana goge hawayensa.

Gefe tayi dakai Tana fadin"Don Allah kabar damuwa,saboda kaga baka da lafiya
kaji,kayi ka warke kazo kaga kyautar da Allah yayi maka.."Lumshe ido yayi ya bude
yana fadin"Toh zan daina ammh sai kema kin min alqawarin zaki cire damuwa
aranki,kikular da min yarana lafiya.."hawayen idonta ta share tana fadin'"Na maka
alqawari yaya.."tafada da son tabbatarwa.

Namijin dake hannunta ne yashiga tsandara kuka mu"azzam na jinsa,tuni jikinsa ya


sake mutuwa,kirjinsa na wani zafi cikin karfin hali yace"Ki daukesa mana.."tace"ai
yana ma hannuna ne fa yaya,kawai rigimarsace ta motsa,yafi,macen rigima fa.."dafe
kai mu"azzam yayi dayake neman rabemai gida biyu yace"Ki bashi abincisa
malama,yunwa yakeji shine zaki fake da rigimarsace tatashi ko.."Yafada da sigan
zolaya.

Dariya ta kyalkyacemai dashi tana fadin"Uhmm Kaji masu ya"ya.."mirmishi yayi


kawai domin karfin hali kawai yakeyi,jinta cikin Farinciki yafi mai komai
dadi,gyara kwanciya yayi yana fadin"wasu sunaye zamu sanya musu.."shuru tayi kan
tace"Macen asamata Sunan UMMI tunda dama mai kama da itane,Namijin kuma zabi na
gunka angon karni.."Tafada tana yar dariya.

Wani abu yaji aransa,Sunan Ummi,ashe har zahirah zata iya cewa asakama yarta data
haifa da cikinta sunan Ummi,duk bayan dibim Abunda Ummin ta aikata mata,lalle
zuciyarta mai kyau ne,cikin zubar hawaye yace"Nagode my Hirah da wannan kararramawa
naki,kifadama shuriem yayi mata huduba da SUHAIMA ummina,sai Namijin yayi mishi
huduba da MUHAMMED MOODU Abbana,duk da bantaba sakashi a idona ba,sai
ahoto.."yafada muryansa tana bayyanar da kukan dayakeyi

Itama saitaji kukan yazomata tace"Kabar kuka,ko nima yanzu nafara maka
nawa.,yazamuyi Tunda Abunda Allah ya kaddaromana kenan ammh wlh ya mu"azzam bazan
iya rayuwa bai dadi baka ba,kaine ginshikin rayuwar zahirah na har abada.."tafada
tana share hawaye,dafe saitin kirjinsa yayi kafin yace cikin wani hali.."Nasani
hirata,Nima anan bamgaren haka take,rayuwata zata lalace matukar baki dawo gareni
ba" zahirah tana hawaye tace"To taya zan dawo gareka bayan saki uku kayiman.."wani
numfashi mu"azzam yaja kafin yace"Bansani ba,wlh bansani ba hirah..Ki kwanta kiyi
barci sai munsake yin mgana I LOVE U SO MUCH.."yafada yana kafafunsa narawa.

Jikinta na tsuma tace" LOVE U MORE AND MORE YAYANA.." tafada tana kamkame wayar
kawai sai ta fashe da kuka shima kamkame wayar yayi yana mirgina bisa gadon yana
zubar kwallah,jin yadda kirjinsa ke suyane ga saitin zuciyarsa na harbawa yasashi
katse kiran.

Kuka Zahirah ta fashe da shi,sai da tayi mai isarta kana ta hakura ta share
hawayenta,Koda su hajiya suka dawo dakin shureim ya sake kiran wayar Dr.Nan
Mu"azzam din da kansa yake fadamasa cewa ga sunanyen da zai ma yaran huduba
dasu,yayi mamakin jin sunan Ummi abakinsa,ammh ganin uwa fa ta wuce wasa yasa yayi
shuru da bakinsa,to hakan ta kasance ga kowa,duk wanda yaji yarinya taci sunan ummi
sai yayi galala da mamaki ko bukar din ma yayi mamaki ammh sai zahirah ta shanyesu
mamakinsu da cewa ita tace tana son Sunan,to wazai yi mgana Bukar yaji aransa shima
yayi sa"ar samun diyata gari,koba komai ta rama sharri da alheri,kuma ya tabbata in
taji sai jkinta yayi sanyi.

Shureim yayi musu huduba da sunayensu,gidansu Baffa shettima suka koma suka
kwana bayan Shureim ya ijiye musu Dubu dari biyu cash na wanda xa"a siyama yara
ragunan sunan,da sauran abun amfani,bayan uban siyayyar daya narkamata bayan sun
damkamata kayanta harda wayanta da sukazo dashi,shureim dakin baffa ya kwana Ushe
kuma dakin kofar gida aka gyaramai ya kwanta aciki, itakuma hajiya dakin yakura ta
kwana wanda sun kusa raba dare suna jajantama kansu dakuma yadda rayuwar masoyan
biyu zata kasance,sundai yi fatan Allah ya yayyafama soyayyar ruwan sanyi Allah
kuma ya kauda mummunar kaddara.

Gari na wayewa karyawa kadai sukayi suka dau hanya wanda yakura taso su tsaya
hajiya taki saboda aikin shi Shureim din,kuma da yadda suka baro jikin mu"azzam din
babu dadi,ko gidan bukar din basu koma ba suka kamo hanyar komawa Abuja,sai Fatan
Allah yakai lafiya,sunbar garin Ranar da"aka yankama yara firda firdan raguna
yan"uwa da abokan arzuka suka taru ana shagalin taron suna,koda ma su Shureim basu
zoba tuni bukar ya tanadarma yarsa komai itada yaran,ya siya musu kaya na alfarma
shiyasa ranar ta dinga shiga tana fita,ammh duk wanda ya ganta sai yayi fadan
maijego da rama,to bata wani cin abinci ga tsotson yara,duk da ma ana hada musu
madara,Zahirah kuwa Ranta gabadaya wuni yayi ba dadi,data zauna tayi shuru sai
kwalkwal kuka,babu wanda yayi yunkura hanata saboda ansa dalilinta na kuka,to
yazatayi sai hakuri,tunda tahadu da uwarmiji mara imani ta maidata karamar
bazawara,haka yan"uwanta keta cewa,haushin abun na damunsu suma arai kawai basa
nunawane.

Tuni yara Sukaci sunayensu *SUHAIMA IBRAHIM MOHAMMED MOODU* Da *MUHAMMED IBRAHIM
MUHAMEED MOODU* Sai fatan Allah ya rayasu cikin tafarkin addinin isalama,da kuma
fatan Allah ba maijego lafiya mai dorewa Amin,yan group din janaf novella sun
hallarta dasu da yan Uwar mijina fans1,2and3 ammh basu wani samu tarba mai dadi ba
jin daga tawagar Ummi ce sukazo babu wanda yayi musu kallon arziki ba don ma bukar
ya kwaba ba yasin cikin gidan nan da ansamu mai chanza wasu daga cikinsu halitta
saboda Yadda suka Fusata da wulakacin da akama yarsu,jagoran Tafiyan my Sisi ce
Aisha Alto da sahibata hafsat hafnan,ai jiki ba kwari suka dafafo hanya fuskar ba
Annuri saboda haushi biyawa gaida mu"azzam din dasukace zasuyi ma ba wacce tabada
fuska,kowacce gidanta aka sauketa jiki a sanyaye😂😛😝😜

______________

Su hajiya kuwa koda suka dawo achan asibiti suka tarar da Ummi duk da sau uku
arana ake barinta shiga,tunda yau da safe yafara cin abinci,to tea kadai ma
yasha,shima bada yawa ba,saboda yadda bai iya jin dadin komai abakinsa,Ummi kuwa
sai jidashi take tana wani riritasa shiko kallonta yakeyi yana jin haushi abunda
takemai,ta riga tagama kashemai rayuwa kuma lallabansa metakeyi ai data barshi ya
karisa mutuwa yahuta itama tahuta.

Abunda ya dauremai kai zama tayi tana lallabansa da yayi hakuri ya kwantar da
hankalinsa yana warkewa tayimai alqawarin auramai mace,wacce tafi zahirah sau
dubu ,wacce zata dace dashi,kawai yabata lokaci sai ta sanyasa farinciki fiye da
yadda baya tsammani,da toh kawai ya bita,ammh aransa yana fadin Ummi bata kaunarsa
ya yarda to Wlh sai dai ta aurama kanta Auren ammh badai shi,shi in ba hiransa ba
to yayi alqawarin dauwama haka har abada,domin duka sauran mata maza yake kallonsu
Hiransa ce kadai ta fita dabam,komai nata dabam ne dana sauran mata,zuciyarsa tana
cigaba da suya shiyasa cikin ransa ya yankema kansa mafita ya gwammace ko zai Mutu
to yayi nisa da Garin ila ma da Kasar gabadaya ,don dai ya cigaba da zama anan har
ya tsinci lbrin hiransa zatayi aure da wani to ya tabbata adaren zuciyarsa
zata,buga ya mace.

Kwana daya su hajiya suka kara suka wuce,batare da sunfadama mu"azzam yadda
bukar yadau zafi ba,hajiya dai tayita lbrin yan biyu da gayyah saboda Ummi,wanda ko
ajikinta don ko a mafarki ma bata kaunar ganin ya"yan duk da mu"azzam ya haifesu
ammh batajin zata sosu domin tsanar uwarsu ta shafesu,shiyasa ma batama bi takansu
ba balle ma hartaji harda sunanta akasa da hajiya tafara zata fice ta basu
waje,tana wani cin mgani abunta,Sunkoma saboda aikin shuriem yana ta samun waya
daga wajen aiki ga gida kuma ambar Zulaika ita kadai,daga ita sa yara,dole tasa
suka tafi,bayan hajiya tayima Ummi fadan kiyayen harshenta,gadai da'n nata nan data
ke Tunkaho kwance ba lafiya in ta gyara rayuwarsa ta gyaru ita kara batamawa itace
zata sha wuya tadai amsa da taji kawai,ammh har aran Ummi wani kudiran ne ke ranta
na dabam.

*******

*BAYAN SATI DAYA*

Zahirah da kanta ta kira Asma"u wacce kewaar zahirah ya isheta,tayi ihun murna
sanda zahirah ke fadamata ta haihu da abunda aka samu,ammh tayi kukan jin sakin
wulakancin da Ummi ta saka akama zahirah wanda har taci burin duk randa ta hadu da
Ummi saitaci mata mutumci,Asma"u tazama so cool a mkranta ba zahirah gashi watanni
kadan yarage su rubuta SSSE in ta tuna haka batasan sadda hawaye ke
zubomata,Itakanta Mami ta tsausayama zahirah sosai tana fadin"Yarinya karama tahadu
da jarabawa iri iri na rayuwa,mami da kanta tayi ma minista mgana zasu
maiduguri,domin Kawance ai baice haka ba,nan da nan ya Amince suka tashi tundaga
Abuja har maidguri da abun arziki niki niki Lalle yan maiduguri sunga kauna,don
kwana biyu su mami suka musu kafin sukoma ,bukar yaji tsananin Farinciki ko bakomai
zahiransa ba tazama wani abu,yau gashi ta dalilinta har diyar minista da matarsa
suzo gidansa suyi kwanaki domin yarsa lalle Allah Abun godiyane,Zahirah ko taji
dadin zuwan Asma"u ko bakomai tasamu wanda zasu tattauna matsalanta da ita,tayi
kuka sosai Asma"u na bata hakuri,domin fa babu yarda suka iya kaddarace ta riga
fata.

Suma da zasu koma sunga karramawan dangin Zahirah don suma sunhada musu komai iya
karfinsu suka rabu suna godiya,sun cigaba da waya da Asma"un zumuncinsu ko saima
yafi da karfi.

___________

Sati daya Mu'azzam yayi a asibiti kafin asallameshi ya dawo gida,bayan yasha
dokokin likita,na cire damuwa aransa,kuma yadaina zurfafa tunani da yawan zama
shuru,yakuma kiyaye duk abunda zai bata maasa rai ko na mutum kona Tunani,duk ya
gujesu dakuma samun ishasahen hutu,dakuma shan mgani bisa ka"ida,Duk ya amsa da toh
ne kawai ammh shi yanzu taya zai iya daina tunani ai har abada an gayyato
Tunani,ckin rayuwarsa ne Tunda aka rabasa da hiransa.

Kwana uku da dawowansa gida Ummi tana ta bare baren kula dashi ,karewartama
dakinsa tatare ko tari yayi tadinga tambayan lafiya kenan,jama"a nata zuwa gaishesa
expecially yan wajen aikinsu,gaskiya babu laifi ya samu sauki sosai tunda bai fara
tsallake dokar likita ba,shima burinsa ya mike ga kansa,saboda ya aiwatar da
kudirinsa domin babu gudu ba ja da baya.

Satinsa daya da dawowa gida ya tuburema Ummi shi zaikoma office,to ganin yadda take
kan lallabasa tasamu ya manta da tsinanniyan yarinyarnan shiyasa ta yarda yakoma
Aranar,wanda daman shima ba aiki zai kaishi ba letter ya rubuta musu na barin aiki
na dan wani lokaci ma"ana Leave without pay kenan,matukar razana ma"aikatar ta
razana da ganin sakon mu"azzam ko abokan aikinsa sunyi sunyi sun janyesa daga
kudurinsa yaki,yace musu zai tafi karo karatu ne,to ammh abunda yabasu mamaki shine
ita da kanta ma"aikatar in taga chanchantar mutum takan Turashi da kanta karo ilimi
ammh shi farat daya kuma lokaci daya yace zai tafi abunda da mamaki,babu yarda suka
iya illah binsa da fatan alheri.

*DON'T FORGET TO VOTE,COMMENT AND SHARE..It me Janafi*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Wannan Shafin kachokan mallakinku ne JANAF NOVELLA..mussaman masu sharhi,Fadila


falalu maska(my Adila)😘,My Ummu kursoom(Abulkursoom)😍,my juwairiyyah Rogo❣,Mum

khady(Kakata),Malika masoyiyata❤ ,Suwaiba Husna,Aisha,Fatima,Abida mahamood(Anty
momi)💖,Queen Aisha,Aysher,Safiyyah buhari*_
💕, _*Raliya mk,zainab Abdullahi,Anty khadija,..Kunada yawa wanda baki bazai iya
furtaku duka ba,ammh duk wanda ke cikin group din Na janaf novella,ina mika
godiyata garesa Allah yabar zumunci da soyayyar na har abada*_

*NOT EDITED*💥

*NO 27*

Koda yadawo gida ko Afuska bai Nunama Ummi ba,illa ma biyemata dayayi sunata
hira,ya warware kamar bashi ba,Ummi taji dadi rantayayi fari, tana fata Addu"artane
taci na mu"azzam yafara manta da mayyar yarinyarnan data tafida kurwansa maiduguri.

Washegari duk wani shiri nasa ya kammallah sa,kaya ko kala daya bai dauka
ba,daga shi sai briefcase dinsa ya fito cikin shigansa na American Suit masu ruwan
toka,ya mtse wuyansa da tie kafafunsa sanye cikin Rufaffun takalmana na fatar
damusa,hannunsa kuma sanye da agogo na kamfanin Rado,fuskarsa babu Annuri ga
idanunsa da suka kumbura saboda kukan daya sha jiya da daddare,har Ga Alla ba"a son
ranshi zai yankema Ummi wannan Hukuncinba,domin tunda ya girma yayi wayau baitaba
nesa da itaba,Tare suka rayu,akwai shakuwa da soyayyah ta uwa a tsakaninsu mai
girma,wacce dalilin hakan yakeji kamar bai kyautama Ummi ba,ammh kuma zuciyarsa
tana bukatar hutu,zaman agarin nan Tamkar dawo da hannun agogo bayane,zai Nesa da
Ummi da kasar gabadaya ko zuciyarsa zata dawo da aiki daidai kamar yadda takeyi
ada.

Lokacin Da Ummi tayi Tozali da mu"azzam sai da gabanta yafadi ganin yadda
idanunsa suka zurma,kallonsa tayi kafin tace,"Son meya sameka a ido ne?,naga sun
chanza kalane..?"shafa sumar kansa yayi kafin yace"Babu komai Ummi,wani abu ne
yafadamin a ido,dazu da zan dawo sallar Asuba.."yafada yana kallon kasa baiso ya
kalli Ummi taga kwallar data taru a idanunsa.

Bata dai yarda ba, sai ta rausayar dakai tace"Ayyah Srry muje kayi breakfast
kafin kawuce kasan bansan zama da yunwa.."tafada tana riko hannunsa,dojewa yayi
yaki binta waigowa tayi tana kallonsa kan tayi mgana ya rigata da cewa"Allah Ummi
banajin saka komai abakina yanzu,but i promise u da na isa office zan sha
tea.."Kuramai ido tayi ita duk sai taga yau ya chanzamata,bayason kallon kwayan
idonta batasan dalili ba ,sai ta gyadamai kai tana fadin"Karka zauna da yunwa don
Allah son u know ur condition ko.?."

gyada mata kai yayi yana damke hannunta kafin yace"ki yafemin Ummi na..."yafada
idanunsa sun kawo kwallah,matse hannunsa tayi kafin tace"Nayafemaka Duniya da
lahira ibrahim,da laifin daka aikatamin da gangan da wanda ka aikatamin cikin
rashin sani duk na yafemaka su har abada.."jin abunda tafada yasashi fadawa jikinta
kuka na neman kwacemai Rumgunesa tayi tana fadin"Shiii..insha Allahu kukan ka ya
kare son kaji.."Tafada tana shafa bayanshi,kokarin dannen kukansa yake,ammh hakan
ya gagarara sai da ya sakarma Ummi wacce ta razana da yadda ya kamkameta yana
kuka,ammh sai tayi la"akari da abunda yafaru,ta hau lallashinsa da bashi baki,har
yayi shuru,ita da kanta ta rakasa har bakin mota ta budemai ya shiga kafin Tarufe
tana mai addu'an adawo lafiya har motarsu ta fice daga gidan.

Suna Fita mu"azzam ya Runtse ido yana fadin"Ki yafemin Ummina..."yafada wasu
zafafan hawaye na zubomasa kafin ya sanya hannu ya share basuyi wani nisa ba ya
umarci Ushe daya paka motar cikin mamaki ya samu waje yayi parking fitowa mu"azzam
yayi tare da briefcase din dake hannunsa ya mikama ushe wata marar takarda yana
fadin"gida zaka koma,ka kaima Ummi wannan takardan, na manta ban bata ba kafin mu
Fito,kada kadamu dani zan hau Taxi na karisa.."yafada cikin bada Umarni.

Ushe da mamaki ya sandarar dashi don tunda yake tuka yallabai haka bata taba
Faruwa ba, ko mantuwa yayi sai dai ya maidosa ya dauko,ammh yau gabadaya yallabai
ya chanza kamar wani bakon al"amari keson Faruwa dashi,Jikinsa a sanyaye ya karba
yana fadin"Ammh yallabai daka bari na dawo sai mu karisa tare.."hannu mu"azzam
yadagamai da cewa"Karka damu zan karisa,kai dai kayi hanzarin kaima Ummi sakon dana
baka.."

Badon Ushe yagama yarda ba yafada mota yayi Reverse,yakoma hanyar gida,sai
dabMu"azzam yaga kulewan Ushe kafin ya juya yana dauke hawayen idonsa,Karamin
siririn glass din dake makale gefen aljihun rigarsa ya ciro ya saka,kan ya saka
hannu ya tsaida Keke napep din daketa wucewa,nan da nan ko daya ya tsaya batare da
bata lokaci ba yace"Airport zaka kaini.."hau muje yallabai.."yabashi amsa,Cikin
azama yafada ciki,mai keken yaja suka fara Tafiya,basu wani jima ba,mu"azzam ya
zaro wayarsa ya ciro layin dake ciki, ya saka abaki ya Tauneshi kafin ya Furzar
dashi ta waje,ya kashe wayar gabadaya ya maidata aljihu.

Tafiyan minti talatin ta sadasu da Airport din ya sauka ya biyashi kudinsa ya


karisa cikin Airport din,yana zuwa kuwa yasamu Jirgin da zai Tashi nan dan lokaci
shine wanda zai yada zango a lagos,bayason bata lokaci nan da nan ya siya Tikiti
yazauna zaman jira,domin ya kagara yafara nisa da garin Abuja,sai duba agogon Fatar
dake hannunsa yake bayan kowani dakika.

Baifi Mintin arba"in da zuwa ba,aka fara sanarwan tashin jirgin kafin akafara
kiran sunayen masu tashi,cikin lokaci aka kammallawa komai suka shiga jirgi ya
tashi yafara yawo Asararin samaniya,Runtse ido mu"azzam yayi yana fadi afili.."Ki
Yafemin Ummi na, Dan"Uwa kaima ka yafemin my hira and u too.."Yafada yana kwantar
da kanshi bisa kujeran jirgin yanaji yadda kowani gaba na jikinsa ke amsawa hannu
yasa yana maida sumar kansa baya yana kokarin ba kansa karfin gwiwa fadi yake"Zan
iya,insha Allahu Zan iya.."wanda ke Sit din gefensa dayake A First class suke da
kallo ya bisa yana mamakin to meke Faruwa da wannan ne,yana ta sambatu shikadai.

*SAFE LANDEED ZAHMUZ*😘

____________________

Tun bayan Tafiyan mu"azzam taji gabadaya yanayinta ya chanza gabanta na wayan
Faduwa,kafafunta kuma suna rawa,haka kurum lokaci daya kuma zuciyarta ta hau
tsinkewa sama,ta haura ta dauko wayarta ta sauko falo tafara kokarin kiran mu"azzam
din ammh network yaki bari dole ta hakura ta zabga tagumi tana fatan Allah yasa
lafiya.

Batawani dade zaune ba,Taji sallamar Ushe a tsakiyar falon saboda yadda tayi
zurfi Atunani ko shigowar motar bataji ba ganin ushe sai da yasa gabanta ya fadi
Ras!Ras!Ras,jikinta na rawa ta mike hannunta dafe da kirji tace"Kai lafiya?ina
da'na yake..?

Tafada cike da tsoro da Razana,cikin girmamawa ushe ya dan rankwafa kafin ya zaro
Takarda a aljihunsa yana fadin"Am srry Hajiya,yallabai ne ya aiko ne,na kawo miki
wannan takardan wai ya manta ne kafin ya fita bai baki ba.."

Cikin wani yanayi Ummi ke bin Ushe dashi da zungureriyar takardan dake hannunsa
da kallo,kafin tace cikin Rawan murya."Ni..Ni..Ku..ma.."Tafada lokacin dataji
zuciyarta ta tsinke,gyada mata kai yayi ,Cikin mutuwar jiki ta mika hannu ta amshi
takardan tana fadin"Ina shi mu"azzam din.."?

"Yace na kawo miki,shi zai hau Taxxi ya karisa na sameshi achan.."Ai Ummi bata
jira Ushe yagama bayani ba ta warware takarda, ta iske Dogon Rubutun danta mu"azzam
cikin Rudewa da firgici tafara karantawa a bayyane kamar haka.

_*Assalamu Alaiki Ummi na,Ina fatan lokacin da Wannan takardan Zai Riskeki zaki yi
hakuri ki dauki kaddara,Ummi na na yanke hukunci yin Nisa dake da duk wani abun jin
dadi daya danganceni,ciki harda ke da Sana"ata,nazabi Na tafi na barku ko Allah zai
sa na tsinci Farincikina achan,zuciyata bazata iya zama babu Zahirah ba ummi,itace
ginshiki na rayuwata,Itace haske Fitila dake haskaka rayuwata,itace komai nawa
Ummi rabani da ita dakikayi tamkar kinyi kokarin rabani da Numfashi na ne,Bazan iya
juran ganin Hirah bata dawo gareni ba,bazan iya juran ganinta agidan wani ba
Ummi,shiyasa na yanke hukunci Tafiya chan wani waje mai Nisa inje incigaba da
rayuwata harta Allah ta kasance agareni,kiyi hakuri Ummi ko na zauna wlh tallahi
bazan iya yimiki biyayyah ba,nikuma bani so na zama cikin wa"inda Allah zaiyi Fushi
dasu,Kiduba dakina, a saman Side drower na bar miki kudade sannan ga Atm dina na
banki guda biyu,akwai makullayen motocina dana wannan gidan damuke ciki,kana akwai
na wani gida nawa,wanda ke jabi road,ushe yasan da gidan ko shi kikama mgana zai
kaiki,ki dinga amfani da kudin wajen biyan bukatanki na yau da kullum,kikuma rika
biyan ma"aikatan dake gidan hakkinsu nasan dukiyar da na bar mike zata isheshiki
har karshen rayuwarki Ummi na,Kada kuma ki wahalar da kanki wajen nemana,nariga
nayi miki nisa,nisan da bazaki taba samu na ba har abada,nidai Fatana ki yafemin
laifin dana aikata miki,kikuma samun albarka,Nagode daga Da"n ki mai kaunar
Farincikinki..Ibrahim Muhammed moodu Allah ya hada Fuskokinmu da Alheri Ummi na*_

Ai Tunkan Ummi takai karahen takardan Ta sulale ta zube kasa lokaci daya ta yanka
wani uban ihu hannunta bisa kanta tana fadin"Wayyo na shiga uku,na mutu na
lalace..."Take fada lokaci daya tana buga kanta jikin kujera,Shikanshi ushe dayaji
komai hannu ya dora akai yana kiran"Oh Jesus..."Su karime dasu lami dake kichen da
gudu suka fito suna tambayan lafiya,sani maigadi da falalu ma ba"a barsu abaya ba
suka shigo falon suna tambayan meke faruwa.

Ummi datagama haukacewa,tuni ta mike ta isa ga Ushe tadamke wuyan rigansa tana
fadin"Don ubanka ina ka kaimin da'na,ina kakai min da'na nace..."?Tafada cikin
tsawa tana jijjigasa lokaci daya hawaye na wanke mata Fuska,shima hawayen yake yana
fadin"I don"t know hajiya i Swear..."Yafada jikinsa na rawa su karime dake tsaye
sun kasa Fahimtar meke faruwa,cikin wani ja baya Ummi tayi kan ta kwasa da gudu ta
fice hannunta bisa kai tana fadin"Da'na Da'na jama"a ina Da"na yake,ku nemomin
da"na,wayyo nikaina..Na bani na lalace ni Suhaima banda kowa bani da kowa sai
shi,ku taimakeni don Allah."Haka take fada bayan tafice haraban gidan tana kuka da
sambatu kamar zautattaciya.

Ushe ne yake koramusu karime bayanin dayaji Ummi ta karanta a takarda,ai suma
dukkansu sai suka dora hannu aka suka fasa kuka,Sani maigadi fadi yake"Wlh ba
hajiya kadai ta shiga uku ba hadda mu.."yafada yana share kwallah,karar faduwar abu
sukaji kamar na mutum, shiyasasu Rumtuma wa da gudu zuwa haraban gidan,abunda
sukagani ne ya firgitasu domin Ummi ce kwance akasa tana wani kakkafewa bakinta na
Fitar da wani kumfa kamar wacce tasha Guba,kowani abu wanda zai mata lahani.

Cikin karaji da firgici dukkansu sukayi kanta suna jijjigata karime ke fadi cikin
kuka"Wayyo Allah Hajiya don Allah kema ki tashi,in kika mutu ya zamuyi babu
yallabai babu ke..Wayyo ni kaina kaicho da wannan rayuwar mai cike da
kalubale.."Tafada tana kuka,Ushe ne yayi saurin cemusu su kamota bari ya kawo mota
sukaita asibiti,haka ko akayi ya kawo mota wajen suka ciccibeta suka sanyata
amota,karime ta shiga tare da ita,shikuma shida Falalu suka shiga gidan gaba,suka
fice aguje cikin tashin hankali fuskarsu ko kadan babu Annuri saboda wannan Sabon
Tashin hankalin da sukaci karo dashi da sassafen nan.

Specialist hop,suka kaita domin Ushe yasan nan ne Asibitin dasuke zuwa
Dr,Abduljabar na kan Duty ranar,shi ya amshi unmi cikin rudewa yana
fadin"innalillahi,meya faru ne haka? ina brr.? yafada bayan Nurses sun kawo gadon
marasa lafiya an dorata akai kai tsaye aka shigeta da ita emargency cikin tashin
hankali da rudewa saboda yadda Ummi take wani abu kamar wacce Zata fado daga kan
gadon da"a ka daurata.

*********

Suko Su Uwani da"aka bari agida suna shiga gida lami ta yanke shawaran adau wayan
hajiya akira Chan zaria afada musu hadin dasuke ciki,Sunyi na"am da shawaranta sai
dai kuma wayar ta Ummi tana cikin password babu wanda ya iya budewa dole suka
tasama waya ido,sunajiran Abunda Allah zaiyi,duk da Ummi tabasu tsausayi azahirin
gaskiya komai ya faru Ummi ce sila gashi tayi sanadiyar da danta kwara daya jal
aduniya ya gujemata,to wagari ya waya tsakani Ga Allah.

Achan kuwa asibiti sai da suka kwashe wajen awa biyu kafin likitocin su Fito suna
share zufa,Dr Abduljabar ya kariso wajensu Ushe yana fadin"Ina brr, ne? yafada yana
kallonsu,kallon kallon akayi tsakanin ushe da karime kafin karime ta bude baki ta
shiga fadama Dr"abunda yafaru ushe na kara koramai bayani,baya Dr.Abduljabar yayi
yana fadin"innalillahi wa"inna Alaihirraju"un..."yaketa maimatawa bayan ya dafe
kansa yake fadin"why brr,?zaka ma Ummi haka,bayan kafi kowa sanin Ummi bazata iya
daukan kaddarar rasaka ba.."yafada yana jin wani Raunin zuciya yana shigansa juyawa
kawai yayi ya shige office dinsa, yana sallallami wayarsa ya zaro ya shiga kiran
layin mu"azzam din ammh kuma baturiyar tana sanar dashi layin akashe yake,dole ya
hakura ya maida akalan kira ga Dr,Shureim.
Dr Shureim na tsaka da duba patient kiran Dr.Abduljabar ya shigo wayarsa,har ga
Allah yaji faduwan gaba sanda kiran ya shigo,cikin mutuwar jiki ya dauki kiran yana
fadin"Dr,brk da safiya.."Cikin tashin hankali Dr.Abduljabar yace"Dr.Shurein akwai
mtsala,komai kakeyi ka barshi kutaho yanzu kaida hajiya zuwa Abuja.."yafada cikin
nuna damuwa,saurin mikewa yayi yana fadin"Subhannallahi Dr.Wani abu ya Faru? ko
jikin dan"uwana ne ya kara tashi.?."cikin wani yanayi Dr.Abduljabar yace"Komai ma
ya rikice Dr.Mganar bazata yuyu ta waya ba,ammh ga Ummi an kawo asibiti ba yarda
take,sannan ma"aikatan gidan suna fadamin wai brr,ya tafi ya bar Ummi shine sanadin
shiganta halin datake Ciki.."Kadan ya rage Dr.Shureim bai fadi ba sakamakon Saurin
dafe tebur din dake gabansa dayayi da hannu daya, zufa na ketomai ta ko"ina yake
fadin"Allah gareka muke,kuma gareka zamu koma..."yafada lokaci daya yana datse
wayan,yadafe kansa yayi yana ta kiran sunan Allah tuni idanunsa suka kada sukayi
jawur cikin wata murya yake fadin"wayyo Ummi kin cucemu kin Cucu kanki,kin raba
kanki da dan'ki da kanki,kin rabani da dan"uwa na,wanda tunda muka taso bamu taba
rabuwa ba,koda da rana daya ba,kaichon ki Ummi,kaichonki Ummi.."yafada wasu zafafan
hawaye na zuraromai,Cikin zafin nama ya tarrara kayansa ya fice domin patient din
dayake dubawa tuni takama kanta tayi waje taga likita da kanshi na hawaye.

Cikin wannan yanayin yajema hajiya zubemata kawai yayi yana kuka fadi
yake"Shikenan Hajiya,Burin Ummi ya cika ta rabamu da mu"azzam" yafada yana fashe
mata da kuka,iya rudewa Hajiya tayi rude,ganin kukan da Shureim yakeyi gakuma
kalaman dayake fada cikin tashin hankali da Firgici tace"Badai Mu"azzam ya rasu
bane Shureim..? girgizamata kai yayi kafin ya hau fadamata abunda Dr.Yagama
fadamasa,hannu hajiya tadora akai tana kiran Sunan Allah kafin tace"Shikenan
kurunkus kan kusa,Dama Abunda suhaima takeso kenan,kuma gashi ya faru,ohni baraka
Allah kabamu ikon cinye wannan jarabawan na rayuwa dakake jarabtanmu.."Tafada
kwallah na ziraromata.Shiko shureim kokarin kiran mu"azzam yake awaya ammh shima
ana fadamai layin akashe yake,dafe kansa kawai yayi yana digan hawaye lokaci daya
yanajn tsausayin mu"azzam yakamasa domin yafi kowa sanin waye mu"azzam Tunda yace
yatafi to ya tafin ne,kuma sai Abunda Allah yayi.

Duka gidan suka tarraro harda zulaika da yaran,suka nufo Abuja cikin tashin
hankali wanda baya misaltuwa,Koda suka isa asibitin suka wuce direct,sun ma tarar
da Ummi harta farfado tana ta wasu sambatu tana kiran sunan mu"azzam tana so
asaketa ta fita,dole Alluran barci aka garkama mata,dole duk wani mai imani yaga
halin da Ummi take ciki sai yayi mata kwallah,agabansu hajiya komai ya faru,hajiya
waje takoma tana sharen kwallah tare da fadin"Allah mun godema ka,daga wannan sai
wannan,ya Allah kabamu karfin kirjin daukan wannan al"amari.."Taketa fada tana
kuka,zulaika ma hawaye take sharewa tana matukar tsausayama wannan ahali mussamman
Hajiya da Ummi ga kuma mijinta wanda baya da wani wanda zai lallashesa.

Shikan Dr.Shureim daga office din Dr.Abduljabar mota yadauka Ya fice zuciyarsa na
kuna,domin abayanin da likita yake masa Ummi tasamu tsoracewa ne da Firgici shiyasa
take wannan zaburan kuma adokar matukar ta kara farkawa cikin wannan halin tofa sai
dai ayi hakuri domin kwakwalwarta tasamu mtsala sai kuma abunda Allah yayi,yana
tuki yana sharan kwallah,Maitama ya isa,yayi hon sani maigadi ya bude masa get ya
sulala ciki,koda ya fito Fuskarsa babu Annuri yayi cikin gidan su lami ne da Uwani
xaune afalo suna ganinsa suka mike suna mai Sannu da zuwa,da hannu ya amsa musu
kafin ya Nufi farar takardan daya gani bisa center table din dake tsakar dakin
domin ko da baisani ba itace silar komai

Warwareta yayi yafara karantawa kafin ya gama hawaye sun jika takardan,rumgume
takardan yayi yana kuka,kafin ya dunkuleta ya sanyata cikin aljihun,dakin mu"azzam
yafada,komai na nan a muhallinsa,makullayen gidajen dayace ya gani da kudin daya
barma ummi,kana ga keys din motocinsa da Katin nan bankisa masu muhimmancu,wanda
yake tara kudi masu yawa ya barmata,kenan da guda daya ya tafi,kuma yana kyautata
zaton wanda ya tafi dashi bashi da yawan kudin da wa"inda ya barma Ummi kedasu,ya
duba kayansa sunan ko kala daya bai dauka ba,banda takardun mkarantarsa dana
aikinsa masu mihimmanci su kadai ya tafi dasu,saboda tsausayin Mu"azzam Shureim
baisan sadda ya fada bisa gadonsa ba yana rumgume blanket dinsa yana shakan kamshin
Turarensa yanajin wasu hawaye na kwararamai yake fadin"where are u dan"uwa? plz
come back home we miss u so much dan"uwa.."yafada sanda ya saki kuka da muryansa
saboda yadda zuciyarsa ta tsinke lokaci daya daya Tuna halin da mu"azzam din ke
ciki.

__________________

Koda Flight dinsu mu"azzam ya saukesu a babban Filin jirgin dake birnin na ikkon
tashar taxi ya dauka zuwa wani babban Hotel dake garin na lagos yakama daki yayi
kwanciyarsa,kafin zuciyarsa tagama shawaran inda kuma ya nufa,shima kamar yaji
ajikinsa haka ya zauna yana ta kuka,acikin briefcase dinsa ya bude ya Fito da
hotuna guda biyar,guda daya Na Ummi ne wanda suka dauka tare dashi Saudiya tasaka
jallabiya baka,shima bakar jallabiyan ne ajikinsa yayo harami da farin yadi
akansa,yana rumgume da Ummi suna dariya hoton yayi bala"in kyau an saka shi cikin
Frem anyi babbam elegement dinshi.

Sai guda daya wanda suka dauka da Shuriem ne Abuja sanda aka yimsu brr
calling,Suma dukkansu suna sanye da American Suit na kamfanin Armani ne,ammh shi
mu"azzam yana sanye da rigansu na lauyoyi da hula sun,daki kadafan juna suna
mirmishi,hoton shima anyi babban Elagement dinshi an sakashi cikin Frem,sai guda
daya na Zahirah ce tana sanye da kayan mkrantarta complete harda da safa da takalmi
da jakarta sabe abayanta,tana dariya aka dauketa hoton da alamu kamar ma batasan
sadda akayi mata hoton ba,Gabadaya beauty Point dinta ya bayyana Fuskarta tana
bayyanar da Farincikin datake ciki,hoton mu"azzam ya dauketa ne ranar da zata fara
zuwa mkranta.

Sai guda biyun kuma na ya"yansane wanda Shureim,yadauko masa su ahoto ya kawo mai
yagani shine ya turasu duka awayarsa yasaka aka wankemai su kowanne an mai babban
kati anyi elagement dinsu cikin Frem,wanda suke sanye cikin kayan sanyi na alfarma
fuskarsu tar suna fitar da Annurinsu na jariran dake cikin kwanciyar hankali da
Ni"imar ubangiji,duka yahada hotunan ya kamkame yana wani kuka mai cinrai,tuni
saitin zuciyarsa ya fara zafi,yana tangadi ya tashi ya bude fridge din dake dakin
ya dauko ruwa yazo ya zubo da magungunansa dayazo dashi ya hausha cikin rashin
hayyaci da kewar wanda sukama mutum nisa.

Allah ya taimakama farkawan da Ummi tayi ta farka cikin hankalinta,tadaina fizge


fizge takoma yin kuka,mai cinrai kamar ranta zai fita,shigowar hajiya shiya kara
tsinkema Ummi jiki tana so tatashi takasa cikin sauri Hajiya takarisa gareta tana
fadin"Bari kokarin Tashi Suhaima,baki da lafiya.."Tafada tana kallonta yadda tadawo
cikin wuni daya kawai,cikin kuka da wani irin tsoro Ummi ta kamkame hannun hajiya
tana fadin"Hajiya mu"azzam yana gunku ko? tare dashi ma kukazo yanzu ko? don Allah
karki ce da gaske ne mu"azzam yatafi ya barni don Allah karki cemin dagaskene,duk
abunda ya faru.."Tafada cikin shidewar Numfashi cikin hawaye Hajiya tace"Da gaske
ne Suhaima mu"azzam ya zabi yayi nisa damu saboda hallayanki da taurin kanki,dakuma
rashin yafiyarki,abunda nayi ta guje miki kenan,nafada miki suhaima inbaki zubar da
makamanki ba,to watarana ma Da'n naki dakike takama dashi zai zo ya kubcemiki,kika
kiji,yanzu waya gari ya waya,kifadamin tsakanin keda Da shettima waye ya fadi,kuma
waye keda riba.."Tafada kwallah suna zuraromata.

Kife kanta Ummi tayi akafadan Ummi tana kuka take fadin"Hajiya zan mutu,wlh
mutuwa zanyi,taba kirjina kiji,wlh zan mutu bazan zauna acikin duniyar daba
mu"azzam ba,bazan iya ba.."tafada tana dora hannun hajiya bisa kirjinta taji yadda
yake harbawa da Sauri da Sauri,rumgumeta
hajiya tayi tana fadin"Bazaki mutu ba Suhaima nafi so kiyi nadamar abunda kika
aikata kafin lokaci ya kure miki.."Cikin kuka Suhaima tace"Nayi whl nayi hajiya
Nayi Nadamar abubuwan danayita aikatama Mu"azzam hajiya dana sani ban saka ya saki
matarsa ba..."

""Allah ya rabumu da aikin danasani Ummi ammh bakin alkalami ya rigaya daya
bushe,mu"azzam yabarmu,kuma yayi nisa da mu domin na bincika duk inda nake da
tsammaninsa babu shi babu dalilinsa.."yafada yana dafe kansa,Shureim kenan wanda
shigowarsa kenan,daga hajiya har Ummi an rasa mai lallashin wani Ummi fadi take"Ni
dazai dawo wlh zani har maiduguri na roki Shettima gafara Zahirah ma tadawo
dakinta,indai zai fasa barina yadawo mu zauna tare ban saba da kowa ba sai shi
Shureim shine uwata shine ubana,,shine da"na shine madadin yan"uwa na,wlh rashin
mu"azzam tamkar rabani da duk wani jin dadin rayuwata ne.."tafada tana kamkame
hajiya,shureim daya jingina da bango fadi yake"Ai shikenan Ummi,komai fa ya
kwabe,.."yafada shima kamar yayi kukan.

Dr.Abduljabar ya shigo shikanshi halin da wannan Family din dasuka zama tamkar
yan"uwansa suka shiga ya tabasa,dakyar ya lallaba Ummi yayi mata alluran barci
bayan ta rike masa hannu tana fadin"Dr nasan kasan inda mu"azzam yake,kacemai
yadawo wlh na tuba nabi Allah,kace mai eh ya dawo zanje na dawo masa matarsa indai
hakan shine zaisa ya zauna dani ,wlh kaji na rantse ko yanzu sai naje maiduguri,kai
likita ko a kasa ne ma indai Mu"azzam zai dawo gareni zan tafi zani wlh ku
tsausayamin ku memomin da'na"Take fada lokacin da alluran tafara aiki ajikinta ta
sulale bisa gadon tana Fadin.."Da'na...!..."Da gudu hajiya ta fice tana gujin kuka
shureim ko baya ya juya yana shesshekan kuka,Shikanshi Dr.Abduljabar hawayen ya
share ta kasan medicated glass din dake idonsa yana gyarama Ummi kwanciyarta,kafin
ya kariso kusa da Shuriem yana bubbuga bayansa alaman lallashi,juyowa kawai yayi
yafada jikin Dr.Abdujabar yana fadin"I feel Alone Dr.Ya zanyi shikadai ne dan"uwa
na,kalli halin da Ummi ke ciki,kalli halin da Hajiya ke ciki i swear to god
Mu"azzam shine ginshikin farincikinmu rashashi kuma tamkar rasa walwarmu ce ta har
abada..."yafada yana mai sakin kuka.

Lallashinsa ya shiga yi yana fadin"Kabar kuka zai dawo very soon...Inaji ajikina
shima duk inda yake yana cikin halin dakuke ciki,insha Allahu Soon brr zai dawo
gida da zarar zuciyarsa tayi sanyi."Shureim ya dago yana kallonsa idanunsa jawur
yace"Babbar illar Dr.Shine bazai kula da kansa ba,zama zaiyi cikin lalura karshe
zuciyarsa ta buga ya mutu,inda,baya da kowa,mukuma yabar zukatanmu cikin zullumi da
saka rai na har abada.."yafada yana buga kansa da garu saboda yadda zuciyarsa ke
amsawa,dakyar Dr.Ya lallashesa suka fito daga dakin yakaisa office dinsa yana basa
baki har ya samu natsuwa,koda ya fito ya iske hajiya zaune fuskarta ta kumbura
saboda kuka,ga zulaika ma nata fama da yara, itama ta sha kuka,hajiya na ganinsa
tace yazo ya tafi da zulaika gida tasamu tayi wanka taci abinci taba yaran nan,ita
tana nan,Yayi na"am da batunta ya umarci zulaika data tashi su tafi harda karime
hajiya tace su wuce wanda lokacin dare yayi,itakuma hajiya dole dama abarta ta
kwana da ummi saboda yanayin yadda take farkawa,shi Ushe tundazu yakoma gida cikin
alhini.

Koda Sukadawo gidan ba wanda ya runtsa su lami duk suna falo xaune jugum jugum,inda
suka saba sauka nan zulaika tafada tayi wanka tayima yaranta kafin tayi sallolin
da'ake binta ko abinci dasu lami suka kawo mata kadan taci shureim kuwa shashen
mu"azzam yashige yana ta kuka dakyar zulaika ta lallabasa tayimai wanka ta
shiryasa,dakyar ya yarda yasha tea tabashi paracetamol yakoma ya kwanta domin ciwon
kai ne da zazzabi suka rufesa,gefe itama ta kwanta rumgume da yaran tana share
kwallah tsausayin mutanen da suka kasance jarumai ammh yau Ranuninsu ya bayyana.

_________________
Wahegari Tun safe mu"azzzam ya fita neman ma kansa mtsaya koda yaje Airport na
birnin ikko jirgi daya ne zai tashi da karfe 9:00am na safe kuma zai yada zangon A
EGYPT,Cikin ransa yayi kasake yana ayyana Zuwansa garin da baitaba zuwa ba, kawai
wani sashe na zuciyarsa ya sanar dashi Kayi rayuwa achan mana,ka manta Abbanka yaje
chan,Umminka tayi rayuwa achan Tabbas nima Zan maimata Tarihi zai maimata kansa,Zan
isa garin na SUDAN nima in taba rayuwata achan,koba komai garin da Ummi na da
Abbana suka fara haduwa ne.

Tuna haka yasashi saurin yanka ma kansa tikiti da sauran chuku chuku abunga ga masu
dashi nan da nan komai ya kammallah ko hotel din daya kama bai koma ba,daman daga
shi sai yar jakarsa ya fito zama kawai yayi yana jiran tashinsu zuciyarsa ta matsu
ya bar kasar Nageria kasar da babu komai cikinta sai kunci.

9:00am din kuwa jirgin ya tashi ya lula dashi cikin sararin samaniya cikin wani
yanayi Mu"azzam ke maimata inda zashi da karfi.. " *SUDAN*

_*Godiya ta mussaman ga masoyana masu bibiyana,Nagode muku sosai ga wadanda suka


kirani sukamin sannu da jiki epecially thanks to u my Sisi of life Aisha Alto,da ke
my kakus mum khday,my esha,Aisha bello ina godiya,sai my juwairiyyah Rogo,dake my
Queen Eshart,and u my Shatutu,ina matukar godiya da kulawanku,Tanque so much my
Habibaties*_

*DON'T"FORGET TO COMMENT AND SHARE AND VOTE ME ON WATTPAD JANAFNANCY12,masu bibiyar


wanchan account din toh na chanza account mai son kamani ta chan ga user name dina
dana chanza..one luv janaf fans*

*JameelatOmar*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_Wannan shafin ta gaisuwan,Sada ZUMUNTA NE,na marubuta yan"uwanah.._✍

_*FEEDHOM❤,Khadijat Beebeenmasoya(Uwata),Aysha sada machika,Hafsat


Hafnan(Sahibata😘),Aisha Alto(my sisi of life),Hauwa s zaria maman
uswan(Mommata),Khadijat Candy(Mamata),Billy Abdul(yayata),Sa"adatu Alkali
D/Tsafe(Bestyta)😍,Ramlart R manga(Real maidambu),Sis Narja"art(Antyna),Beeba
muhammed(Bebatina),AminaOmar Fana(Aufana),Fatima Adamu(Mumfdly),Mum
kausar(Dotana),Halima Abdullahi(kanwata),Sainah Ummu meenal(Antyna),Mom Afra(Boss
me),Ameena Abba(Anty meena),My meeragee,Meemartjj(kanwata),Lasminzy,Fatima
Sardauna(Mrs Sardauna),Hauwa"u M U(Smasher),Sa"adatu bintu Abdullahi,Bby
maryam,Ummy yusra,miss zahra(Kawata),Teemaswra,Jamila k/Mashi(My Namecy) Sadiya
Sidi said(my Sharifiya),Miss Xark(Kishiyata)😘,Asmee sani,Chubado muhd(Uwar
dakina),hapsy kawar arziki,jabaka writer,kamal no love Sardaunah(gaye nah)😂,maman
hanan(Deen),maman weedad,Maryam obam,Nusiba uk(Kawata)Raheenat m Abbakar(Yar
garinmu),Sameena Aliyu(My samee)Zainab Dahiru wowo,And u makociyar kwarai Fadilat
talba,Safiyyah Aliyu wakili,Ummu Abideen, Sis mugirat musa..,Wayyo ni dadi kasheni
wlh Kuna da yawa,Dukkanku nayi zaman Amana daku ina rokon Allah aduk inda kuka
sanya kafa Allah ya cigaba da dafa muku Amin,ina matukar sonku mazga mazga😍Santala
santala😘Kai dukanku nace muku Bhahoot bhahoot*_😂😛

*NOT EDITED*💥

*NO 28*

Lokacin da jirgin,ya Saukesu a filin jirgin na kasar egypt,bata chanza zani


ba,domin Wani hotel daga cikin manyan Hotel din dake kasar,ya kama ya zauna domin
bayada zabi,tunda baisan kowa ba agarin.

Kwanansa uku akasar ammh ko kofar dakin dayakama bai Fito ba,yana cikin daki
komai yake bukata sai dai Ma"aikatan hotel din su kawomai bayan yayi musu
mgana,Tuni magungunansa suka kare ga yawan kwana dayake baya barci,damuwa tafara
mai yawa, mugun ciwon kan nasa,da kuma jirin daya ke fama dashi na neman
yadawo,baya komai daga kwanciya sai sallah shikadai ke tadashi,komai na duniyan nan
yadaina mai dadi kwata kwata ya rigaya daya sallamama rayuwar jin dadi kwata kwata.

Sai dai yayi Asati daya a egypt kafin ya karisa cikin birnin Sudan din,wanda
chan dinma, Hotel yakama yayi zamanshi,baya ko marmarin Fita ma yaga kalar garin
saboda yadda yake faman yaki da zuciyarsa wajen manta abunda ya faru dashi,ammh duk
kwana duniya da hoton hira dana yaransa yake iya barci,inko ba haka ba,yadda yaga
rana haka yake ganin dare,ga yadda yanayin jikinsa ya rikice gabadaya,ammh kuma
yakasa daina zafafama kansa tunani balle yanema ma kansa mafita ,koda na fita
yanemi mgani ne.

_________________

*NAGERIA*

Duk wani bawa mai imani inyaga halin da Ummi ke ciki sai ya tsausayamata ballema
in aka samu mai Raunin zuciya sai ya zubarmata da kwallah,Kallo daya zaka mata kaji
gwiwanka tayi sanyi saboda yadda Ummi takoma kamar ba ita,ta rame tayi baki ta
lalace kamar ba hajiya Suhaima ba yargata yar kwalliya,ammh lokaci daya rayuwa ta
juya mata baya,bata cin abinci kullum sai kuka kamar wacce ta zare,sati daya tayi a
asibitin aka sallameta bayan magungunan da"aka rubuta mata,yawancinsu duk na hawan
jini ne,saboda yadda jininta yayi bala'in hawa,koda Dr.Abduljabar yayi ta
lallashinta dakuma bata shawaran ta rage Tuanin jinsa kawai takeyi ammah har abada
indai ba mu"azzam dinta bane yadawo an gayyato Tunani da rashin kwanciyar hankali a
rayuwarta na har abada.

Koda suka koma gida bata chanza zani ba,Hajiya na nan Tare da ita,don tace ina zata
tabar Suhaima cikin wannan halin dole ta zauna tare da ita,shureim shima sati daya
yayi cur kafin ya tattara matarsa da yaransu sukoma zaria,shima badon aikinsa ba
wlh da dawo nan zaiyi ya zauna su jajantama kansu tare,saboda shima ayanzu baida
wani kuzari,domin Rashin mu"azzam tamkar rasa wani bangare na shi wanda maidasa abu
ne mai wuya.

Lokacin Da Shureim yakira chan maiduguri yana tambayan bukar ko mu"azzam yazo
nan,fadan tashin hankalin da suka tsinci kansu bata faduwa,Shettima fadi yayi wanda
yayi sanadiyar samun paralayze ma"ana gefen jikinsa na dama yadaina aiki ga bakinsa
ya karkace yana zubar da miyau babu kafa babu baki,Yakura ma fadin halin data ke
ciki bamai dadi bane,ga wannan abu ga kuma laluran Shettima wacce ta kamasa
sanadiyar rashin sanin inda mu"azzam din yake,Shikanshi bukar yaji ba dadi,da lbrin
barin mu"azzam gida,duk da tuni ya ya yafemai wlh baya rike dashi aransa,Dole tasa
aka boyema Zahirah bukar yahana kowa ya fadamata ko mahgana ya gargadeta akan karta
kuskura ta fadama zahirah wannan lbrin ko tasamu natsuwar kula da yaranta cikin
Aminci batare da wani mtsala ba,duk da tana cikin halin damuwa,ga laluran data samu
baffa,wanda ranar dataji wuni tayi tana kuka kamar wacce ta zare,kullum kuma cikin
gwada nombar Mu"azzam din take ammh bata shiga amsa dayane ake bata wayar akashe
take,tayi kuka kamar me aranta tanaji kila ya mu'azzam ya barta ne,bari na har
abada tunda gashi ya yanke duk wata hanyar da zata sadata dashi,kuma tasani yana
waya da wanda yaso,ita batasan Abunda ke faruwa ba.

Yara kuwa suna cigabada da Samun kulawa yadda yakamata,dayake nonon na zahirah
mai kyau ne ga ishshen madara dasuke samu,shiyasa lokaci kadan sukayi bulbul dasu
gwanin sha"awa ba"a chanza musu sunaye ba,Ummi da moodu ake kiransu yaran in ka
gansu kamar ba yan Sati hudu ba da haihuwa saboda yadda suka fara wayau dasu,Tuni
bukar yagama tsaida shawaransa kan zahirah Bayaso ta samu lbrin Tafiyan mu"azzam
tana gidansa yafi so ko zata samu ya kasance tana gidan mijinta ne,shiyasa duk wani
shiri ya gudanar ko gudanar da neman Auren gun yayyinsa akaje susuka ka gudanar da
neman auren harta da sadaki an biya, kawai ranar daurin aure ake jira,ganin halin
da baffa yake ciki yasa bukar dakatar da daurin auren da zarar Zahirah tayi arba"in
yabari baffa yakarajin sauki kafin komai ya kamkama.

________________

*SUDAN*

Kwanan Mu"azzam goma baitaba marmarin Fitowa ba,sai ranar daya gaji da
kwanciya,kawai sai yaji aransa yanaso ya fita koda kuwa harabar hotel din
ne,shiyasa ya kokarta ya fada tiolet yayi wanka,sakamakon baizo da kaya ba,kuma bai
samu sukunin siya ba kayan jikinsa su yake maimatawa,gashi sunyi datti sun chanza
kamanni ammh ko ajikinsa haka ya kakkabesu ya maida ga sumar kansa tayi yawa,ga
yadda kasumba ta tarun mai,duk wanda yasan Mu"azzam indan ya gansa lokaci daya
bazai shaidasa ba, bawani kwalisa,ba wani gayu bawani fesa turare in ga gansa
alokacin kace wani saurayin Kauye ne saboda yadda ya saki rigar takusa zuwa
cinyarsa,kuma ko tek tie dinsa bai saka ba,nikaina dana kallesa sai naji dariya
hade da kuka lokaci daya ya kubcemin saboda tsausayin yadda rayuwa ta maida
matashin Barrister kuma dan kwalisa maiji da Naira da Kwalisa yakoma lokaci
kadan.😭😭😭

Fitowa yayi yana tafiya kamar bashi ba saboda yadda bai da lafiya domin kansa
juyamasa yake,ammh kamar ingizashi ake da fitan da zaiyi,koda ya kariso haraban
Hotel babu ruwan kowa da kowa jajayen Fata ne ,da larabawa keta kaida kawosu babu
mai kallon wani balle har yakula da mai kakeyi,ba irin garinmu Naija ba,da in aka
fara kallon mu'azzam ana dariya sai ya raina kansa😂,

wajen Hotel ya fita yana tafiya ahankali yana kalle kallen gefe,yayi Tafiya mai
dan nisa kan ya isa waje daya ga mutane na zama,waje ne ba" killace yake ba,fili ne
gefen wajen wata koramane datake gangara tana zubar da ruwa fari kal dashi,mai ban
sha"awa,daga chan gefe kuma wasu fararen duwatsu ne suka barbazu awajen tako"ina ga
kuma wata kasar rairayi mai laushi wajen,tuni wajen yazama yana bada iska sosai da
sanyin dadi,shiken sai mutane suka samu wajen zuwa su zauna,ko mutum inzai dan hutu
dadai sauransu,har wani ma"ikatar saida Lemuka masu sanyi sukayi amfani da wannan
damar suka kara raya wajen,suka baza ma"aikatansu awajen,inkazo duk abunda kake
bukata na ababen sanyi zasu kawo maka in ka gama ka biya,shiyasa wajen yake tattara
kowa da kowa kama daga yan kasar harda baki masu zuwa daga kasashe mabambamta Kuma
mafi akasari baki sunfi moran wajen Tunda yana daura Da hotel din wajen.

Gurin yabawa mu"azzam sha"awa matuka shiyasa ya karisa ya zauna kan daya daga
cikin duwatsun dake wajen wa"inda aka gyarasu akallo daya bazaka ce duwatsu ne
wanda Allah ya kwafa ba,saboda yadda aka kawatasu kamar wasu mulmulayen kujeran
zamani nazama,ruwan dake wucewa ta tsakanin koramar ya tsurama ido kawai yana
kallon Ransa nadan sanyi saboda yadda iska ke kadawa,koda ma"aikatan kamfanin lemun
suka karisa ko dawani abu dayake bukata hannu kawai ya daga musu alamar baya
bukatar komai,basu damu ba,Suka wuce tunda waje ne daya hada kowa da kowa harda
bakaken fatan ma akwai balle shida fatarsa ta hade taxama ruwa biyu babu wanda zai
kallesa yace ba dan kasar bane.

Yaji dadin wajen sai gashi har dare ya raba baisani ba,sai daya duba agogon
ahannunsa yaga har 12 ta wuce kafin ya yunkura ya tashi,da kafansa yasake komawa
cikin Hotel din,sallolinsa dasuka kufcemai ya fara ramawa,kafin ya jawo kan wayar
dake cikin Dakin Hotel ya daddanna wasu lambobi magana yayi kan abunda yake da
bukatar akawo mai,babu dadewa ko akayi Nooking din kofar ya bude ya amshi babban
Farantin da"aka shakosu da kayan marmarin ma"ana Fruit domin sukadai yake iya ci
yadan ji dadi bisa bakinsa,ammh bayansu tunda yabaro Nigeria bai kara saka wani
abinci abakinsa ba.

Mu"azzam yasamu wajen zuwa domin yanzu kullum da gari waye zuwa yayi sallar
azahar yake fitowa yazo gunan yazauna yana,kallon shige da ficen mutane,kuma
baitaba cin komai agunka ba,sukansu ma"aikatar gun sun ganesa shiyasa ko yazo basu
bi takansa saboda susan ko sunje baya bukatar akawomai wani abu,kuma kullum da kaya
daya yake yawo kamar wani mahaukaci in ka gansa bazaka iya shaida dan wani jinsi
bane saboda yadda Gashi da kasumba suka cikamai Fuska babu kyan gani.

Tadade tana zuwa wajen,kuma inbazata manta ba,kullum wajajen wannan lokacin
take ganinsa yana zuwa yazauna shikadai yana kallon waje daya,kuma bayama kowa
mgana kuma baitaba shan wani abu ba,wani lokacin sai dai ta ganshi yana sharan
kwallah,kimanin Sati daya kenan take lura da Mutumin tun bata maida kai hardai
tafara Fuskanta wasu abubuwa agame da shi,na yadda yake mu"amalansa awajen tafara
dora ayan Tambaya akansa amtsayinta na babbar likitan zuciya ta fahimci yana fama
da wata damuwace wacce take saka shi kebewa daga mu'amala da mutane,haka kurum
takejin zata taimakeshi tayi alqawarin in tazo gobe zatamai mgana taji kodaga ina
yake,kuma mike damunshi..? kuma shi dan wani kasa ne? me kuma ya kawoshi nan din?

***********

Kimanin Sati hudu kenan Da Tafiyan mu'azzam ammh har zuwa wannan lokacin babu amo
ba lbri,Ummi kuwa babu yarda take domin babu abunda ya chanza zani gabadaya ta rame
ta lalace kamar ba ita ba,ga yawan kuka ga damuwa,kullum Dr.Abduljabar cikin zuwa
dubata yake yana auna jninta tare da kawo mata magunguna,Ummi sai ta wuni ta kwana
batama kowa mgana sai dai ta kalleka hawaye yana zuba daga idonta inko ta bude baki
zatayi mgana to mganar kenan"Ina Da"na ko kaga Da'na.?Shiyasa rashin mganar bata ma
Dr.Abduljabar yace shine mafi a"ala saboda in tana yawan irin haka sai kwakwalwarta
tasamu mtsala,hajiya ke tare da ita haryanzu tana taimakamata nasihohi da ban baki
kan Ummi ta dau kaddara da hakuri tacigaba da addu"a insha Allahu Mu"azzam zai dawo
gareta,jin hajiya kawai take ammh ita tanaji ajikinta ta kusa mutuwa tabar duniyan
gabadaya,domin bazata iya jure zama haka babu mu"azzam dinta ba.

Shureim na zuwa duk weeked wani lokacin yazo shida zulaika ko kuma yazo shida
yaransa,wani zubin kuma shikadai,wannan zuwa ne,yaje maiduguri ya duba jikin
Shettima wanda halin dayake ciki sai da yasa Shureim ya zubar da kwallah,baffa na
kuka yana bama Shureim sako,kan ya rokan masa Suhaima data yafemasa dayake yanzu
ansamu yana mgana saboda andage da magani,Dakuma arokan masa mu"azzam shima ya
yafemai saboda duk shine silan komai,shi kuka shureim kuka ,yakura kuka,wani abun
tashin hankali kuma bukar yazo ya sameshi agidan nan yake bashi goro da minti
dauren Auren zahirah sati mai zuwa.

Iya Rikicewa Shureim ya rikice,Duk da yasan cewa dole daman zahirah zatayi aure,to
ammh su little Ummi ba da Moodu yaza"ayi dasu,kamar bukar yasan abunda ke ranshi
yace"Kada yadamu zata cigaba da shayar da yaran har zuwa ta yayesu kafin suzo su
karbi yaransu shi mijin nata ya amince da hakan,shikuma mu"azzam Allah ya
bayyanasa"Sadda kai kawai Shureim yayi yana goge kwallah,Yakura ma daki ta shige
tana ta kuka,daya nemi ganawa da zahirah kiri kiri bukar ya hana yace"bata da
masaniyar duk abunda ke faruwa hatta da ko auren da za"a daura mata,saboda haka
bayason yaje ya tadama yarsa da hankali yayi hakuri kawai sun gode Allah bar
zumunci"Babu yarda Shureim ya iya banda hakuri domin kome yafaru baiga laifinsa
ba,duk Ummi ce taja wannan abun da bata saka mu"azzam ya saki zahirah ba,da duk
haka bata faru ba,Sakon dayazo dashi na madaran yaran da kudi yabawa bukar,sai
kayan abincin dayazoma su yakura dashi suma ya saukemusu kafin yayi musu sallama
yamika hanya,yana mai tsausayama mu"azzam domin ya hadu da jarabta kala kala.

Agaban Ummi shureim ke maidama hajiya yadda sukayi da bukar,hajiya na hawaye take
Furta" Allah Sarki mu"azzam Allah yazama gatanka a duk inda kake.."tafada tana
share kwallah kan tacigaba da cewa"Shikuma bukar inda yayi hakuri ko shekara yaran
sunyi kafin yayi Tunanin aurar da ita,ammh wannan danyen Hukuncin daya yanke sai
naga kamar yayi tsauri,tunda ko baimata aure ba,yasan cewa bazata koma ma mu"azzam
ba.."Hajiya tafada cikin tsausayi Ummi dake zaune kawai gani sukai tatashi tana
kuka ta haura sama,da kallo suka bita,domin yanzu gabadaya sun ma daina bata laifi
Tsausayinta suke ji yadda rayuwa ta maidata,kai bama Ummi ba hatta fulawowin gidan
susan cewa babu majinginar gidan,babu bangon gidan domin Namiji shine gida,Ko
ma"aikatn gidan suma sun san sun rasa bango buhun sigari kowa ya lasheka sai
yalashi siga,Shureim bai tsaya ba washegari nayi ya koma zaria saboda aiki.

_________________

*SUDAN*

Kamar koyaushe tana gama duba patient dinta ta fito daga cikin asibitin motarta
ta hau wata kirar 4matic,ta nufi wajen domin ta wasa wukan yau sai tayimai
mgana,haka kurum take jin,tana son jin wani abu game dashi,ko kwanaki da taso mai
mgana tafiyace ta kamata zuwa india shiyasa bata koma wajen ba,sai jiya daddare ta
dawo shine yau bayan fitowanta daga asibiti ta nufo wajen kai tsaye.

Illai kuwa tana paka motarta idonta yakai mata kanshi yana zaune,inda yasaba
zama,da kuma kayan data saba ganinsa,cikin kuzarinta ta fito daga motar bayan ta
sanyata ciki key,ta fara takawa, zuwa garesa kai tsaye ta nufi inda yake,har ta
tsaya agabansa baisan da tsayuwar mutum ba,saboda yadda yayi zurfi cikin Tunaninsa
tadade tana nazarinsa kafin tayi karfin halin cewa

"Hy..."Tafada tana mika masa hannu,dagowa yayi cikin mamaki da alja"abi yana
kallonta kyakyawan macece fara ce tas mai daukeda da doguwar Fuska hancinta har
baka yake,ga dan karamin bakinta wanda yasha jan jan baki,Tana sanye da wata
doguwar rigar abaya baka sai mayafinsa wanda ta yane kanta dashi,Fuskarta sanye
cikin wani siririn farin glass,sai kafarta dayake sanye da wani takalmi baki mai
tsini,sai hannunta na dauke dawata jaka baka da makullim motarta.

Cikin dakika kadan ya karemata kallo,kauda kai yayi bai maida mata da martanin
mganarta ba,sai ma yayi kamar ba dashi take ba itakuwa jikintane yayi sanyi lokacin
data ci karo da Fuskarsa saida ta tsorata harta dan ja da baya,ammh ganin yadda
yawani dauke kai yasata kara matsowa takara cemai hy da yaran hindu,nan ma yayi
mata banza,takoma larabci,nan ma yayi mata banza,takoma French nan ma yayi mata
banza,kai duk yaren duniyan nan tayi mishi yaki tankata,ganin haka ne yasa cikin
tamtama tace"Assalamu Alaika..."Tafada tana shakkar shi din musulmi ne

Jin Tayimai sallama yasa,yadago yana kallonta cikin mamaki sanin muhimmanci
sallama yasa ya bude baki kamar mai koyon mgana ya amsa mata chan kasan
makoshi,wanda ita kadai ne data ke kusa dashi taji abunda yace"Amin wa"alaikis
salam.."yace kafin ya kauda kai.
Mirmishi tayi kan tace"Wow..u are a muslim..?Tafada da sigar tambaya,ko kallonta
baiyi ba, cikin jin dadi ta zauna kujeran dake fuskartanshi tana fadin"My Name is
*DR LUBNA KHAMIS*, "Tafada tana kallonsa kafin ta zuramai ido tana fadin"U..."?
Tafada tana zakudamai kafada,sunan data fadane yasa ya kalleta kamar zaiyi mgana
kawai sai ya kauda kai ya mike yafara tafiya batare da ya ko kalli barayin data ke
ba.

*DON"T FORGET TO COMMENT VOTE AND SHARE*

_*IT ME JAMEELAOMAR*_

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I Dash d whole page for u Hussain80k,..Allah kadai ne zai iya biyanka Alherinka
gareni..Daga yau ina me Sanar da kai UWAR MIJINA...,sadaukarwane gareka tundaga
yanzu,har zuwa karshensa,Bari nayi maka irin taku ta indiyawa,Bhahoot
Bhahoot..*_😂😜😘😂

_My BLOOD,Aisha Umar..Kitaho ki taka wannan Salon na yau naki ne,kip Following
hajiyata I love u so much dear Didi_😘

*NOT EDITED*💥

*NO 29*

Cikin mamaki itama tatashi tana bin bayan shi tana mai mgana cikin harshen
Turanci,ammh yayi mata banza,sai ma tafiyarsa dayake kamar ma baisan da halitta
wata tana binsa ba,abunda yafi daure mata kai shine yana tafiya yana dafe kai
alamar dai tabbas ahashashenta yakusa zama gaskiya kenan.

Gajiya tayi da binsa ta tsaya cak tana binsa da kallo,agaban idonta ya shige
hotel ko waigowa baiyi ba,abun ya shiga bata mamaki tafara tambayanta Who iz he?
bata da wannan amsan,cikin mutuwan jiki takoma wajen motarta tayimata key ta shiga
tajata tafice daga wajen ranta baya mata dadi,ammh tasaka aranta komai ye game da
wannan mutumin sai ta sanshi,tana ji ajikinta wani gagarumin abu ne ke damunsa kuma
ayadda ta lura kamar yana fama da mtsalan Rashin lafiya ne,ciwon ne dai haryanzu
bata tantance wanne ne ba daga ciki.

Tana wannan Tunanin ta iso ga wani babban gida Mai bisa ma"ana Upstair ne
gidan,kuma da dutse akayi shi,gidane nagani na fada wanda tsayawa misalinshi sai na
gama wannan page din bangama ba,hon tayi wani balarabe yazo ya budemata get din
yana gaisheta cikin harshen larabci.

Jikinta asanyaye tayi parking motarta cikin parking space,ta fito hannuta rike da
jakarta tana tafiya cikin rashin kuzari,mahaifinta dake chan sama zaune cikin wasu
kujerun alfarma ,dattajine wanda akallah zai ba shekaru 65 da biyar baya ammh hutu
da kuma kudi su suka boye shekarunsa,ammh Fuskarsa tana cike da farin gashi, ya
kuramata ido cikin Siririn Farin gilashin dake sanye cikin idanunsa,yana hango
tsantsan damuwa atare da ita,ganin haka ne yasashi mikewa ya tattara takardun
gabansa ya bude wata kofa wacce zata sadashi da cikin gida.

Da sallama ta shiga falon kafin ta wurga jakarta kan kujera tafada tana runtse
ido,Muhammed dake zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana latsa waya ya waigo
yana kallonta kan ya tabe baki yana fadin"Ke wai meyasa baki da Natsuwa ne? kullum
kina girma ammh kina cin kasa.."yafada cikin harshen larabci,dagowa tayi tana
bankamai harara kafin tace"Eh din ina ruwanka da rashin Natsuwata.."tafada itama
cikin harshen larabci.

Ransa ne yabaci tuni ya mike yana wuci ya nufota ganin haka yasa ta mike da gudu
zata gudu,sai ji tayi taci karo da mutum tana dagowa Tace"ABBIE.."Da karfi kan ta
makalkalesa tana fadin"Abbie kaga Mooh ko.."Riketa Abbie yayi yana kallon Namijin
yace"Ai kai ne babban banza,kaida yakamata ka ijiye iyali ammah baka da aiki sai
hayaniya da kanwarka.."yafada shima cikin harshen larabci.

Tura baki yayi yana fadin"To ammh Abbie ku bakwa ganin yadda yarinyarnan Tabi ta
rainani ne."Kai ka raina kanka.."Abbie ya bashi amsa yana jan hannun lubna suka
karisa kan kujera falon yana fadin"Dr meya faru ne,naga kin dawo ranki
bace.."gyara zama tayi tana ruko hannunsa take fadin"Abbie ina mutuminnan dana baka
lbrin shi jiya.."?tafada tana kallonsa gyadamata kai yayi yana fadin"eh naji
meyafaru dashi..?

Gyara zama tayi tashiga rattafamai abunda yafaru takara da cewa"Allah Abbie Yana
bani tsausayi sai danaji Shima musulmi ne irinmu sai naji inason jin wani abu game
dashi,ammh yaki bani dama"Tafada cikin Nuna alamun damuwa.

"Ke lubna bazaki kiyayi kanki da jajaye ba ko,watarana sai kin sai da kanki da
kanki.."wata farar mata doguwa ta fada wacce ta fito hannunta dauke da wasu
mulmulayen kulolin abinci tana jerawa bisa wani katon tebur din cin abinci mai kama
da na liyafan Larabawa,Tabe baki mooh yayi yana fadin"Barta mom Allah yabata sa"a
yarinyar nan shigen rawan kai da shisshigi, ina ruwanki da wani,mutum ki barsa mana
ammh saboda bala"in ta sai ta yi makanta jajaye"Yafada cikin nuna abun ya isheshi
Tura baki Lubna tayi tana fadin'Allah mom don baki gansa bane,Sai yabaki
tsausayi..infact ma ni abunda yasa nakeson Taimakamai kamar yanada problem da irin
aikina ne dat why"Harara ya bankamata kan yace'ehye yanzu zaki ce yana da alaka da
aikin ki mudai kada ki kwasomana wata Annoba gida am telling u..."

"Gaskiya kam.."mom tafada mirmishi dattijon yayi yana riko hannunta yace"Don"t mind
them by dota,ki taimkama mai indai ya baki dama,ni na Amince ko nan gidan ne,ki
kawosa muji miye lbrinsa,in munda hanyar taimakonsa Fine,in kuma bamu dashi da baza
mu rasa yadda zamuyi ba.."yafada yana kallonta da ihun murna tafada jikinsa tana
dariya take Fadin"Shukuran Laka ya Abbie...'taketa fada tana ma mooh gwalo wanda
yacika yayi tsab kamar zai fashe tabe baki mom tayi tayi ficewarta afalon inda sabo
sun saba da halin Lubna da Abbieta wajen shigen jajaye su kowa nasu ne.

Gwarin gwiwan da Abbie yabama lubna shiya karamata karfin gwiwa cigaba da bibiyar
mu"azzam sai dai kash inta isa wajen banda sallamanta Dayake amswa baya kara ko
kallonta balle tasan ran zai mata mgana,kuma kullum cikin Hotel din take ganin yana
shiga kenan shi bako ne zuwa yayi? daya ga alamar tafara takuramai sai ya chanza
wajen zama,ammh duk da haka sai ta nemoshi,shiyasa yanzu ya daina zuwa ma kwata
kwata ya gwammace yayi zamansa adaki,saboda bayason kowa ya rabeshi shine dalilinsa
na barowansa gida,abunda ya lura dashi yarinya so take ta shiga rayuwarshi da karfi
da yaji,shikuma abunda bazai yarda dashi ba kenan,babu wata mace datake burgesa
afadin Duniyar bayan Hiransa shiyasa ko alama baijin zai ba wata Fuska harta shigo
rayuwarsa.

***************
*MAID*

Rana bata karya sai dai uwardiya taji kunya ayau ne bayan ansauko daga sallae
jumma"a dubban mutane suka shaida Daurin Auren ZAHIRAH ABUBAKAR BAHGANA DA ANGONTA
ALH KABIRU BAKANO* Akan Sadaki aure Naira dubu dari lakadan ba ajalan ba.

Bakin bukar yaki rufuwa shida angon wanda yasha babba riga da hula shima bakinan
yaki Rufuwa,mutane dadama sunga wautar Bukar da irin wannan gaggawan dayayi na
aurar da diyarsa tana shayarwa ai da komai miye daya bari ta yaye,ko kuma suyi
shekara lokacin sunyi kwari ammh yaki dole shi sai an daura aure,in madaga baya
zata tare to babu damuwa,hatta yan"uwanshi sun nuna rashin amincewarsu sunce abari
zahirah ta yaye yaranta tukunna ammh sai bukar ya kawo musu Alh kabiru har gida
yazo yana rokonsu dasu taimaka adauran Auren haka tunda addini bai haramta ba,shi
ma uba yake ga yaranta wlh matukar ubansu zai barmai su zai rikesu har illa masha
Allah,to ganin girmansa tunda ba yaro bane yasa suka amince aka daura aure daga
baya zata tare.

Ammh mutane sun kasa gane haka,suna ta zunden cewa kwadayi ne yakai bukar din to
inba hakaba,saurin meyakeyi,wasu harcewa suke haka zai kare wajen kwadayi,auren da
yayimata na farko,shima kwadayin yabi ammh ba"a kai ko"ina ba aka sakomai yarsa da
ciki,to gawani ya sake yimata ko dandara baiyi ba,wasu harsuna cewa zaiyi hankali
in wannan karan yaji lbrin anyi kudi da kan yarsa tukunnah,kuma duk masu wannan
gulman,wasu daga cikin yan"uwansa ne,dakuma wasu daga ciki lalatattun makota
marasa tsoron Allah.

*WANENE ALH KABIRU BAKANO*

Alh kabir bakano haifaffan garin kano ne gaba da bayansa,aiki ne yakawosa maiduguri
Shine manajan dayake rikeda babban gidan Nepa dake maiduguri,yana da tarin arziki
matuka don mahaifinshi ya mutu yabarmai tarin dukiya daga shi sai mahaifiyarsa
wacce suke cema inna,Alh kabiru ba yaro bane,don ko bukar zai girmemai kadan
ne,shekaransa ashirin da auren Yagana wacce itama yar asalin maidugurince tun Sadda
yafara aiki achan suka hadu ya aureta,tun da kuma ya aureta Ko batan wata bata taba
yi ba,Hakika mahaifiyarsa inna tana bukatar ganin Jikokinta ma"ana ya"yan danta
ammh kuma abu shuru,dole yasa ta shiga nema mai aure,tunda shiko ance yanema baya
nema,Inna da kanta nema mai auren wata budurwan anan kanon ammh abun ban haushi
yarinyar ko wata shida batayi ba ta gudo daga maiduguri tacema iyayyanta baxata iya
ba dole suka raba auren,na biyu ma data nema mai bazawara ita ko tarewa ma batayi
ba ya saketa na uku kuma satinta uku ya saketa tadawo gida ganin abunda yakeyi ne
yasa ko inna taje neman mai Aure ake hanashi saboda dabi"ansa na auri saki,tu tana
fadan hartagaji ta zubama sarautar Allah ido taci gaba damai addu'a.

Duk abunda ke faruwa matarsa yagana ne ke asssashi,yagana macece mai kishi da son
abun duniya tana matukar son mijinta kabiru shiyasa bata kaunar wata mace ta
rabeshi koda uwarsa ne,itace ta lalata aurensa na farko na biyun ma ita ta mata
asirin tabar gida shikenan kuma sanadiyar barinta gidan,na ukun kuma ita da kanta
ta umarceshi daya saketa saboda yadda ta asirceshi sai abunda takeso yakeyi jiki ko
na rawa ya saketa,to tundaga lokacin ta kafeshi ta tare gaba tatare baya,ko mganar
aure kabiru bayaso amai saboda yadda yagana ta mike tsaye da shiga malamai.

Alh kabiru aboki ne ga bukar wanda sun dade suna tare tunkan auren zahirah na farko
duk abunda yafaru yasani, tunda bukar na fadamai,mutuwar aurenta da haihuwarta duk
yasani,Alh kabiru saboda addu"an Da inna kemai yasa yafara dawowa cikin hayyacinsa
yaji shima yana sha"awar yayi aure har shima ya haihu,shiyasa tunda bukar yabashi
lbrin zahirah shikenan yaji komai ya tsayamai,kwadayin samun zuru"a da ita yasa
yayima bukar zencen Aurenta in ya Amince,Bukar babu yarda zaiyi domin Kabirun
yanada wani mtsayin agunshi,na wanda bazai iya neman abu agunshi yahanasa
ba,shiyasa ya amince da batun nasa,yaso yabari ta yaye yaran ammh Alh kabirun ya
mtsa sai anyi yanzu saboda kwadayin yaran da za"a kaimai gidansa ko bakomai yau
shima zaiji wani dadi matukar yashigo gidansa yaji kukan jarirai,yagana batasan da
wannan auren ba,inna ce kadai ta sani wacce tayi rawa tayi juyi sai dai ita ta
kwabeshi da karya fadama yagana komai tukunah sai in Lokacin Tarewan yayi.

Adaren Ranar da"aka Dauran auren bukar ya shiga har dakin zahirah ya yimata nasiha
bayan ya damkamata sadakinta ahannunta,saboda rudewa Zahirah sulalewa kawai tayi
akasa tana kuka,aure kuma? takai wadan nan yaran ina? wayyo ta shiga uku kenan ya
tabbata rabuwarta da mu"azzam ya tabbata,har bahna din nata yafice bata sani ba
saboda yadda take kuka,yana fita tatashi da dauko little Ummi da moodu ta rumgume
tana kuka tana fadin"Shikenan anmin katangar karfe da Abbanku,wayyo nikaina,wlh
bazan iya zaman aure da kowa sai kai ya mu"azzam"Haka taketa fada tana kuka,maghana
ne ta shigo ta sameta awannan halin ita ta zauna ta dinga lallashinta tana fadin

"Kibar kuka yahna,halin dakika shiga shiyasa tadama mahaifinki da hankali,don


Allah zahirah ki donne zuciyarki kiyima Bahna dinki biyayyah ko hankalinsa zai
kwanta,mu'azzam kuma ko kin zauna aure fa ya kare atsakaninku dole ne ko kina so ko
baki so sai kinyi wani auren"tafada da sigar lallashi.

Dago kai zahirah tayi idanunta na zubar da kwallah tace"to sai ayimin aure
mahgana da danyen jego,ina shayarwa,kamar an gaji dani,ai abari na yayesu ko in
Abbansu ya karbesu lokacin bani da wani Nauyi akaina,yanzu ko damai zanji da
hidimar miji ko na ya"ya wanda kusan hakan ma mtsala ne.."Dafata maghna tayi tana
fadin"Karki damu da wannan shi yaji yagani,yace dakeda yaran yake bukata,kiyi
hakuri ki tashi kije kibawa bahna dinki hakuri ki kuma fadamai kin amince da zabin
dayayi miki.."Jin haka yasa zahirah mikewa ta share hawayenta ta fice zuwa dakin
bahna dinta,wanda tasamu yana ta safa da marwa cikin damuwa,ta shigo dakin zuwa
kawai tayi ta rumgumesa tana fadin'Kayi hakuri bahna wlh na amince da zabinka
gareni dam..."Shiiiii..."Yafada yana juyo da ita bayan yasaka dan yatsa abakinta
yake fadin"Nasani Yahna abun da ciwo ammh to ya zamuyi sai hakuri ki rumgumi
kaddaranki Haka Allah yaso ya ga rayuwarki ta tafi,tashi kije ki kwanta ki kula da
ya'yanki Allah ya cigaba da dafama rayuwarki har abada.,Da Amin ta amsa bayan ya
sharemata hawaye ya rakota har daki kafin yamata sallama yakoma dakinsa fuskarsa
tana bayyanar da farincikinsa.

Mahgana dake gefe tashare hawayenta tana mai jin Farinciki koba komai tana
tsausayin zahirah da mahaifinta saboda sunga jarabtar rayuwa,Ranar kwana kuka
zahirah tayi kamar ta zare,kuma haka ta kwana tana kiran layin mu"azzam ammh amsa
daya ne akashe layin yake dole ta hakura ta shiga da kuka tana rumgume da yan
diyanta tana kukan musu maraicin dasukayi dukkansu.

_______________

*SUDAN*

Yau kimanin kwana hudu kenan tana zuwa wajen bata ganinsa,ta shiga damuwa
matuka,kuma babu yarda zatayi ta shiga Hotel din saboda dokace,sai in kanada tiket
wanda yakama daki kadai awajen yakeda sai dai inzaka shiga shi ya Nuna kushiga
tare,Ranta babu dadi yau dinma shiyasa bata dade ba,ta mike tana shirin tafiya
kamar amafarki ta ganshi yana tahowa cikin wani yanayi yadda takaremai kallo sai
taga ya rameta a ido,kuma inba idonta gizo yake mata ba hada hanya yake yana cije
baki,alamar dakyar yake Tafiyan.

Wajen daya saba zama yaje ya zauna,wannan karon tsakanin kafafunsa ya tura
kansa,ganin haka yasa tayi azaman karisawa, wajen tanamai sallama kamar
kullum,yanajin muryanta yaki dagowa,yana mamakin naci irin na yarinyarnan,duk irin
wukalancin dayake mata taki barinsa ya huta,saboda ita ya dauke kafa daga wajen
ammh kuma duk da hakan bai tsira ba,dole ne yau ya chanza masauki inda bazata kara
ganinsa ba.

Dagowa yayi batare daya kalleta ba ya mike, yafara tafiya yana tangali ganin haka
yasa ta bishi tana fadin,"Don Allah ka tsaya baka ganin kana neman Faduwa
ne.."Tafada cikin harshen Turanci,ko waigowa baiyi ba ganin haka yasa tazura da
gudu tasha gabanshi tana fadin"Plz Allow me to help u..."Tafada tana hada
hannayenta waje daya.

Ransa ne yabaci ya dago Afusace ya saka hannu ya tureta tayi baya tafadi
dabams,wanda sai da kugunta ya amsa yafara mgana cikin Fushi, cikin haddaden
Turancinsa"Ki rabu dani mana,ana dole ne? kin dameni kin takurama rayuwata, as from
today don't ever Talk to me again"yafada daidai lokacin da tari ya sarkeshi kan
kace kwabo jini yafara biyo hancinsa da bakinsa,itako suman zaune tayi tana
kallonsa cikin mamaki,yadda yake Turanci lalle hasashenta yazama gaskiya,duk da
chan babu ruwan wani da wani ammh har anfara taruwa ganin yadda ya duke yana taro
jini ahannusa,cikin galabaita da ciwo yayi kokarin cigaba da tafiya ammh taku kadan
yayi ya rike kansa dayake juyamai kafin kace me ya zube kasa warwarsa babu ko
Numfashi.

Dawani gudu lubna ta mike ta isa garesa tana jijjigasa,lokacin da jama"an dake
waje suka shiga kiran sunan Allah suna Fadin"Ya Allahu..Ya subhannallahi.."kuka
lubana take cikin Tashin hankali take neman Taimako,wasu larabawa ne,suka taimakata
suka sakamata shi abayan motarta Ta shiga taja da wani gudu tana tuki tana waigensa
daga baya tana share kwallah,.

Wayarta ta jawo ta latsa wasu lambobi takara akunni tana fadin"DR SULTAN am coming
wit a Hartfailure Patient.."tafada lokaci daya ta waigen mu"azzam dake baya
hancinsa na cigaba da zuban jini,ko alamar Numfashi babu Atare da shi.

Daga chan bangaren Dr.Sultan ya amsa dace"Ok madam.."

*DON"T FORGET TO VOTE, COMMENT AND SHARE*

_*Jameelatomar*_

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

_*GIFT TO:Hussain80k*_

*Intelligent writer's Asso*✏

_*wannan Shafin sadaukarwane,gareki,BILLY S FARI..,Ina matukar godiya da yadda kike


bibiyan Littafin Uwar mijinah!Janafy relli Appreciate*_

*NOT EDITED*💥

*NO 30*
_#Nadama_

Cikin Abunda baifi minti goma ba, tashigo cikin wani haraban makeken Asibiti mai
dauke da hawa hawan bene na gani na fada,katon Asibitine daya kusa kama dawata
anguwa saboda girmansa,specialist hopital ne mallakin gwannatin kasar ne,tana kula
dashi Ainun kuma duk yawancin likitocinta baki ne,daga yan india sai yan US
Ameriaca,Da sauransu kalilan ne xaka ci karo da laraba,domin kowani jinsi akwaishi
acikin Asibitin.

Cikin wani Sauri ta paka motar lokaci daya tayi waje da gudu tana kiran Nurses
da gudu take tanayi tana haki kamar bata cikin hayyacinta da gudu kuwa suka fito
dauke dawani, dan gado na daukan marasa lafiya,tana ganinsu takoma da baya suka
biyota,ganin yadda Dr lubna taje arude yasa suke komai cikin kuzari,ita ta budemusu
bayan mota suka Fito dashi,dayake akwai maza cikin azama suka dorasa akai suna
gungurasa zuwa cikin Asibitin.

Suna gabda isa emargency ne Dr Sultan ya fito,Sukaci karo da Dr Lubna tana


ganinsa tace"yauwa Dr,plz help me.."Tafada tana nunamai mu"azzam da"ake gungurowa
cikin jini baya ko motsi cikin tashin hankali Dr Sultan yake kara gungurasa yana
fadin"Oh my god mah,dis is a Serious problem,ya Allah.."yafada cikin zafin nama
yana turasa da karfi,ganin haka yasa sauran likitocin dake wajen suka bisu da gudu
suna dafe kai ganin yadda mu"azzam din ke zubar da jini ta baki ta hanci da Sauri
suka shiga dashi cikin emargency wanda Nurses din dake biye dasu suka ci burki suko
sauran likitocin suka dumguma ciki lokaci daya kofar glass din ta kulle kanta.

Suna shiga dashi ciki suka ciccibesa suka dora bisa Ainihin gadon dayake
dakin,suka fara jona jonan Na"urori bisa jikinshi cikin hanzari kowanne yasaka hand
glob,Dr lubna ma cikin zafin nama take kokarin Tsaida jinin dake zuba lokaci daya
Dr Sultan ke kokarin dawo da Numfashinsa,ammh abu ya ci Tura jinin ma yaki
tsayawa,kuma kokarin nemo Numfashin nasa ma yaki yuyuwa,Nu"urori sai kuka
suke,ganin haka yasa Dr lubna cire safar hannunta ta fice daga wajen hankalinta
atashe.

Office dinta taje ta kifa kanta jikin Tebur haka kurum taji hawaye na bin
kumatunta,bata sanshi ba,bata da wata akala dashi ammh lokaci daya zuciyarta ta
Aminta dashi, taimakamasa Ashe Ashe yana cikin wani hali?halin Ciwon
zuciya,Tsausayinshi takeji bata Fatan ya mutu,tafi so Asamu Numfashinsa ko zataji
Kadan daga Tarihinsa,kafin kace me Dr lubna takece da kukan Tsausayin mu"azzam
kamar ance mata uwarta ta mutu sai da tayi ma"ishi kafin tafada Toilet ta wanke
idonta.

Awa uku suka shafe aciki kafin su samu nasarar daidata komai Numfashinsa yadawo
dakyar ammh bayan Sunyi Nasarar Tsaida jininsa dake zuba,Ganin yadda jininsa yayi
kasa yana bukatar karin jini cikin Minti Talatin in ba hakaba akwai mtsala,yasa Dr
Sultan Fita da Sauri ya isa ga office din Dr lubna.

Abunda yabashi mamaki ganinta tsaye tana kaida kawo hankalinta atashe ga idanunta
sun kumbura alaman Tasha kuka,kallo daya yayi mata ya Fahimci tayi kuka,tana ganin
Shigowarsa tanufesa tana fadin"Dr, how is he..? Hop he survive? ajiyar zuciya ya
sauke yana kafeta da manyan idanunsa yace"Alhamdulillah,evertin Is normal By
Now,but jininsa yayi Low fa yana bukatar karin jini yanzu bada dadewa ba"

Saurin yin gaba tayi tana fadin"i belong to group O BLOOD..Muje ayi Taking nawa a
sakamai Dr,plz bani so mu rasa wannan patient din"Tafada cikin damuwa,ganin yadda
tarude ne yasa yakasa yimata gaddama kawai sai yabita suka nufi lab din,ammh
tambayoyi fal aransa,akan Dr lubna da wannan Sabon Patient din data kawo musu.

Leda biyu aka diba nata aka sanyamai cikin lokaci kadan jinin yafara gauraya
da jikinsa,wasu manyan Allurai sukamai na Samun Hutu,kafin su kaisa wani daki na
mussaman,Sai dai ajira Farfadowansa,itakuma lubna an bata hutu ne saboda an dibi
jinin nata da dan yawa,har leda biyu,Dr,sultan ke tare da ita,yana kula da
ita,Tunda shi haka Allah yaso dashi SON WACCE BATA SONSHI.

Ita gabadaya batama ta Dr Sultan, dakefaman kula da ita,hankalinta na ga


mu"azzam lokaci daya takejin wani yanayin game da mutumin,batasan Dalili ba ammh
tanajin wani abu game dashi wanda batasan dalili ba,ammh tafi dorashi amizanin
Tsausayi,.

Abbie ne yajita shuru bata dawo ba shine yakirata,cikin damuwa lubna ke fadamai
Abunda kefaruwa,matukar tsausayawa Abbie ya tsausaya yayi mata fatan Samun
Nasara,kuma ya jinjinamata bisa halinta na son Taimakon mutane,Sunyi sallama akan
sai gobe zata dawo yanzu dare yayi bazata iya yin Driving ba,Koda Abbie yake fadama
mom abunda lubna tace yana fadamusu lbrin mutumin databasu Tsaki mooh yaja,wanda ke
zaune falo yana latsan waya ita kanta mom din baki ta tabe,suna jin Haushin Lubna
da shegen jajaye,Abbie bai wani damu ba,don kaf hallayan lubna nashine.

Kwana uku Mu"azzam ya shafe cikin halin Suma,kafin ya farfado,koda ya farfado


da lubna yafaracin karo wacce tun bayan kawo asibitin taketa kula dashi,sosai bata
da wani sukuni kullum zullumi take da tunanin Farkawansa,bayan ya farka Dr Sultan
ya duddubasa yaga komai Normal sai dai zai cigaba da karban mgani kuma zasu dan
rikesa na wani lokaci kafin komai ya daidaita.

Lokacin dayaci karo da lubna,ransa yabaci yana tunanin yaushe har ya yarda ya
takawosa nan,Ransa kwata kwata babu dadi,yaso tabarshi ya mutu wla chan yafiyemai
nan,ko ba bakomai zai huta da rikitarikin dake cikin Duniyarnan,Koda ya farka din
Dr.Lubna tayi mganar Duniya ammh ko tak mu"azzam baice mata ba,Tayi ta mai Sannu da
jiki da tambayan Sunansa ammh ko kallo bata isheshi ba,baima nuna yagane dashi take
ba,magugunansa kuwa sai dai Dr.Sultan yabashi ammh in itane bazai taba amsa ba,Abun
na matukar bata mamaki da daure kai ammh ganin condition din dayake ciki,yasa take
mai Uzuri take binsa a hankali in tayi lura da yanayin mtsalarsa kila wani abu
akayimai wanda yayi sanadiyar shigansa,halin dayake ciki.

Dr.Sultan Balarabene, Cikakke mazaunin Madina,aiki ne shima ya kawoshi Sudan


din,yahadu Da Dr lubna wanda ya kasance abu daya suka karanta wato abunda yashafi
zuciya kuma suna yawan aiki tare,Dr Sultan dogo ne fari,kyakyawan gaske mai dauke
da manyan idanuwa da dogon hanci,kota ko"ina baida makusa,tun da Allah yasa ya dora
idonsa kan Lubna yaji duk duniya ba wacce yake so irinta,tun yana boyewa har ya
bayyanamata,ammh Lubna taki bashi dama,bawai don bata sonshi ba,sai don ita
tsarinshi kwata kwata baimata ba,infact ma batason Auren balarabe.

Lokacin daya ga yadda lubna ta rude kan halin da mu"azzam ke ciki yasa yafara
dora ayyar tambaya akanta,ammh daya tambayeta meye alakanta dashi,sai tace mai
cousin Dinta ne yazo daga Nageria,bata sani bafa karya kawai ta yankamai,ammh
abunda yasa yaki yarda da ita ganin ko dan"uwata ko daya bai gani ba,kuma ga
yanayin yadda mu"azzam ke tafiyar da ita,sai yafara tunanin wani abu dabam,duk bin
diddiginsa lubna ta toshe hanyar da zai Fahimci bawata alaka tsakaninta da mutumin
dako Sunanshi bata sani ba.

____________________

*NAGERIA*

Shirye shirye ne keta gudana takowani bangare,mussaman Alhaji kabiru dayaketa


rawan jiki,tuni yafara gyaran shashen da xahira zata zauna,wanda yadaga Hankalin
yagana,wanda Tana tambayarsa dalilin gyara yafadamata amaryace zata tare..Bala"i
😨😰Haka yagana tafada domin abun yazomata abazata,ada taso tayimai borine sai kuma
tafasa,domin tana son taji wata mai karar kwanan ne take kokarin keta mata gona.
Lokacin dayake fadamata an Daura aure tarewane amaryan zatayi kadan yarage
yagana bata Fadi Asume ba,bata kara tsinkewa da lamarin na Alhaji ba,sai da yake
bata lbrin zahirah da dalilin dayasa yake kwadayin Aurenta,kutumar ubanchan inji
yagana,wato Mai ya"ya ya auro ko? wato ita bibbiyu ma take haifa,lalle akwai babban
tarzoma don wallahi ita bata haihu da Alhaji ba,to billahil azim babu maccen data
isa ta haihu dashi,dukiyar Alhaji natane ita kadai,saboda haka koma wata mai karan
kwanan ne,tazo itace zata zama ajalinta daga ita har ya"yan nata dayake murnan
zuwansu,don taga in ba tafara aikasu lahira bane,Alhaji da uwarsa bazasu barta ta
huta ba,..Topha.😥

****************

Tabarayin Zahirah ko bata samu lbrin barin mu"azzam gida ba,sai daga bakin yakura
fadar irin tashin hankali da damuwa da zahirah ta shiga bata lokaci ne,Mikewa tayi
dafe da kirji little Ummi na kan jikinta ta saketa ba don yakura tayi saurin Riketa
ba data fado kasa,hawaye kawai ke kwararamata tana maimata"Ya mu"azzam yatafi fa
kikace yakura? yatafi ya bar ummi,wayyo ni zahirah duk adalilinKi Ummi komai ke
Faruwa gashi yau babu mu"azzam tare dake,wlh Ina matukar Tsausayama kaina ammh wlh
yakura Nafi Tsausayama Ummi matuka,ni nasan son Da Ummi takema ya mu"azzam Rasasa
tamkar rasa wani shashe na rayuwarta ne..".

tafada bayan ta sulale kasa tana kuka yakura tasharbe hawaye tana jijjiga little
Ummi datake kananun kuka,tace"Abun ba dadin ji zahirah,Wlh ance duk mai imani yaga
halin da Suhaima ke ciki sai ya zubarmata da hawaye,ina amfanin muguwar gaba,wacce
batada tushe ballatana makana,yau duk inda tayi hakuri, wlh da duk haka bata faru
ba,an bata goma ko daya bata gyaru ba.."dagowa Zahirah tayi cikin hawaye tace"yanzu
babu wandan yasan lbrin inda yake,baya da lafiya yakura inajin Tsoro,inajin tsoro
kada wani abu ya sameshi,wlh ina sonshi bani son Rashashi gabadaya yakura.."Tafada
tana dafe kanta dataji ya sara mata,lallashinta yakura tahauyi da cewa"hakuri
zakiyi kinga ko mahaifinki baisan na fadamiki ba nakasa hakuri ne nafada miki ammh
ko baffanki ai dalilin ciwonsa kenan,rashin sanin takamamman inda mu"azzam din
yake,shikanshi abokin nasa yace ya bincika ko"ina ammh babu lbrinsa yaface yayi
nisa da garin ne gabadaya.

Dafe kumatu Zahirah tayi tana fadin"Hasbunallahu wani'imal wakil,Allah mun


godemaka daga wannan Sai wannan"Tafada tana share kwallah kan tamika hannu ta amshi
littae Ummi ta ciro nono tafara bata,tana kallonta yadda take tsotsonta da zafi
zafi,alamar yunwa takeji Runtse ido,Zahirah tayi wasu hawaye suka zubomata ta furta
cikin karayan zuciya"Allah ya bayyanaka ya mu"azzam,duk inda kake ka tuna dani da
ya"yanka muna kewaraka bayan mutuwar sonka zai sama abincinmu son ganinka kuma zai
zama abun Fata agaremu har karshen Rayuwarmu,Allah ya karemun kai ya mu"azzam aduk
inda kake.."Tafada hawayenta na diga bisa Fuskar little Ummi,kamar wacce ko kamar
tasan me uwar ke cewa,tasaki nono ta zuramata ido,ana haka sai moodu ya farka shida
da kuka,Yakura ne tamiko mata shi tahadasu Ta rumgume tana kuka.

Yakura dake tsaye tana kallon ikon Allah tace"Kibasu abincinsu,kibar kukanan
zahirah.."idanunta na kulle tana hawaye tace"Ba Nono sukema Kuka ba yakura,suma sun
ji ajikinsu sunyi maraici,maraicin uba nagartattace,basu da masaniyar samun wani
makwafinsa suma suna kukan Rashin mahaifine,nikuma ina kuka RASHIN MASOYI
NE.."Tafada cikin wani yanayi..

Yakura dole tasakai tafice daga dakin saboda yadda tsausayin zahirah ya cikamata
ciki,falo takoma suna mgana da mahghana akan tarewar zahirah jibi,wanda take
fadamata irin dagan datakeyi da zahirah kan kin cin komai aka bata na gyara jiki,ko
na jegon ma bayan tagama kin yi tayi,mahgana tace"Da an mtsamata sai tasaka
kuka,wai wazatama gyara,babu ya mu"azzam dinta,ita wlh babu wanda zatama gyara.."Ki
jimin yarinya to Ai hakuri zatayi da mu"azzam din yamata nisa,in ma zata saki jiko
ta gyara toh,ta gyara don gidan kishiyata zata,wannan karon bata uwar miji bace,ta
kishiyace.
Hakuri kawai yakura ke bata,ko ita haushin ma mahgana taji,to miye nawani bata
kayan gyara,Takaicima yahanata zama dole tayi mata sallama ko dakin zahirah bata
koma ba, ta fice daga gidan Aranta tana jin kishin Auren nan,duk da saki uku
ne,ammh tanajin babu dadi,ko don mu"azzam dayake mutuwar son yarinyar,ammh yazasuyi
wannan karon basu da tacewa,don iya alkunya bukar yayi musu shi,wannan karan kuma
kiri kiri yake nuna shi ke iko kan yarsa.

Ana gobe tarewan sai ga dangin Alhaji kabirun wa"inda suka zo daga kano sunzo
kawo kayan Akwatu,guda biyar shake da kayan arziki,ankarbesu hannu bibbiyu cikin
mutumci da karramawa,sunci sunsha dakuma zasu tafi suka wuce da abun arziki niki
niki,suka tafi suna fadin kabiru yagama sa"a duk da sun so ganin amaryan ammh
zahirah ta rufe kofar dakinta,tana ciki tana rafzan kuka,tana auna yadda zata rayu
dawani Namiji ba ya mu"azzam dinta ba, gaskiya da wuya ta iya yimai biyayyah
tsakani har ga Allah, babu wani da Namijin dake burgeta kamar ya mu"azzam shine na
farko kuma na karshe,so zata yarda da Auren ne,kawai don bahna dinta ammh har abada
zuciyarta yana ga Shi din dai IBRAHIM MU"AZZAM.

Ashe Tun kwana biyu da suka wuce inna Ashe da mahgana sukaje sukamata jere agidan
Alhajin,wanda ko da sukaje yaganar batanan an tafi yawon bin bokaye ba zama,su
kadai sukayi jerensu suna yaba tsarin gidan nata,suna fadin Nan ma zahirah tayi
sa"a Ammh Allah yasa kada tafadama mtsalar kishiya bayan ta baro ta UWAR MIJI.

Kaya sabbi Bukar yakara yima zahirah komai sabo,don ya nuna bajintarsa,Tabbas
yana bala"in sonta komai ya samu wa ita yake karewa,babban burinsa yaga yawanke duk
damuwar dake ranta,yazama tazauna cikinn Farinciki kamar yadda take ada,itako
zahirah ko daya ba"a burgeta ba,kallon kowa kawai take,ita ta kanta kawai take da
ya"yanta da kuma kwana sallar datakeyi na Allah ya tsare mata mijinta aduk inda
yake,..Kiji karfin hali irin na zahirah,ga mijin ki chan,,Alhaji kabiru Nepa😂😂😂

Ko mganar shan kayan gyara mahgana da Innarta Ashe ta hadata, aiko ta sameta tayita
mata fada kamar ta daketa,takuma kasa ta tsare sai da cinye kazan da"aka yimata na
jego wacce ba"ayi mata ba,sai Fefesun yan shilla,da Hadin gumba wacce ake sha da
madara,halin na yan Maiduguri ne domin mahgana tayi su da kanta hakanan don babu
yarda zahirah ta iya take sha tana kuka,tana gamawa aka kawo turaren
tsugunnne,shima Ashe ta karbe yaran tana fadin"Maza tsugunna,ana nuna miki hanya
kina wani kukan iskaci,yo Shi mu"azzam din dakikema kwakwa,bafa zaki koma gidansa
ba yarinya tun wuri ki dainama kuka,don gidan Alhaji nan ne gidan zamanki na har
abada,ke ko Zuciya baki dashi,uwarsa tasaka yayi miki sakin wulakanci,ammh don
jaraba da sakarci kina nan kina kulafuncinsa,kina ta halaka kanshi da yaransa."

Tafada harda dungurin zahirah akai suko yaran da harara ta bisu tana dungurar
dasu bisa gado tace"Ku koyi zama ku kadai don uwartaku gidan mijinta zata,taje
itama tasamu ladan Aure,bawai a iya renonku zata kare ba,Shegun ya"ya masu kama da
tsinanniyar kakarsu,ni yaya yakin mun ne,tuni nace ya kawo munsu na dinga dirkamusu
madara Allah ke rayawa,ke kuma abarki kici amarcinki "
kona sati uku ne..

Zumbura baki Zahirah tana kuka tace"Ni.wlh bamai rabani da ya"yana,tunda bawani ya
haifamin ba,kuma aure ai bance ina so ba,Takurani akayi,kuma wlh tallahi ni babu
amarcin da zanci ba zan ci Amanar ya mu"azzam ba.."tafada tana rufzan kuka wiwi..

baki Ashe ta rike kan tayi shewa tace"Ayyiriri Ayyiriri nanaye..Ohni Aishatu yau
naga duniya,yo kada Allah yasa kici amanarsa don ubanki,ke in bakici nashi ba yaci
naki ai,ke Soyayyah ko?to Soyayyar taci kazan kazanta,sakarya kawai,kinji in kinje
ki hanasa kanki,yako turmusheki ya amsa abunsa,tunda kudi ya biya,kuma karki zauna
kiyi abunda yadace ni dake shege ka fasa.."Ashe tafadi haka kan Tafice tana masifa
ita kadai,Itako zahirah tana tsuguuno kan kaskon Tana hawaye ita kadai,Su little
Ummi ko sunyi tsit suna raba ido sukansu sunsan Ashe ba dama.
_________________

Wanan Zuwan da Shettima yayi da shirin zuwa maiduguri yayi, kara zuwa duba jikin
Baffa,dakuma duka yan biyu,domin shine makwafin ubansu,dole Ya kula dasu,hajiya
najin haka tace itama zata tunda baxai kwana ba sai su dawo,Ummi dake zaune tana
jinsu ta daga ido tana kallon hajiya.Wacce ta waigo ta kalleta kan tace"Suhaima ya
akayi ne?tafada tana karisawa kusa da ita,dom yau kwana uku kenan Ummi batayi ma
kowa mgana ba,ko mgana kake mata sai dai kallo tana tsiyayyan hawaye.

muskutawa tayi tana fadin"Za..Zan..zani yaya..."Tafada murya na rawa..Shureim da


Hajiya suka zaro ido suka ce"ina..? atare cikin mamaki,sadda kai tayi kan tace
"inda zaku.."gyara tsayuwa hajiya tayi tana hamdala aranta kan tace" *MAIDUGURI
ZAMU FA..*"

Ummi tadago kanta hawaye suna gangarowa tace"eh cham zani nima yaya,na Sauke nima
Nauyin dake kaina,ko abunda ya tsayamin shekara da Shekaru ya wucemun na huta
nima..."Tafada tana mai Fashewa da kuka.

*Comment,share and vote*

Nice dai taku jamilaomar, ba Nagudu bace😂ba kuma kuma jut bace,JANAF NIKE.

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

_*GIFT TO:Hussain80k*_

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Congratulation My Anty SIS NAJATEE..,4 ur completing ur


Amarxing,special,adorable,fabulous,Fantastics and Educated Novel ZAB'IN
RAINA...,Ina rokon Allah yayafemiki kurakuran dake ciki,mukuma yabamu ikon amfana
da darussan dake ciki,Kisani ki kara sani UR'S KANWA Love u back and moon*_😘✌

*NOT EDITED*💥

*NO 31*

Tun da suka dau hanya Ummi ke rafzan kuka,tsakanin Hajiya da Shureim babu wanda
yayi yunkurin lallashinta, domin ya chanchanta data kokan,Ushe ne ke tukasu yayinda
Shureim ke muhallin gaba,sukuma hajiya da Ummi na gidan baya,gidan su karime kadai
aka bari,bayan hajiya taja kunnansu duk da tasan cewa basu da wata mtsala.

Dayake Sun taso da wuri wajejen la"asar suka isa maiduguri,Ummi dagowa tayi
tana karema garin na maiduguri kallon rabonta da garin Shekaru ashirin da wani
abu,duk da garin yadan chanzamata baisa takasa gane wasu wurareba,duk da ansamu
chanje chanje dakuma cigaba daga gwamnatocin dasuka gabata.
Tsayuwar motar kofar gidan Shettima shiyakara rikita Ummi,tacikin motan take
karema gidan kallo,duk da gidan yasamu gyara,ba kamar yadda ta sanshi ba,bai
hanata Tunawa da abubuwa dadama ba,ciki harda sanda mai taxi ya saukesu ita da
moodu da khamis suna gaba tana binsu abaya lokaci daya tasanya hannu tana toshe
bakinta saboda kukan daya tahomata kallonta hajiya tayi bayan tafito daga motar
tace.

"Ki Fito Suhaima,nasani zaki Tuna wasu abubuwan,ammh ya mutum zaiyi Rayuwar kenan
dama,abunda yabaka dariya watarana shi zai saka kuka.."

jin haka yasa Ummi yin karfin halin Fitowa tana gyara,Zaman vail din dake
jikinta,Shureim dake tsaye yana jiransu shikanshi Ummi ta bashi Tsausayi
matuka,ganin yadda Ummi ke bin gidan da kallo tana tsiyayyar hawaye yasa Hajiya
zuwa takama hannuta kawai Ta nufi cikin gidan da ita,shiko Ushe umarni Shureim
yabasa daya bude booth ya debo kayan abincinsa dake ciki ya shigo dasu.

Yakura tana kichen taji sallamar kamar ta hajiya baraka,Jug ne a hannunta ta diboma
baffa ruwa zata bashi magani,ta fito tana fadin"Muryan wa nakeji kamar ta Hajiya
bara..."kalamanta sun makalene sakamakom tozali datayi da Ummi wacce ke tsaye tana
tsiyayyar hawaye,jug din dake hannun yakura ya subuce yafadi cikin mamaki da
al"ajabi ta furta.

"Su..hai..Ma.."Tafada cikin Rawan baki Da gudu Ummi tasaki hannun Hajiya ta ruga
ta isa ga yakura tafada jikinta tana fadin"Nice yakura,kinganni ko,Don Allah ki
yafeni Yakura,ba laifi na bane laifin Zuciyatace,dakuma shedan wanda yake tusamin
akidar tsanarku wacce bata da tushe ballanta makana,ki yafeni don Allah"

Yakura data ke ji kamar mafarki take da Sauri Ta rike Ummi tana fadin"Suhaima
kece dakanki,kice kike fadin a yafemiki lalle Allah abun godiya..Allah mun gode
maka Alhamdulillah.."Tafada hawaye suna zubomata kan takara rumgume Suhaimar suna
kukan Tare.

Hajiya tace ganin koken nasu yaki karewa"To mu karisa daga ciki mana,kuka ai
yakare,tunda Kin gane gaskiya kuma kinyi nadama.."yakura tace"Tabbas dama mu kullum
Fatanmu da addu"anmu gareki kenan"Hannun Ummi taja tana cema su hajiya
bismillanku,Shureim sannu da kokari.

Suna shiga dakin Baffa na zaune bisa katifarsa wacce aka Shimfidamai Atsakar daki
dayake jikin yafara sauki,yakan iyama zama a jinginamai da Filulluka,Da murna da
Farinciki yakura ke fadin"Mallam tashi yau addu"arka ta cika ga Suhaima tazo
gidanka yau"

Tafada tana jawo Ummi zuwa gaban katifar, jin Abunda Yakura kefadane,yasa Baffa
dan zaro ido bakinsa na rawa yake Furta'Su..hai..Ma..Ki yafemun don Allah,wlh
hakiinki ke bibiyana haryanzu'ya kareshe hawaye suna bin kuncinsa.

Ummi ta durkushe gaban Shettima tana fadin"a"a bakai zaka nemi yafiyata ba,nixan
nema,yafi kuwa saunawa zaka roka baffa,kullum ciikin aikomin da sakon na yafemaka
kakeyi,nikuma na hau dogin zuciya da turban shedan,wanda bai kai ni da komai ba Sai
Nadama,Alhalin na manta Allah kadai ke tsara abu kuma yatafi ayyada yaso,Yau dai
gani Durkushe agabanka ina mai neman Afuwarka,don Allah kayiman aikin gafara"Tafada
tana fashewa da kuka.

Baffa na hawaye yake fadin"Wlh bakimana komai ba Suhaima,dukkanmu masu


laifine,Allah ya yafemana gabadayanmu,yarabamu da aikin danasani..'Yafada cikin
Farinciki gabadaya dakin suka amsa da Amin,kafin kuma ashiga gaisawa,lokacin kuma
ushe ya shigo da kayan abinci godiya sosai yakura da baffa ke jeramai shureim da
addu"an Allah yakara budi.

Baffa ya kalli Shureim yace"Shikenan kuma babu lbrin mu"azzam haryanzu ko"Baffa
yafada cikin jimami,shureim yasaki ajiyar zuciya,kafin yace"wlh baffa bawani lbrin
duk inda nake tunanin samun dan"uwa,wlh babu shi babu lbrinsa,sai dai mucigaba da
addu"an duk inda yake Allah ya karkato da hankalinsa gida"Dukkansu suka amsa da
Amin Ummi ko dukar dakai tayi tana share kwallar idonta,Hajiya da yagana suka
kalleta cike da tsausayawa domin itace abun Tsausayi ayanzu.

Sai gashi nan suka zauna anata maida zence ana jajantama juna,baffa ma dake
kwance,bakinsa ya bude sai hira suke da Ummi,suna tuna da,suna takaichin,abunda
suka aikata abaya suna fadin dama basuyi haka ba,to daman irin wannan Ranar ake
gudu wato Ranar nadama,sallar kawai yatadasu,sukayi suka dawo su xauna Yakura ta
dafamusu shinkafa da miya suka zauna sunaci,ana hira cikin farinciki da Annushuwa
koba komai Ummi tasamu natsuwar zuciya saboda ta sauke wani nauyi daya tsayamata
arai shekara da shakaru akirjinta dayaki wucemata sai yau,data roki gafaran
Shettima takeji kamar an Saukemata wani Nauyi.

La"asar nayi,Suka shirya dukkansu zuwa gidan Bukar,wanda yakura take shaida musu
yau ne,ranar da Zahirah zata tare adakin mijinta,Ummi dataji mganar kamar saukan
aradu,taji wani yamm,ajikinta ita tarigasu yin gaba saboda kukan daya
tasomata,Shureim kadai aka bari gun Baffa don yace bazai iya zuwa ba,Yaga zahirah
za"a kaita gidan wani,koba komai yana taya dan"uwansa kishin zahirah,harga Allah
yaji ba dadi,duk dai ko batayi auren ba,yasani ta haramta ga mu"azzam.

Lokacin da suka isa gidan nasu zahirah ya kachame da yan"uwa da abokam arzuka
anata hidima cikin daki kuwa Ashe ne ta takarkare tana ma Zahirah kwalliya tanayi
tana masifa tana cewa"ke wai wata irin amaryace babu gyara,ballatanama
kwalliya,haka zakijema mijin Fuska kozai kozai,dake, to in zaki mike ki mike wannan
karan gidan KISHIYA zaki ba gidan UWAR MIJI BA..."

Tafada tana kokarin sakamata eye shadow runtse ido zahirah tayi Ashe tayi Saurin
cewa"Wlh kika kuskura kika zubomin da hawayen banzan nan naki,alqur"an zan ci
ubanki adakin nan,bar ganin kina da danyen jego.."tafada tana dugurinta akai,saurin
shanye hawayenta tayi saboda tasan halin inna Ashe tsab zata aikata.

Kamar amafarki takeji muryan wata kamar na Ummi Suna mgana da mutane Afalo,Saurin
kwace kanta tayi daga hannu Ashe ta fice da Sauri ta bar Ashe da masifan cewa"Ke
kinyi haukane wai...?take fada,bayan ma tuni zahirah ta fice,wacce ke sanye da wani
ubansu Swice less blue yana da ratsin milk colour ajiki,kayan sun amsheta matuka
sun mata das dayake ruwan zafin ya amsheta matuka tayi kyau da ita.

Tana fitowa falo abunda tagani yasata ta daskarewa a tsaye jikinta lokaci daya
taji hawaye sun cikomata ido,UMMI ce durkushe gaban,bahna dinta tana,kuka mai
cinrai fitowarta yasa falon yayi tsint kallon yadawo gunta,yan"uwan mahaifinta
ne,sai hajiyar Shureim,da kuma yakura sai Ummi dake durkushe tana gunjin kuka,Jin
shurun yayi yawa ne yasa Ummi kallon barayin da Zahirah take,Nan suka hada ido hudu
ana juna,cikin wani yanayi zahirah tahau ja baya idanunta na zubar kwallah,lokaci
daya jikinta na rawa juyawa tayi zata koma daki bayan ta saka hannu ta toshe
bakinta da kukan dayakeson kubcemata.

Da Hanzarin Ummi ta mike daga durkushen datayi tana fadin"ina zaki zahirah,kema
gujemin zakiyi kamar yadda mu'azzam ya gujemin ya tafi ya barni.."Tafada muryanta
ta sarke hawayenta na zuba ta cigaba da cewa"Don Allah don Annabi,kiyi hakuri
zahirah,kimin aikin gafara karki gujemim ke kadaice nakeda da ita yanzu wacce zata
san dafin dayake damuna azuciyata"Tafada tana durkusa bayan tahada hannuwanta tana
kuka take fadin'Naji na yarda ni Suhaima na zama azzaluman Uwa ga mu"azzam,nakuma
zama muguwa,mara imani gareki zahirah,kada kiyi duba da mugayen hallayanta,ki juyo
ki kalleni kiyiman aikin gafara,wlh natuba nayi Nadama duka abubuwan dana aikata
miki,Kiyi yafemi..Ki..Ya..fe..min.."Tafada tana kuka mai tsuma duk mai Sauraro
kafin tari,ya sarketa ta duka tana rike kanta.

Zahirah data ke tsaye hawaye sungama wankemata fuska,tawani juyo da wani irin
gudu ta isa ga Ummi ta dagota tana fadin"Na yafemiki Ummi,wlh bantaba rike ki
araina daidai rana dayaba,duk abunda kikayimin bana ganin laifinki,kema batamiki
akayi,Kullum burina kidawo ki yafemana mahaifiyata abunda ta aikata gareki,gashi
yau burina dani da ya mu"azzam yacika,ammh kuma yau ta kasance babu shi,balle yaga
wannan rana mai dimbin tarihi."Tafada tana kuka da Sauri Ummi ta Rumgumeta tana
fadin"Babu Son Zahirah,son ya tafi ya barmu Alhalin ya manta cewa bazamu iya rayuwa
babu shi ba, ammh komai yafaru ni najama kaina,Allah ne yake hukuntani da laifin
dana aikata..,Allah na tuba ka yafemin.."tafada kuka na kecemata,kamkame juna
sukayi suna kuka mai cinrai.

Gabadaya jikin mutanen dake falon sai da yayi sanyi,yakura da hajiya kuwa kwallah
suke sharewa,Shikanshi bahna juyawa yayi yana share kwallah,ita kanta Maghana
kwallar take sharewa,Gyarab murya bukar yayi yana fadin"kubar kukan hakanan kada
wani mtsalan ta sameku,ku zo muzauna duka a taru ayafema juna,an zama daya,abunda
Allah kuma ya kaddara babu mahalukin daya isa ya hana"yafada cikin sanyin
jik,hajiya ce ta isa ga Ummi ta kamo hannunta tana fadin"Muje ki zauna suhaima
kinsan baki da cikkakiyar lafiya,ki rage wannan kukan don Allah.."Tafada tana riko
hannunta,kam kuwa ummi ta riko hannu zahirah suka karisa cikin Falon suka
zazzauna,umarni bukar yabama kowa akan azauna.

gyara zama bukar yayi yana fadin"Alhamdulillah Allah shine abun godiya,dama
abunda ake nema mutum yaringa yi kenan,yayi nadama Tunda Wuri tunkafin lokaci ya
kuremasa,Babu komai hajiya Allah ya yafemana gabadaya.."yafada cikin kulawa.

Muskatawa Ummi tayi hannunta na rike dana zahirah tace"Nagode sosai Allah ya kara
girma.."Tafada bayan ta waiga bayanta itama mahgana tana rokonta gafara,nan tace ta
yafemata nan Ummi tabi kowa afalon yan"uwan bukar tana cewa su yafemata,nan duka
aka ayafi juna cikin mutumci da karamci,zahirah ta mike Ummi ta kalleta tace"Ina
zaki Dota.."

Zahirah ta kalleta kan tace"Ina zuwa ummi,yanzu zan dawo.."Sakin hannunta


ummi tayi tana binta da kallon Tsausayi,ita bama kanta take tsausayama ba tafi
tsausayama Zahirah don ita akafi cuta itace yarinya,daki zahirah takoma ta dauko
yaran duka biyu ta rumgumesu ta nufo falon dasu,Ummi na ganin Fitowarta ta nufeta
tana amsan littale Ummi take fadin"kai,kika iya daukansu lokaci daya,baki tsorom su
kubce miki.."tafada tana kurama little Ummi dake hannunta ido.

Mirmishi zahirah tayi tana fadin"Ai na saba ummi,banajin komai.."tafada bayan ta


ijiyemata moodu gefen cinyarta inda ta dora Little ummi,Kura musu ido Ummi tayi
cikin wani yanayi na fita hayyaci hawaye nabin idonta ta dago tana kallon zahirah
kafin ta maida kanta gun hajiya,gyadamata kai hajiya tayi tana mirmishi,maida
kallonta tayi kan zahirah kan tace"yanzu wadannan yaran ne,acikin ki sanda na
koreki.."

Tafada cikin wani yanayi,gyadamata kai zahirah tayi tana mata mirmishi tace"macen
takwaranki ce ummi,namijin kuma sunan Abba,ya mu"azzam yace asamai.."Tafada bayan
hawaye ya zubomata,Cikin kukan Fitan hayyacin Ummi ta rumgume jikokinta tanajin
wani irin kaunarsu na ratsata,matuka cikin kuka take fadin"Ni wata irin azzaluman
uwace,ni wata irin Uwar miji ce,mara rabo aduniya,nayi sanadiyar raba,uba da
ya"yansa,bayan burin kowani uba yaga kwansa aduniya kaichona ni Suhaima
Kaic....."Zahirah ce ta saka hannu ta rufema ummi baki tana fadin"a"a Ummi kibar
fadin hakan,komai kika ga yafaru daga indallahine,ba laifinki bane Ummi dama chan
rubuttacene daga rabbil izzati.

Juyowa kawai Ummi tayi tahadata da ya"yan ta rumgumeta tana kuka take
fadin"nagode zahirah..Nagode nayi takaichin raba Son da nagartacciyan mata
kamarki,nayi takaichi har in na tuna kamar na kashe kaina nakeji.."Tafada cikin
kuka itakanta zahirah kukan take,ganin kukan nasu yafara yawa ne,harsu little Ummi
sun fara nasu kananun kuka,bukar yace don Allah subar kuka komai ya wuce,daki
zahirah takoma chan ta basu little Ummi mama,tanayi tana kuka tana fadin"ya
mu"azzzam kana ina? yau ga ranar daka ke mafarkin zuwanta,yau ga ranar da Ummi
tayarda tayi nadaman Abunda ta aikata.."taketa fada tana kuka.

Karfe shidda daidai aka Fito da zahirah bayan tasha tarin nasihohi,gun
iyayyanta,itako Ummi hawayenta yaki tsaiduwa,tun lokacin da Ashe ta karbu su little
ummi dayake suna hannun Ummi ta kwakwumesu tana kallonsu tana kuka,tunda aka Fito
da zahirah Ummi tayi Wuf tafada tiolet tana gunjin kuka,kaichonta Yanzu ita da
kanta ta jagoranci wani yaketa gonar danta,wayyo ta cucu kanta,tana ji tana gani
aka saka zahirah awata bakar benza wacce mijinta ya aiko aka dauketa aciki,bayan
Sauran motocin gudu uku,Su yakura ne kan gaba,Hajiyar shureim kuma taso ta doje
Bukar yaroketa kan taraka zahirah to babu yarda zatayi,Ummi kuma an nemeta ba"a
ganta ba,kowa yasan boyewa tayi,to ai babu dadi ne sai hakuri tunda aikin gama ya
rigaya daya gama,zahirah tayi kuka kamar ranta zaifita har saida muryanta ya fara
dishewa,bama zata iya fadan irin Tashin hankalin datake ciki bane,ammh lokacin data
yada kanta bisa kafadan yakura tana kuka acikin mota babu wanda take tunawa sai
mu"azzam ajirgi sanda take rumgume jikin Yakura tana kuka za"a kaita gidan mu"azzam
ammh sai gashi Tarihi ya maimata kansa,ammh kash yau gidan wanin mu"azzam za'a
kaita tafiyan tasha bambam da wanda sukayi na farko,Su little Ummi ko na hannun
hajiya Suma sunsha kwalliyansu shar,suma zasu gidan sabon papane dole su chakare😜

_____________________

*SUDAN*

Tayi parking din motarta cikin haraban asibitin ta fito tana takunta d'ai
d'ai,cikin shigar pakistan Riga da wando sai wani siririn gyale data saka bisa
kanta,takalmin kafanta mai dudu ne sosai,tana gabda shiga mainpalour din asibitin
sukaci karo da juna,da kallo tabisa yana dagowa suka hada ido,Daure Fuska yayi ya
ratsa ta gefenta ya wuce yafara tafiya cikin takunsa na sanyi.

Cikin mamaki take binsa da kallo kan ta bisa tana fadin"Hy where are u giong...?
tafada tana shan gabansa,zuramata ido yayi kafin yakara yunkurun binta gefenta ya
wuce taki basa dama,marairaicewa tayi tana fadin"plz mr man,am Srry da yadda na
dinga takurama rayuwarka,don Allah kazo mu koma ciki i promise u kana kara samun
sauki i will let u go but not now.."Tafada tana hada hannuwanta alamar roko.

Kauda kai yayi yayimata banza harma ta fidda rai zaiyi mata mgana sai chan taji
yace"masauki na zan koma,plz leave me alone nagode da taimakoki,ni nasamu lafiya
kibarni natafi am begging u.."yafada shima cikin wani yanayi,tsuramai ido tayi
kafin ta sauke ajiyar zuciya tace"Naji zan barka katafi but sai kamin alqawari
yarda nakaika wajen Abbie na nadade inabashi lbrinka,bayan nan in zaka tafi to,sai
ka tafi babu damuwa."Tafada cikin wani yanayi.

Kallonta yayi kamar zai ce, a'a sai kuma yaga rashin dacewarka haka kai tsaye
yace"agree but in one condition.."yafada kai tsaye gyadamai kai tayi tana kallonsa
cigaba da cewa yayi"bayan kin kaini wajen Abbanki,zaki barni na tafi bazaki
kara,bibiyar rayuwata ba,indai kinyi alqawari ,nikuma zan biki mutafi wajen Abbie
ki dakikace zamu.."

Shuru tayi tana kallonsa ganin yadda tayi shuru yasashi saurun ratsawa zai wuce da
Sauri tace"yes Acceppted..."tafada cikin comfident,cak ya tsaya bayan ya dago yana
kallonta baizata zata yarda ba, shiyasa yahadamata wannan mganar,gun motarta ta
nufa shikuma ya biyota aransa yana fadin it over aie,data kaini zan kama gabana i
think ma yazama dole na chanza country don kada mayyar yarinyarnan tasake binshi.
Sun fara tafiya yamata mgana kan subiya hotel din daya sauka,babu gardama suka
fara zuwa chan,da shikadai yaso ya shiga ammh lubna taki yarda,dole suka shiga
tare,shiko kallonta kawai yake,tana tunanin zai gudu ne,jakar briefcase dinsa dake
da muhimmam Abubuwansa kawai ya dauko daman,ai iyakar kayansa kenan,fitowa yayi
bayan ya samu ma"aikatan ya mikasu mukullin dakin da tiket dinsu kafin yayi Signing
na barin wajen duk da yana da Sauran kudi,don baisan ma dakin adadin kwana nawa
yakama ba.

Suna isowa gidan ta buga hon maigadi yazo ya budemusu yana musu marhaba da
harshen larabci,lubna ce kadai ta amsa,ammh banda mu"aazzam wanda yawani hade rai
kamar wanda aka aikomai da sakon mutuwa.

Tana gama parking din motar a parking space ta fito tazagaya ta budema Mu"azzam
ya fito yana bin gidan da kallo,Gaba tashiga yana binta abaya har zuwa babban kofar
da zata sadaka da falon gida hannu ta sa ta tura kifar gillas din dake wajen bayan
ta kwarara sallama cikin zazzakan muryanta,tana shigowa tabawa mu"azzam hanya
tanafadin"bismillah.."

Abbie da mom harma da mooh dasuke falon,suna hira suka dago suna amsa
sallamanta,jin tace bismillah ne suka kurama kofa ido suna so suga to yau kuma wa
lubna sarkin Taimako ta jajibo.

Shiko cikin wani irin taku ya shigo falon da sallama shima,ammh cikin muryansa
mai cike da sanyi da gardi da Ake kira husky voice kafin ya bayyana afalon galala
sukayi suna kallonsa lubna na gefe tana mirmishi tace"Abbie yau dai ga bawan Allah
danake baka lbri yau na kawomaka shi har gida.."tafada tana nuna mu"azzam wanda ke
tsaye kikam yana bin Su Abbie da kallo.

Abbie daya daskare azaune ya mike jikinsa na rawa ya Nufi mu"azzam bayan ya zare
siririn gilashin dake idonsa,ya isa garesa yana shafa fuskarsa yake fadi cikin
rawan murya'Fus..Kar..wa na..Ke..ga..ni..Ka..marta Aminina *MUHAMMED MOODU* " Abbie
yafada muryansa na rawa lokaci daya ya kuma sha fuskar mu"azzam din kamar wanda
akacemai zai bace.

Gabadaya suka shiga rudu,mom ta kalli mooh shima ya kalleta,lubna takalli Abbie
tana zare ido,shiko mu"azzam tuni kwakwalwarsa ta hasasomai wani abu cikin wata
murya yace"Ba shakka sunan daka kira sunan mahaifina ne,ni dansa ne daya rasu ya
bari wata hudu acikin mahafiyata"mu"azzam yafada yana kallon Abbie.

Jikin Abbie na rawa ya riko hannunsa yana fadin"ya sunan


mahaifiyarka..?"Suhaima.."mu"azzam yabashi amsa,ai dawani sauri Abbie ya rumgumesa
yana fadin " _Shine,wlh Shine da"n Moodu ne da Suhaima wlh Shine_ " Abbie ke fada
yana kuka lokaci daya yana kamkame mu"azzam din tamkar wani zai kwacemasa shi.

_Hohoho,Kowa sai tambaya yake don Allah ina Janaf take?hmmm janaf na nan a inda
kuke,bana cika posting bane cuz abubuwa sunman yawa,Masu tambayan digit dins am
srry to say bawai ina nufin ni mai tsada bace,buh Nombartawace mai tsada,Janaf
freeking fans zan baku nombata buh in one condition kada wani Namji ya kirani plz
and plz ina daraja kaina,to kutayani darajawa,Females only don Allah,Kira mai
amfani ko sako mai amfani,matukar kinsan baki dawani abun fada,plz and plz
karkisoman Daukan Nombata,bana da wulakanci,kuma bani son ni a wulakantani,ku rike
mutumcinku nima na rike nawa..I love u so much Masoyana Allah ya barkauna ta har
abada_

*Here iz 09069067488*
*comment share and vote..*

*Janafy*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Jiya naji matukar kunya alokacin dana ci karo da wasu marubuta awasu groups din
sun zauna anacin Zarafin marubuta yan"uwansu,Me kukayi kenan? kuna Tsammanin kun
burgene don an zagi marubuta yan'uwanku? kokowa abun alfaharikune don azauna anayi
da wata marubuciya kina saka baki kina Kara bawa readers dama rainamu? To kusani
kanku ku kamawa,domin ruwan Daya hadiye bukar shizaije ya dawo ya hadiye habu,duk
abun dayane Hajiyata,ke marubuciya ce itama haka so baki wuce kema yafaru dake
ba,matukar munaso, Amana Adalci to muma sai munma kanmu ADALCI..,Na fada na kara
fada ni JAMILAJANAFTY KO A BAKIN KURA NAKE ZAN KARE HAKKIN MARUCI,DOMIN YAU
GAREKANE GOBE GA WANINKA*_✌

*NOT EDITED*💥

*NO 32*

""Shine wa.."Lubna ta ambata bakinta na rawa.

Dagowa Abbie yayi yana fadin"Shine,dan wajen Aminina marigayi Muhammed moodu,wanda
mukayi karatu dashi a madina,kun manta kullum kwanan duniya sai na muku zence sa,?
to yaron wajensa ne Allah na godemaka"yafada hawaye suna zubomai yana kara riko
mu"azzam din.

Kuramai do mu"azzam yayi kafin bakinsa ya bude yana Rawa yace"Abbah kh..mis....?
yafada cikin Rawan murya da kuma sigar tambaya,kallonsa Abbie yayi yana fadin"kaima
kasani ko,?sunbaka lbri na? nine Abbanka,Rumana, muhammed,Lubna ku taho ga
dan"uwanku,ashe lubna dan"uwanki ne,kika damu ki taimakamai kai Allah nagode maka"

yafada yana kara rumgumesa cikin wani yanayi mu"azzam ya rumgume Abbie khamis
lokaci daya yanajin hawaye suna taru a idanunsa,tsawon lokaci Abbie na rumgume
dashi kafin ya sakeshi ya riko hannunsa,har zuwa cikin falon ya xaunar dashi kan
kujera yana fadin"ku zo ku zauna,yau ranace mai muhimmanci a rayuwarmu ku matso
dan"uwanku ne..'yafada cikin murna.

karisowa falon lubna tayi gabadaya kwanyatan tadaina aiki,mutumin data


taikama,da yake ga abokin abbanta ashe? haba shiyasa takejin wani abu game
dashi,takejin shi tamakar dan"uwanta da suka fito ciki daya,ashe ashe akwai wata
alaka mai karfi tsakanin iyayensu basu basani ba,sai gashi dalilin taimakonsa har
Abbanta yahadu da abunda tun tasowarsu bai taba fashin ambatansa ba daidai da Rana
daya.

Mooh da mom suka zauna suma asanyaye suna bin mu"azzam da kallo,wanda shima yake
kallonsu haryanzu mamaki bai bar Fuskarsa ba,kallonsa mu"azzam yayi kafin yace"a
lbrin da Ummi na tabani ta fadamin tun bayan komawarka sudan,baka kara dawowa ba
baka nemesu ba,itama kuma bata nemeka ba,Tun bayan Rasuwar Abbana,abun mamki taya
kasan cewa Allah yayima mahaifina Rasuwa?

Kuri Abbie yayi masa da ido kafin ya Sauke ajiyar zuciya,kauda kai yayi hawaye suka
ciko idanunsa suka kwaranyo Mooh da lubna suka kalli juna suna zaro ido,Abbie na
hawaye? abunda basu taba gani ba itako mom ajiyar zuciya ta sauke domin ita datake
tare da khamis tafi kowa sanin rauninsa duk rannar daya tuna Aminin nasa.

Hannu yasa ya share hawaye kafin ya dago yana kallon mu"azzam,hannunsa ya riko dama
yana kusa dashi cikin dashasshiyar murya yace"Nasan Abokina Muhammed moodu ya rasu
tun lokacin da bai dade da Rasuwa ba"

Cikin mamaki Mu"azzam ya kallesa kafin yayi mgana Abbie ya rigasa da cewa"Zan
fada muku komai yanzu.."

Ajiyar zuciya Abbie ya sauke kafin ya fara magana cikin Raunin murya.

_Tabbas bayan Komawata na koma cikin damuwa halin da Aminina yake ciki,shida
matarsa,ganin yadda gabadaya yan"uwansa babu wanda ya amshesa daga shi har matarsa
nasa,wanda koni da sukazo dani na zammanto musu shaida sunki yarda dani,bayan
komawata muna waya da moodu ammh kullum na tambayenshi ya ake cike game da zaman
shi da yan"uwansa sai yacemin babu komai,in na kuma tambayi ya Suhaima nan yace min
komai Normal,duk da hakan ban yarda ba domin ayanayinsa kadai nakan gane yana cikin
damuwa kwatsam yakirani yana fadamin Rasuwar mahaifinsa wanda yanayin yadda naji
moodu namin kuka ta waya abun yadagamin hankali,domin koda muke karatu amadina
moodu mutum ne mai taurin zuciya kafin kaga abunda zai sakashi kuka abu ne
maigirma,shiyasa hankalina ya tashi ainun,nayi shiri zan taho Nageria sai Ciwon
Suger da Ammina ke fama dashi ya tashi har akayi Addimitting dinmu a hopt,shine ya
dakatar dani daga tahowa,lokacin dataji sauki nanemi na taho moodu yahanani tahowa
kan inyi zamana kawai Allah yajikan baba,Hakanan na hakura da zuwa sakamakon rokon
da moodu yayimin na kada nazo,shida kanshi zaizo da ankwana biyu,bazan taba mantawa
ba waya ta dashi na karshe yakirani da daddare misalin karfe uku na dare mu anan
kenan,yadda yakemin mgana na fahimci tabbas akwai mtsala nan da nan na rude ina
tambayanshi meke faruwa ne,nan yake fadamin duk abunda yafaru tun bayan barowata da
yadda Shettima da fadi su ka dinga,muzgunama rayuwarsa data Suhaima marainiyar
Allah,kafin yagama bani lbri kuka ya kwacemin na tsausayin Aminina,bai bani dabam
mgana ba,yace baya da lafiya yaje yaga likita kuma an tabbatarmai da yakamu da
hawan jini sakamakon yadda yake matsama kansa da damuwa,kuma yanaji ajikinsa bazai
kai zuwa tsawon wani lokaci ba,ga amanar Suhaimar nan yabari gareni,Bata da kowa
sai shi sai ni,kuma shi baya tunanin zaiyi tsawon rai,muna cikin mgana ne kawai
wayar ta wanke,nayi ta kira ammh ban samu ba,hankalina ya tashi naso na taho tun
washe gari ammh bansamu Visa ba,sai bayan Kwana goma,alokacin zuciyata tagama
tsinkewa da al"amuran Moodu domin wayarsa tun ranar bata kara shiga,ba Na taho
Nageria ranar wata asabar na iso maiduguri da yamma lokacin misalin 5:00pm na yamma
na sauka kofar gidan Fitowa daga kekenapep,kenan muka hada ido da Shettima shida
Fadi sun Fito daga gidan da alama suna wata mgana ne,Suna ganina suka wani yi tsam
dasu,alaman sunyi mamakin ganina,niko cikin azama na nufesu ina mika Shettima
hannu,ammh sai yaki amsa ya noke hannunsa yana bina da wani malalacin kallo ban
dandaraba na sake mikamai,ammh wannan karon sai ya buge hannun nawa yana
fadin"mallam daga ina? bibiyan kuma na menene,? wanda yahada to yau bashi aduniya
saika kara gaba kuma ko" Shettima yafada fuskarsa ba Annuri Fadi ta amshe da
fadin'ah to shi nagani yaya,moodu ne dama yazo dakai,kuma yau kwanansa tara da
rasuwa,ai inaga bawani Sauran bashi ko mallam"tafada tana hararata,jin kalaman
dasuka fadane yasa yar jakar dake hannuna ta subuce ta fadi,tuni hawaye suka
wankemin ido,cikin tashin hankali da rawan murya nake
fadin"moodu..Ya...ra..su.."nafada hawaye suna kara zubomun,babu ko tsausayin Aransu
ganin halin dana shiga Shettima yace"eh aka ce,kai banzan balarabe ko Hausan bakaji
ance maka abokin naka ya rasu,sai ka kama gabanka ko bakaji bane"dafe kaina nayi
ina tsiyayan hawaye lokaci daya na dago yana kallonsu kafin nace"Moodu ya rasu? ina
Suhaima matarsa take,ku kaini wajenta"kallon kallo aka fara tsakanin Fadi da
shettima kafin fadi tace"gata goye abayanmu,kai dai maye ne,karabu damu muji da
abunda ke damunmu mana,ita tun da yarasu takama gabanta dama haduwar bariki ce"
tafada tana yamutsa Fuska,Gyada kai shettima yayi yana fadin"kwarai makuwa,itama
takara gaba,saboda haka bamu da sauran wani abun da zaka tsaya kana titsiyemu da
tambaya,ka koma inda ka fito mun gode..."Yafada yana hararata dukurkushe nayi
agabansu ina hawaye nace"don Allah ku taimakeni ku kaini inga Suhaima wlh amanarta
moodu yabani don Allah.."shekeke suka kalleni kan Fadi tace"mun Shiga uku yaya,zai
taramana jama"a,kagafa yadda yayimana durkuso yana hawaye salon mutane su farga
suce wani abu mukayi masa,ka sallamesa ko kuma sai ka kira masa karti ne,sun
bacemana dashi akofar gidan"Gyada kai shettima yayi yana waige waige yake
fadin"inaga haka za"ayi bari Tunda yaki tafiya.."ganin yadda yake waige waigene ya
sani mikewa ina binsu da kallo ina hawaye suko ko ajinkinsu saima dauke kai da
sukayi kamar basu ba,jakata na dauka na rataya ina kuka
nace"Allah...ya..Ji...kan..Moodu..."Amin munji don Allah katafi mungaji da
ganinka"Fadi ta fada cike da masifa,hakanan inaji inagani najuya nafara tafiya ina
sharan hawaye ina waigensu,duk da lokacin yammah ne ammh babu yalwar mutane,agun
sosai sai jefi jefi ne suke wucewa,ahaka ina tafe ina kuka har na karisa bakin titi
na samu abun hawa,Hotel naje nakama,wanda kwana nayi ina kuka,washegari tun safe na
biyo jirgi zuwa lagos,kwana biyu na kara na biyo jirgi na dawo Sudan,Wanda saboda
yadda mutuwar mahaifinka ta dakeni sai da na kwanta a asibiti,sai da iyayyena suka
dagemin da addu'an kana na dawo daidai,Koda zuciyata bata yarda cewa suhaima ta
tafi ba,ammh banda karfin gwiwan karyatawa,tunda Basu bani wata dama da zan gane
cewa ba hakane bane,sun min koran kare,suna tunanin kila dukiyan mahaifinka zan
amsa kowani abu daya danganci haka,Shekara daya nayi ina fama da Nauyin Amanar
mahaifinka,ammh basan yadda zanyi na cika masa wannan amanartashi ba,bani da wanda
zai bani lbri game da Mahaifiyar,iyayyena suka nema aure da Rumana,yar
uwatane,Shekaran aurenmu muka haifi da namiji,wanda yaci sunan mahaifinka,Muhammed
muna kiransa mooh,bayan ita sai Lubna wanda daga su bamu sake haihuwa ba iyayena
kuwa duka Allah yayi musu rasuwa,dukkansu sun mutu da sanin lbrin yadda nake kwana
na tashi da Tunanin girman Amanar da mahaifinka ya barmin,ga sunan ka tambayesu duk
kwanan duniya,sai na tuna mahaifinka da mahaifiyarka,kukan Rashinsa kuwa basan
iyakaba,kullum kuma lbrin mahaifinka har sun dade da haddaceshi agidanan,ban sani
ba,ban kuma ji wani lbri game da Suhaima ba,balle naji lbrin Moodu ya rasu ya barta
da cikinka,Kwatsam lubna tazomin da lbrin ta hadu dakai,kuma yadda kalura kana
cikin mawuyacin hali,kuma kaki bata dama,data gayamin ni nayita bata karfin gwiwan
juriya akan hakan,ashe ashe jini ke bibiyanta zata sakani farinciki da fatan Sauke
Nauyin daya rataya awuyana wanda shekara da shekaru yake damuna,Allah kadai ne zai
iya fisalta farincikin danake ciki,tun bayan Rasuwar moodu yauce rana ta farko
danaji Bakincikin dake damuna ya gushe_

Yafada yana sharbe hawayensa,Ba Abbie ba hatta mu"azzam kuka yake ka


shirban,lubna ma,kukan take mooh kuwa,shima ya dukar dakai yana sharan kwallah,haka
mom wacce itafi kowa sanin yadda mijinta ke kwana cikin damuwa,jinjina kai Abbie
yayi kafin yace"kaji dalilina da abunda ya faru,ina Suhaima?miya kawoka Sudan? kuma
aka ganka cikin mayuwacin hali?

Abbie yafada yana kallon Mu"azzam din,Dukar dakai mu"azzam yayi lokaci daya
hawaye suka kwaranyomai Tsuramai ido lubna tayi takosa taji kadan daga lbrinsa
dakyar ya bude baki yace"Sunana Ibrahim Mu"azzam,....Tiryan Tiryan yafara basu
lbrin rayuwarsu tundaga farko har karshe bai boye musu komai ba,tundaga cikinsa har
haihuwansa da yadda Ummi takai su shettima kotu da rayuwarsu agun hajiya baraka,da
yadda rayuwa ta sauyamusu da komawarsu Abuja da hadin Auren da shettima yamai da
rayuwarsa da zahirah da yadda Ummi ta datse Rayuwarsa ta hanyar rabasa da zahirah
da kwaciyar dayayi a asibiti da barinsa gida zuwa yanzu dayake zaune agabansu sai
daya fadamusu kafin ya karishe da cewa,"Hakika itakanta Ummi kullum cikin Tunatar
dani take game dakai,tana fadamin cewa yakamata na nemeka,nine ban maida kai ga
mganarta ba har zuwa yau danake mgana agabanka ammh itakanta Ummi bata manta dakai
ba"

Shuru falon yayi,tuni lubna ke rusa kuka,tun sanda Mu"azzam yafara bada
lbrinsa,dama ita macece mai tsausayi ,mom share hawaye na tsausayin mu"azzam
din,shiko mooh kusa dashi ya matso ya dafa kafadansa yana dan damkewa kadan kadan
alamar lallashi,Abbie kuwa shuru yayi kamar ruwa yacisa kafin yace"Ashhh..Suhaima
bata kyauta ba sam,ai ba"a rama cuta da cuta,da alheri ake ramawa,kuma tunda suka
gane sunyi kuskure sun roketa gafara meyasa bata yafe musu ba,?Yanzu gashi duk
yakin datayi daga karshe ita akazo aka cita da yaki,banji dadi ba sam,gashi ta
sanyanka cikin mawuyacin halin wanda intasamu lbri Sai taji dama tunfarko bata
aikata haka ba"

Yafada cikin damuwa kafin ya dafa mu"azzam yana fadin"Bakomai Son,anytin will be
alright,kayi hakuri kacire damuwa aranka ka rumgumi kaddaranka,kana tare da
Abbankane bazai kara bari kayi kuka ba kaji ko'gyada maasa kai mu"azzam yayi yana
sharen kwallah ajiyar zuciya Abbie ya sauke kan yace"Mooh take him to ur
bedroom,yayi wanka ya chanxa kaya am make sure kabashi clipper ya aske wannan Sumar
data rufe masa Fuska"yafada da sigar zolaya.

Dan murmusawa mu"azzam yayi kafin ya mike riko hannunsa mooh yayi yana
fadin"welcome bro..Naji dadin ganinka da haduwa dakai amtsayin dan"uwana,tunda nake
nikadai nake rayuwa dagani sai wannan rigimammiyar yarinyar"yafada yana nuna lubna
wanda ta makamai harara tana share hawaye.

Mirmishi mu"azzam yayi mai kayatarwa,yana kallon lubna wacce take kallonsa tana
wani lumshe ido,dauke kai yayi yana kallon mooh kafin ya damke hannunsa yace"am
hppy to bro.."yafada shima fuskarsa na nuna farincikin dayake ciki,hanunsu na sarke
suka wuce zuwa shashen mooh din wanda Abbie da mom suka bisu da kallon
sha"awa,itako lubna kallonsu take tanajin wani yanayi atare da ita.

Suna zuwa dakin mooh bedroom ne mai dauke da tiolet,mooh din da kanshi yahadamai
Ruwanka ya shiga yayi,yau ne rana ta farko daya yi wanka cikin natsuwa haryaji yaji
dadin jikinsa yana fitowa mooh ya rigaya daya Fitomai da kayansa,riga da wando
ne,black and white na kamfanin Armani,abun dariya mooh da kansa ya zaunar dashi
gaban dressing mirror yajona clipper din ajikin wuta yana askema mu"azzam din
gashin daya cikamai kai da Fuskarsa gabadaya mirmishi kawai mu"azzam keyi yana
kallon mooh ta madubi yanaji wani bamgare daga damuwarsa ta ragu ko bakomai he met
anoder Family,ya Family domin Abbie khamis yana madadin Abbansane.

yana gamamai sai gashi ya fito ras dashi,kyansa da zatinsa tare haibansa kuka
bayyana,sai dai yar ramar dayayi kawai na ciwo,kallon kansa yayi yana shafa
kansa,Rabonsa da zama irin haka tun agida kafin Ummu tayi yanke duk wani jin
dadinsa na rayuwa sai yau,Shima mooh din wanka yayi yasa irin kayan Mu"azzam din
sai dai diffirent clour ne,hannunsu na cikin na juna suka sake fitowa falon suka
iske mom na jera abinci bisa makeken Tebir din cin abinci mai kama da na villan
gidan gwannati😂

Mom tabisu da kallo sha"awa aranta jin dadin ganin zaratan mazan masu kwarjini da
tsari,sannu da aiki mu"azzam ya mata,ta amsa tana kallonsa tana washe baki alamar
tana cikin Farinciki,Abbie ne shima ya fito ganinsu haka shima yasashi Farinciki
sosai,Rumgumesu yayi dukkansu yana ma Allah godiya,yana dagowa yaci karo da lubna
tana tsaye tana kallonsu cike da burgewa waremata hannu yayi yana fadin"oya come
and join us Dota.."

Da Sauri ta kariso ta gefen mooh ta tsaya bayan ta sanya hannu inda Abbie yadafa
bayan mu"azzam,tana kuma kallon bayan mu"azzam din,sakin su Abbie yayi yana
fadin"welcome to happy Family my Son.."yafada cikin murna mu"azzam yace"Tanque
Abbie..Nagode ma Allah da yasa ina da rabon haduwa daku,haduwa da Family dina wanda
sukamin nisa"jinjina kai Abbie yayi yana fadin"kadaina godemin Son iz my Duty so
muje muci abinci ko?

yafada yana kallonsu kada kai sukayi suna mirmishi gaba yayi suna binsa abaya,lubna
kuwa duk motsin Mu"azzam a idonta,kamar ya sani ya waiwayo karaf ko suka hada ido
mirmishi ya sakarmata for d First time,sandarewa lubna tayi saboda yadda mirmishin
ya daketa lokaci daya wucewa yayi yabarta itako dakyar ta karisa taja kujera ta
zauna jikinta amace.

Kowa nacin abinci ammh gabadaya attention din lubna naga Mu"azzam,wanda ko shi
baima san wainar datake toyaba,bai wani ci abincin dayawa ba ya tashi,mooh yabisa
suka koma falo suna hira,sai tamaida kunnanta kansu,tanaji yana fadama mooh shi
lauya ne yana aiki a hight Supreme court Abuja,a inda shi mooh din kefadamai Shi
Quantity Suver,yakaranta A jam'ar Malesia ayanzu haka yana aiki da gwannatin kasar
sudan wajen shimfida kwalta,sunata dai hiransu mu"azzam ya saki jiki yana ba mooh
lbrin yanayin aikinsu A Nigeria shima yana bashi nashi,ahaka Abbie yazo ya samesu
wanda shima sama sama yaci abinci hankalinshi na gunsu tsakiyarsu ya zauna,shima
aka shiga hiran dashi.

Tagumi lubna ta buga tanajin yadda zuciyanta ke bugawa duk bayan kowani dakika
matukar ta kalli mu"azzam,mom dake gefe ta kura mata ido tana mamakin meya same
Lubna yau,ganin bata da wannan amsan ya sata ta mata banza taciga da cin abincinta.

_________________

*NAGERIA*

Motar su Zahirah na tashi Ummi tayi Wuf ta fito,tana fitowa ba wanda ya ganta
Waje ta fito ta iske ushe cikin mota batai wata wata ba,ta bude baya ta shiga tana
fadin"Ushe mu koma Famfari.."jin mganarta kawai yayi asama kamar zaiyi mgana sai
dai ya fasa yaja motar suka Fice daga unguwar.

Hon Suka zuba abakin makeken gidan da hanzari megadi yazo ya bude musu get
motocin suka sulala ciki,Ashe ce kan gaban Fitowa tana sakin guda,itama mahgana
ba"a barta abaya ba,tuni suka rikita gidan,chan wata yar yayan bukar ta fito da
Turaren Wuta tana hurama Amarya wacce Yakura ta fito daga ita daga mota.

Gaba su Ashe sukayi suna sakin guda da tafi lokacin da suka nufi kofar da zata
sadasu da babbar tagamemom falon Zahirah dake rike hannun yakura jitake kamar ana
janta gudan ko da su Ashe suke kamar ta mutu takeji banda Tsiyayar hawaye bata
komai cikin katon lifayan da aka nadeta dashi.

Yagana dake Cikin bedroom dinta ita da kawarta Zinatu tayi wuf tatashi jin guda
ya mamaye gidan,dafe kirji tayi tana kwalalo ido take fadin"Zinatu ya tabbata ga
amarya an kawo,wlh ji nake kamar naje na burmata wuka agaban iyayan nata.."

Tsaki zinatu taja tana fadin"mtsewww...Sai kije ki bankamata ana miki fadan
kikiyayi kiwon awaki kina zencen kyallah ta haihu,miye na damuwa keda kikasan nan
da Sati daya zata koma inda ta fito.."

*Comment share and vote*

*Jamilajanafty*
*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 33*

"Kallonta yagana tayi kan tace"Allah Qawata.."wani killer smile Zinatu tayi
kafin tace"indai da mallam da boko sai fita ta barmiki gidanki da mijinki nasha
ruwan walh Qawata.."

Tafada cikin gadara da wani yatsina hannu yagana ta bata suka kashe
tafadin"Shegiya qawata ko shedan na tsoron hada hanya dake'"dariya tana fadin"don
uban mutun shidin shedan na hada hanya dashi,ne yo duk karatun dayane,Karatun dare
dukkanmu mukayi Shiyasa har tafaru ta kare bamu Fahimci komai ba"dariya suka sheke
dashi suka kara tafawa daidai lokacin dasukaji shigowarsu falon yan"uwan Alhaji da
sukazo daga kano suna musu lale marhaba.

Cikin mutumci da kararramawa yan"uwan kabiru suka amshesu akasa suka zaunar da
zahirah,wata diyar goggon kabirun wacce,ake kira da uwani tayi karaf ta karbe
Little Ummi dake hannun Hajiya tana fadin"Allahu akbar kaga inda akeyi don
Allah,irin haihuwa jikar akbarka,Allah yasa wata shekara ki haifoma yan hudu ne ma
ba yan biyu ba"tafada tana shilla little ummi wacce ke bangala dariya,nan wata ma
ta karbi moodu suna tayabawa suna saka albarka.

Hajiya ne tayi gyara murya tana fadin"To masha Allahu yaudai ga amaryanku mun
kawo muku,munji dadin yadda kuka karbemu ga zahirah nan ta shigo cikinku fatan zaku
riketa tamkar yarku ta cikinku domin yanzu taku ce sai,kuma kunyi hakuri dan tana
da danyen jego"Uwani ce ta karbe da cewa'"Mu karba wlh Allah yabada zaman lafiya
mai dorewa da hakuri da juna,yara kuma muna so inda karima akawo wlh kawu bai ki
ba,shida ya kwashi Shekaru kullum ya shigo gida sai haushi wata karya kullum jiya
iyau babu cigaba"tafada tana hararan dakin yagana wacce ke ciki sunajin duk
maganganun da uwani ke watsawa.

Cikin Zafin rai,yagana ta mike zinatu ta rikota kallonta tayi tana huci tace"sakeni
na fita naci mai cin uwar wanchan ballagazan karuwar kauyen"Tafada tana
huci,sakinta Zinatu tayi tana fadin"easy madam,barta keda kikeda takamar nasu hannu
yo wani burga za"ayi miki barta tayi lokacinta ne,gobe bazata yi ba ko,?"tafada
tana kallonta ajiyar zuciya yagana ta sauke kafin takoma gefe ta zauna tana huci
zinatu na mata dariyan shakiyanci.

Yakura ne takatse su da yadda suke zubama zahirah kirari da kuma yabo,gefe daya
kuma suna yadama yagana habaici,da fadin"amm,ina shashen uwargidan mu kaita mu
damkamata amana bisa al"ada dare nayi.."Uwani ta mike tana fadin"ku taso ku biyoni
kunsan matar gidan sai mai gidan"tafada cikin gatse taso zahirah sukayi suka bi
Uwani inda Ta wuce kai tsaye cikin wani bedroom tana tura kofan lokaci daya da
sallama.

Su Ashe na ganin haka suka hada baki suna sakin guda,masu yawo da kamshi Turare
suna ta fama dashi,Suna shigowa yagana da zinatu suka kallesu shekesheke cike da
mamaki har suka zazzauna bisa kafet din dake tsakar dakin,Uwani tace tana nuna
yagana"ga uwar gida karfen gida,uwar gida ga amarya hasken gidan ta shigo an kawo
miki amanar nan ne ta iyaye dasuke badawa tun al"adunmu na da.."

Da gayyah tafadi maganar bayan ta wani juyamata ido,wani wulakattacen kallo


yagana kebin uwanin dashi kafin tace"yo ai na aza uwani yar kanzaki ke zaki karbi
amanar don naga kiris yarage ki kaso aurenki kuzo ki auri kawun naki muyi zaman
kishi,dake"tafada kai tsaye lokaci daya tana balla masu Hajiya da sukayi tsuru
tsuru harara

Baki Uwanu ta rike kan tace"Wane ni da kaddarar dole,ai Uwani tayi zaman kishi dake
yagana watan tonon asirinki ne yazo,ai amaryar dai ita ta dace dake,domin daga
kamun ludayin mutum ake gani beran masar ne,ba mutum takamar wani Namiji mage
ba"Tafada tana tura dankwalinta gaba.

zuciya ta ciko Yagana zatayi mgana Zinatu ta rigata da cewa"kai kai Qawata wannan
wani turare ake busamana,kada ace dai Turaran mallakane ake turaremu dashi"Tafada
tana toshe hanci yamutsa Fuska yagana tayi tana fadin"wa yasani Tunda dangin ASiri
ne,in Atsaye suke to ni yagana A tafe na kwana,zencen amana plz and plz kutashi ku
barmin daki,amana ban karba ba,bakuma zan karba kabiru ne tazo taji abunda nakeji
inace jijiyace takawota tazo taja ta barta domin mallakin yagana ce ita
kadai.."Tafada cikin izgili.

Cikin mamaki suke binta da kallo barinma hajiya wacce ke bin yagana da kallon
mamaki,itako zahirah tana cikin mayafi tana kuka,batasan sadda taji kukan ya
tsaigaita ba,tadago kanta ta cikin shara sharan lifayanta tana karema yagana kallo
wacce ke jifansu da mugun kallo,Ashe ne ta miki tana fadin"ikon Allah haba baiwar
Allah ammh kodon ganin idonmu kya rage wani abun ko? muma saboda al"ada ne kada
muki kawota kice ba"a darajaki ba,ammh kam amanarta ai mijintane kadai zamu
damkamawa,keda ita kuwa kowa ya iya allonsa ya wanke,yadda za"a kirasa mijinki haka
za"a kirashi mijinta,kinga duk abun daya ne"tafada tana ballamata harara kan
tace"kutashi mu sada ta da dakinta dare nayi kar mu shiga lokacin ango.

Dariya suka sheke dashi atare kafin zinatu ta mike tana fadin"ke kuma asuwa,gayyah
Arna a idi,jibi bakinki don Allah..."Tafada tana nunata kafin sukara tsintsirewa da
dariya,Ashe kuwa ta waigo tace"Ni a ubanki da uwarki,Tambadaddiya mara kamun kai,yo
gwanda kowa da kowan wanke ko banza ita kawar taki Allah ya rufamata Aure ya
lullubeta kefa,banda yawan kan ta zubar ba abunda kekiyi Kasuwa duka ta kulle an
rasa inda za"a sai yawon bin gidajen kawaye Ana neman kashe musu aure,kibari kiyi
auren sai ki samu bakin mgana" Tafada tana huci tare da rike kugu.

Ganin haka yasa yakura mikewa da zahirah wacce abunda ke faruwa ya daskarar da
ita,yakura tacema hajiya"hajiya ku tashi mutafi.Ke kuma Allah baki hakuri mun fita
hakkinki.."Tafada tana rumgume zahirah jikinta,kama hanyar Fita sukayi zinatu ta
mike don mganar da Ashe ta fadamata ya dafata tayi tsalle tasha gabanta tana
fadin"Ke Kuchakar cikin gida kalleni nan,ki gani nafi karfinki da dukama
danginki,Koda BARIKI TA FITO(mry obam) ta ganni da bariki na wlh,nafiki
tashanci,har ni zaki nunama Burauba,Haihuwar lagos girman kaduna,ba kadan iskacin
da bansani ba,yo Allah na tuba wani darene,jemage bai gani,yarinyace yadda kukawota
haka zakuzo ku dauketa domin Qawatace kadai take da alhakin mallakan Alhaji ita
kadai bayan ita babu wacce ta isa kowacece itakuwa koda kan buzun mallam take kwana
kuwa"Tafada tana tunkude Ashe,akwai Ashe ta yarfe hannunta bayan ta tsaya da
kafanta mahgana tadinga jan hannun Ashe tana fadin"A'i rabasu don Allah ki wuce
muje.."ammh ina sai da Ashe tace"ahhayyye nanaye..ke barikin waje ce,niko kilacin
cikin gidane,nasan duk wani nau"i na iskanci da tambalewa da na rayuwar yau da
kullum domin nine in nayi gohi za"a cini batare da bacin rai ba,kuma ga tarin lada
😳
wata fa,Sai ta fita ta nema in akayi rashin sa"a bayan anci shegiya a zubamata na
jaki,kinga ko kotanan ta miki zarrah,yo dakike fadin Alhaji,yo ai mganar banza kike
Alhaji yagaji da zama da juya shima yana bukar ganin wahalarsa aduniya ya auro
jinin haihuwa,kuma insha Allah shekara mai zuwa sai munzo sunan yan hudu bama yan
biyu ba,Sai da bakinciki ya kashe mutum,kuma da iznin lahi Sharri sai yakoma ma
maishi"Tafada tana hararansu tare da buga musu tsaki duk da mahgana nata janta,su
hajiya tuni sukayi waje don wannan kalaman na Ashe ya girmi kunnansu.

Uwani tayi kasa tasaki guda tana fadin"ba shakka mai laya ka kiyayini mai
zamani.."tafada tana musu dariya kan sufice,cike da bakincikin Zinatu tace"wannan
din wata yar kazakazan ce kuma,kinajin mganar data keyi.."cikin xafi yagana
tace"najita kyaleta Qawata,duk zasu gane basu da wayau dagasu har amaryan da
Alhajin,nine fa,billahil lazi wannan karon sai nayi abunda bantayi ba"Tafada tana
wani girgiza kafa komawa zinatu tayi tana zauna tafadin"sai mun tashi tsaye don
naga suma da Shirinsu suka zo"barsu barsu..Nasu shirin suka sani basu san na yagana
ba"ta katseta da kallo ta bita tawani girgiza tana cije baki.

Har bedroom dinta bisa gadonta na alfarma suka sauketa,nan da nan yakura tafara
yimata nasiha tare da nunamata sai tayi hakuri,tunda taji tagani kuma da idonta
hajiya ma takara danata Ashe ko karkacewa tayi tace"ke ya"n nan dago kanki ki
kalleni,bawata kalmar hakuri ban amince ki zauna wa dosara ta taka kiba,gidan
mijintane kema gidan mijinki ne,in tace miki zo mu zauna ki bita kizauna in tace
miki ubanki to kicemata Sai dai ubanta,don uba baifi uba ba,ke wlh indai kika zauna
wannan matar tashiga hakkinki ni ba kanwar ubanki bane,kibari naji lbrin kina mata
kukan nan naki,kiga yadda zanyi dake,in zaki mike ga kanki ki mike ki watsar da
wannan sanyin naki atoh.."

Kowa kallon Ashe yake yana dariya itako ta sha mur tana wani hura hanci,itako
zahirah banda kuka ba abunda take,to yau kuma inda Allah ya jefota kenan,angama na
Uwar miji an koma fargaban kishiya,Sun mata nasiha sosai kafin suyi mata sallama su
wuce,zahirah ta rike yakura tana kuka,itakanta yakura tsausayin zahirah ya kamata
dakyar ta lallasheta,suka fita suka barta tana kuka,sallama sukayi da yan"uwan
Allaji wanda su little Ummi ke hannunsu suna ta dauka cike da sha"awa har bakin
mota suka rakasu suna musu godiya.

Kifewa kawai tayi bisa gado tana kuka tafadin"Ya mu"azzam ka yafemin don
Allah.."Take fadi tana kuka kamar wata zautattaciya sai da tayi ya isheta kana tayi
shuru tana zaune tana raba ido Uwani tayi sallama ita da wata suna dauke da yaran
Uwani tace"To amaryanmu mai kuka ga yara sun tashi suna bukatar mama.."tafada tana
mikamata Little ummi Dan mirmishi tayi da kumburarrun idanunta kafin ta sa hannu ta
karbesu ta dorasu bisa gado tana fadin"Na gode fa.."dariya uwani tayi tana
fadin"a'a yima kaine amaryanmu."tafada kafin sumata sai da safe su fice,sai da suka
fita ta mike ta warware lifayan dake jikinta takoma ta zauna tabasu nono daya bayan
daya bayan ta kammallah ne,ta mike ta isa ga wardrope din dake dakin ta bude nan
taga kayanta jere harda na yaran,over roll ta dauko musu da kayan sanyi saboda taji
garin da dan sanyi sanyi ta chanza musu kaya,ta kammallah kenan taji ana mata
nooking lokaci daya ana shigowa da sallama.

Rudewa tayi tayi wani baya kamar zata fadi saboda tsoro kafin tafada bakin gadon
tana janye lifayanta ta saka bisa kanta jikinta na rawa yana tsaye yana kallonta
ita da yaran dake kwance gefenta suna cilla kafa bakinsa yaki Rufuwa saboda
murna,dogon mutum ne wankan Tarwada bai da wani kiba,sai dai ta murjewa da
hutu,Ashekaru baxai wuce hamsin da wani abu ba,fuskarsa babu muni ko kadan yana da
cikar zati datake amsa sunansa na Namiji,duk acikin mayafinta ta karemai kallo,nan
ta tuna tabbas tataba ganinshi Saudaya agidansu yazo wajen bahna dinta...

Cikin Farinciki ya taka ya isa kusa da ita bayan ya ijiye ledan dake hannunsa
bisa side drower,ya zaune gefen inda yaran suke yana kallonsu kuma yana kallon
zahirah wacce ta kudundune kanta cikin mayafi jikinta na rawa,Cikin muryansa ta
dattako yace"Alhamdulillahi..Masha Allah.."yake fada kafin ya saka hannu ya dauki
moodu yana fadin" Na godema Allah bisa ni"imar dayayimin nasamu zukekiyar mata ga
ya"ya har guda biyu alokaci daya"yafada yana kallon zahirah kafin yadora da
fadin"ko ba haka ba amarsu ta ango.."

tacikin mayafin zahirah ta ballamai harara ko mgana bataima ba bai damu ba illah
ya cigaba da wasa dasu little ummu ya dau wanan ya ijiye yakoma ma wanchan duk tana
kallonsa,ta kagara ya fice yabata waje,a takure take,tana wannan mganar sukaji
yagana da karfin tana kwalamai kira "Alhaji..!

Tafada lokacin da tafado dakin kai tsaye, Tsaye tayi musu akai shiko jikinsa na
rawa ya mike yana fadin"armm dama yanzu zan Fito.."harara ta ballamai kan
tace"yanzu zaka fito dinta,daga baka minti goma shine kazo ka rashe ko? to maza ka
wuce muje tunkafin na saba maka"tafada tana nunamai hanyar fita,jikinsa na rawa ya
wuce yana waigen zahirah datayi kasake tanaganin abun mamaki batama san sadda ta
leko da kanta ta cikin mayafin tana kallonsu dukkansu imani ya kamata,ganin yadda
jikin Alhaji ke rawa,kyace uwarsa ne.

Zai fita yace"ga sako nan aleda ki duba kinji ki kulle kofa sai da safe.."yafada
yana ficewa da harara yaga ta bishi kan ta waigo tana kallon zahirah tace"Kinga
sakamakon mai Auren mijin yagana kenan,wannan sharen fage ne,yarinya muje
zuwa."tana fadar haka ta dakamata tsaki ta fice ta banko mata kofa,kama baki
zahirah tayi tana mamakin kafin ta mike taje ta sanya kofan makulli tana
fadin"Allah ya raka taki gona.."tafada tana rike baki kafin takara cewa"Yo Allah na
tuba ban da kaddara ai ni banyi kama da kalan wacce zata auri mijinki ba,inda kinga
mijina wlh sai kin raina kanki"Tafada tana kyafci kafin ta yada lifayan nata bisa
Gado ta fada tiolet lokaci daya abunda yagana da Alhaji sukayi yanzu yashiga bata
dariya.

Suko su hajiya suna komawa suka ga babu Ummi ba ushe basu wani tsaya tambayan
ba"asi ba,suka samu abun hawa sukayi sallama da su mahgana da su Ashe suka wuce ana
jajantama zahirah ganin yadda duka auren nata biyu batai sa"a ba,koda suka koma
gida kowa ya kwanta ushe Tuni yayi barci,Shureim kuma yashiga da Baffa cikin daki
suna ciki suna hiran duniya,suka shiga suna musu sannu da gida,suna shaida musu sun
dawo,Yakura takoma ta rufe gida ta sanya sakata kafin takoma ita da hajiya suka
dauro alwala suka shiga daki,nan suka ga Ummi kwance bisa gadon yakura tayi dif
alamun tana barci,hajiya ce tace"oh suhaima har tayi barci ma.."yakura tace"dole
munfa dade gidanan hajiya,jaraban matan nan yadau lokaci"hajiya ta karba da
cewa"ummh kedai bari ba wacce nake tsausayama irin zahirah da yan diyan nan,don
kinga ita bamai hayaniya bace.."haka sukayita jajantama zahirah kafin su hakura su
kabbarta sallah,koda suka idar bayan Yakura ta shimfida musu katifa akasa tayi musu
shimfida ita da hajiya suna mganar suka dasa suna mamakin jaraba irinta yagana,Ummi
na jinsu tayi kamar tayi barci,ammh idonta biyu,tuni hawaye suka gama wankemata
fuska kuka na neman kwacemata tayi Saurin damke bakinta kada su hajiya su
jiyota,bakincikinta daya yadda jikokinta zasu rayu awannan gidan,ga yadda su hajiya
ke zencen uwar gidan na zahirah bata da mutumci ko kadan,takaichinta daya komai ya
faru dasu itace sila da bata raba uwarsu da ubansu ba da yanzu suna tare da
iyayansu da ita kanta,ammh son zuciya da rudin shedan sun kaita sun barota,kuka
take da hawaye tana sharewa.

______________

*Sudan*

Babu shakka mu"azzam yasamu kwanciyar hankali matuka,domin mooh na debesa masa
kewa matuka,yafita dashi ya xagaya dashi wurare,harta ma"aikatansu sai da
yakaishi,Tsakaninshi koda lubna gaisuwace kawai bayan nan baya sakarmata fuska
sosai,duk dai ita din kullum burinta ya dinga kulata,ko bamgana yake ta dinga
sakamai baki kenan tana zagewa,Kuma ayawancin lokunta yasha kamata tana
kallonsa,kuma koda ya kalleta bata kauda kai sai dai ta tsareshi da ido bako
kyaftawa sai dai Shi ya kauda kai,sai dai tayi mirmishi tana kada kai ko
ajikinta,Shiko mu"azzam yana lura da ita tsab,ko ranar yana daga sama yaga zuwan Dr
sultan wajenta ammh tayimai Wulakanci,har mooh dasuke tare bayan sun dawo cikin
gida ya shiga mata fada,kan wulakancin datakema,Dr Sultan Tura baki tayi tana
fadin"ita batason Shi..,Tanada wanda take so."

Tafada direct tana kallon Mu"azzam wanda yayi kamar baijitaba,kuma da ganya ta
fada,domin tarigaya data gama sanin she fall in luv kuma baba kowa bane sai na
mu"azzam don kullum da tunaninsa take kwana tana tashi,ga tsananin tsausayinsa
datakeji,inbata ganshi bata sukuni ko asibiti taje tana Sauri ta dawo ko dawowa
tayi bata ganshi a falo ba zata bishi har dakin mooh tana gaisheshi Yana amsamata
cikin sakin Fuska ammh daganan zai bata fuska tagama felekenta ta kara gaba.

Abbie kuwa,yanata shirin zuwa Nagaria ne,sai da ya kammalla duka shirinsa kana
yake shaidama mu"azzam kan yabasa Full address na gidansu achan Abuja Nageria,kuma
yace yazamansa anan ko yaje bazai gayama Ummi yagansa ba sai inda yaje yadawo sai
su koma tare,mu"azzam yaji dadin haka,kuma yayi na"am nan da nan ya rubutama Abbie
full address din a takarda yabashi,Dama bayason komawa gida ayanzu saboda bayaso
yakoma yaga hiransa tayi aure zuciyarsa bazata iya dauka ba sam.

Kwana biyun da yin haka Su mu"azzam suka raka Abbieb khamis filin jirgi yadaga
zuwa nageria Mu"azzam jiyake kamar yace zai bishi,saboda yadda yayi kewan Ummi da
Shureim harda hajajju,ammh kuma kalubalen dake tattare da komawansa ne ke kashe mai
karfin Gwiwa,ammh koma mene zai cigaba da fadama Allah komai yazo da sauki.

Tare da lubna suka je,haka tun suna mota ta dinga nacinsa da kallo,tun yana
basarawa harya Fusata yahade musu rai ita da mooh wanda keta mgana yana amsama sa a
gajarce,ganin haka sai ya kyalesa yana tunanin kila baya son mgana ne a dat time
din.

Suna komawa gida ya wuf ya shige daki,domin yau babu shakka,an tonomai abubuwa
daya game da rayuwarsa na baya kwanciya yayi Ruf da cikin yana Tunano rayuwarsa da
zahirah ta baya,kowani dakika yana jin daci aransa,wani waje yayi dariya wani Wajen
in ya tuna ya sharbe hawaye,haka ya wuni yana kwance ko mooh daya nemi su
fita,kiyawa yayi yace yaje kawai yau bayason Fita.

_Comment dinku yafara yin low yanzu,wlh i hv a lot to do nake rage lokaci ina baku
update kullum ammh yanzu kun rage sharhi kamar da,..Ina so nayi na kammallah ne
kafin muyi resume skul,kuma ga tafiya agabana da zanyi,kuma da zarar na tafi bazan
dinga samu time nayi muku typing ba gaskiya,so in kuna son update gobe kip ur
commenting Janaf fans,in kuma kun rike kayanku,nima sai na rike update dina.,na
hutama kwana biyu_😎

*Janaftyjami*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*


*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 34*

_____________

"""Washegari nayi su Ummi suka koma bayan tarin abun arzikin dasuka
bawa su yakura kafin su tafi,haka suka tafi anatama juna godiya mai yawa saka
albarka kuwa kamar baffa zaima Shureim kuka,yana yi yana rokon Allah ya bayyana
mu"azzam duk inda yake,yakuma karkato da hankalinsa gida.,haka suka mika hanya
ransu duk ba dadi,ko bakomai rayuwar ta shettima akwai ban tsausayi aciki,ga
talauci ga ciwo ga rashin haihuwa suka shikadai lalle yaga jarabta haka hajiya ke
fada sanda suke hanyar komawa Abuja.

Koda suka koma hajiya taso bin Shureim Sukoma zaria ammh Ummi tayi narai narai da
Fuska zatayi kuka,dole hajiya ta dakata da binsa sai zuwa wani zuwan,domin Ummi
hada kayanta itama tayi tace kafarta kafar Hajiya,gidane Su karime su cigaba da
zama,daman zaman tadakeyi don mu"azzam ne,kuma yau bashi to bataga amfaninta
ba,indai hajiya zata koma zaria to sai da sutafi tare bazata zauna kadaici ya
kasheta ba,domin ita yanzu wani kawan duniya da kyale kyalenta Duk yafitan mata
aka,ganin haka yasa hajiyar zama domin tace bashi kyautuwa abar gida babu kowa sai
yan"aiki koda an yarda dasu hakan kuskure ne,kuma ko yau mu"azzam ya dawo ta
tabbata bazai ji dadin hakan ba.

Sallama Shureim yamusu ya tafi bayan ya biya ma"aikatan hakkinsu na wata,dama shike
biya tunda mu"azzam din ya tafi,kuma ya tabbatar da ya cika musu store da kayan
abun bukata,Shima bai wani jin dadin zaman chan,ga kewan hajiya gana dan"uwa,aiki
ne kadai yake taresa ammh da badon haka ba,shima tattarowa zaiyi ya dawo nan shida
zulaika da yara,don mganar gaskiya he fell alone achan.

****************

*MAID*

Yau zahirah take da kwana uku cif agidan mijinta wanda zuwa wannan lokaci sau
daya takara saka Alhaji kabiru a idonta tun bayan zuwan da yagana tayi ta tarashi
suka fita bata kara ganinshi ba sai da aka kwana aka wuni da daddare ya shigo
dakinta, shima asace yanayi yana waigo su little Ummi ya dauka yana musu wasa koda
ta gaisheshi kasa kasa ya amsa yana binta da kallon sha"awa wanda dama tana, sanye
da wani riga da sikat na shadda kayan Sun amsheta ganin kallon dayake mata yasa ta
dauko mayafinta dake kan gadon ta yafa,dariya kawai yayi yana fadi afili.."To
amarsu miye na rufewa,karfa ki manta komai wayan amarya sai ansha manta.."

Sunkuyar dakai tayi tana wasa da adon mayafinta,bata ko dago ba,tambayanta yake
ko suna bukatar wani abu ta girgizamai kai,jin kamar motsin tahowa ne,ya shi saurin
mikamata Moodu dake hannunsa,ya Fice jikinsa narawa,da mamaki Zahirah ta bisa da
kallo kan ta tabe bakinta ko ajikinta ya cigaba da zama a inda yake wlh dayafi
mata.

Tun ranar kuma bata kara ganinsa ba,Saudayama tataba fitowa falo washegarin ranar
da"aka kawota data fito raka yan garinsu zasu koma kano,kuma iyakarta cikin falon
daganan tayi komawarta ciki,akwai mai aiki zulai itake kula da komai agidan hatta
bangaren girki,abinci har daki ake kawomata,gyaran dakin nata ma ita ta hana mai
aikin yi ammh da farko har ciki ta shigo zata gyaramata ta hutar da ita,in tatashi
da safe,daga wanka tayima yaranta babu abunda takeyi sai danne danne waya tana game
kowani abu,yagana kuwa bata kara ganinta ba ko alama,itama bata nemeta don tama
manta tana rayuwa agidan,itadai babban burinta Mijinta Ibrahim mu"azzam ya dawo
gida sukoma ma Aurensu yanzu shine agabanta.

Ranar da Zahirah tacika kwana ukun takira kawarta Asma"u awaya tana fadamata tayi
aure,kin yarda Asma"u tayi sai da ta rantse mata,Asma"u har kwallah tayi na
tsausayin mu"azzam bayan zahirah ta fadamata lbrin barinsa gida,Nan Asma"un take
fadamata suna WAEC ne yanzu,sai da zahirah taji tahowar kwallah a idonta sai ta
share bata nunama Asma'un komai ba sai ma addu'an Fatan alheri dataita
mata.,Sallama sukayi kowanne zuciyarsa babu dadi,shuru zahirah tayi tana jin daci
aranta,yanzu adan shekarunta tayi aure biyu?ga mtsalolin rayuwa sunki karewa,ga
yadda taci burin karatu arayuwarta ammh komai ya ruguje,share hawayen tayi tana
fadi cikin ranta"bakomai haka Allah yaso in inada rabon karatun agaba
zanyi.."tafada cikin dakewa lokaci daya tana sakin mirmishi ita kadai.

Dauko su little Ummi tayi ta goya moodu abayanta da zani,itakuma little Ummi
tana rike da ita tana dan zagaya dakin alamar lallashi domin ta fahimci yau din
sunajin rigima.

______________

Tashar Tasin dayayi Tundaga Airport ita ta saukeshi akofar gidan na mu"azzam mai
Taxxin yana fadin"Ga gidan nan yallabai.."yafada yana kallon inda aka makala lambar
gidan 16maitama Distrit.,Saukowa Abbie yayi da yar jakarsa ta matafiya kafin ya
ciro wallet dinsa ya zaro 5k ya mikama mai taxxin yana mai godiya,ganin kudin daya
bashi ne yasa ya dingamai godiya hannu kawai ya dagamai kafin ya karisa bakin get
din lokaci daya yana karema anguwar kallo yana jinjina kai,domin haduwar ta wuce
wasa,maida kallonsa yayi ga katon gidan da akace mallakin Mu"azzam ne,kafin Ya
karisa bakin get din ya saka hannu yana kwankwasawa.

Sani maigadi dake zaune shida Falalu suna hira sukaji buga get,kallon juna sukayi
domin abun ya zaman musu sabo,su hon suka sani ba buga kofa,da hanzari sani ya mike
ya isa ga get din yana fadin"waye..?

Abbie ya gyara tsayuwa yace"Nine.."kai ne wa..? sani ya tambaya,mirmishi Abbie


yayi kafin yace"bude ka gani mana.."jim sani yayi kafin Falalu yayimai,inkiya daya
budemana su gani,budewa yayi kadan yana leke,nan yaga Abbie tsaye yana
kallonsa,sama da kasa ya kallesa kafin ya kalli Fuskarsa,cikar kamala dana zati
tare da kwarjini su suka kashema sani jiki,cikin dakewa yace"mallam waka ke nema"?

Abbie yace"Suhaima nake nema Ummin mu"azzam..'Kura masa ido sani yayi kan
yace"toh toh..ammh gaskiya sai dai kajira a fado mata" dan mirmishi Abbie yayi
kafin yace"aright..."har sani ya rufe get din ya juya sai yakara dawowa yana
fadin"Am yi hakuri wa za"a ce mata ne..? Abbie yace"Kace mata khamis ne daga
Sudan.."

juyawa yayi ya nufi cikin gida,sallama ya doka afalon hajiya ta amsa tana
tambayan waye? shigowa sani yayi ya zube akasa yana gaida hajiya da Ummi wacce ke
zaune gefe tana binsa da kallo,hajiya ce tace"ah Sani ya"akayi ne..?

Sani yace,"lafiya lau hajiya,Hajiya Ummi ce tayi bako awaje.."Tare Hajiya da Ummi
suka kalleshi hajiya tace"bako kuma? daga ina? tafada tana kallon Ummi wacce tayi
kasake tanajinsu,don haryanzu bata fiye mgana bane sosai,duk da ansamu cigaba ba
laifi.

Sani yace"Toh Nidai yace min Khamis daga.."yafada yana daga kai alamar
tunani,tunda ya ambaci khamis tayi tsam da ranta tana kallonsa sai chan yace"yauwa
hajiya daga Sudan yace" Da dawani Sauri Ummi ta mike harta neman Faduwa take
fadin"Daga Sudan kace? tafada tana zaro ido
Kai yagyadamata kafin yace"eh haka yace hajiya.."ai kafin kace mene Ummi tafice
da gudunta hajiya da Sani maigadi suka bita da kallon mamaki,jin kasar da,aka kira
yasa hajiya mikewa tana bin bayan Ummi da Sauri,shiko sani da aka barshi zaune ya
rike baki yana mamakin to mekuma ke Shirin Faruwa.

Da gudu Ummi ta nufe get tana kiciniyar budewa ammh ta kasa,falalu ne ya karisa
yana fadin"lafiya kuwa hajiya? dagowa tayi tana kallonsa kan tace cikin
tsawa"Budemin get dallah mallam.."jikinsa na rawa ya karisa yana budemata domin
tukafin tafiyar mu"azzam rabon dayaji muryan ummi cikin Fada haka,yana budemata
Ummi ta fice da Sauri sai ko taci karo Abbie khamis tsaye yana kallonta nunasa Ummi
ta hau yi da hannu bakinta na rawa lokaci daya hawaye yana wankemata fuska.

"Kha..Mis..."Tafada jikinta na rawa duk da girma da kuma shekaru sun


lullube,khamis ammh bazai taba bacemata ba,balle ma hutu da jin dadi baisa yawani
chanza ba,sai dai shekaru da sukaja,shima cikin taruwar hawaye yake kallonta sama
da kasa ganin yadda Suhaimar ta rame kamar ba ita ba,ko abaya ba haka take ba lalle
rayuwa ta matukar juyama Suhaima baya

Shima cikin mamaki ya kirata"Suhaima.? yafada yana kallonta kawai sai ummi ta duke
ta fashe da kuka tana fadin"ka makara khamis kazo lokacin da Amininka ka,kasa
tadade da shafe idanunsa,Da'nsa kuma da muka haifa nayi sanadiyar barinsa kasar nan
gabadaya ya tafi bamu san inda yake ba,yanzu nikadai ce nake rayuwa ina girban
Abunda na shuka" tafada cikin mtsanancin kuka daidai lokacin da hajiya ta fito tana
fadin"suhaima shi wannan din waye? tafada tana kallon Abbie khamis dayake tsaye
yana jin Ummi da Sauraranta

Cikin kuka Ummi tace"Abokin moodu ne,yaya tare na fara ganinsu ranar da nafara
dora ido akan moodu gidanmu na chan sudan" da kallo hajiya ta bishi ta fadin"Allahu
akbar kabiran yanzu kake tafe.."dan mirmishi ya saki yana fadin"eh hajiya.."yafada
lokacin da wata siririyar kwallar ta zubomai ta gefen dan Siririn glass din dake
idonsa.

Kama Ummi hajiya tayi tana fadin"bar kukanan Suhaima mu shiga daga ciki,bawan
Allah shigo daga ciki maraba da zuwa.."hannunta ta rike suka koma cikin gida Abbie
khamis na binsu abaya har zuwa baban falon gidan hajiya da kanta ta shiga kichen ta
umarci su karime da su kawoma bako Abunsha da abun tabawa,kafin takoma falo su
shiga gaisawa da Abbie khamis,Ummi kuwa na gefe tana ta rafzan kukan kamar ranta
zai fita.

Hajiya tace"Tun lokacin da katafi baka sake waiwayo ba,abubuwa dadama sunfaru
ciki harda rasuwar amininka,da kuma barin danku gida"jinjina kai Abbie yayi kafin
ya zare glasa din dake idanunsa yace"Inada lbrin rasuwar Abokina,haihuwar dansa da
kuma bacewarsa ne bani da lbri.."nan ya shiga basu lbrin zuwansa da irin wulakancin
dasu Shettima da fadi sukayi mishi ya kareshe da cewa"tundaga lokacin bankara
farinciki ba Suhaima,sai da na samu lbrinki ta hanyar wani abokin karatunmu wanda
muka hadu dashi afilin jirgi sanda zan rakoku Nigeria har muka gaisa dashi,shi
yabani tabbanci Abuja kike zaune cikin wannan anguwan"yafada yana share kwallah.

Tuni kukan Ummi ya tsananta sulalewa kawai tayi akasa tana fadin"Wlh Amanace tacini
khamis,amanar da moodu yabaka to wlh dansane ya maye gurbinta,tunda Mu"azzam yafara
mallakan hankalin kansa baitaba sabamin da gangan ba,karfinsa,lafiyansa dukiyansa
da komai nasa akaina yake karewa,ammh ni zama wata uwa mara tsausayi farinciki ko
sau daya bantaba basa,ba sai ma nayi sanadiyar durkushewar rayuwarsa tunda gashi ya
barni ya bar aikinsa da duk abunda ya mallaka,kaicho ni kaicho ni Suhaima..."take
fada tana buga kanta akujera.

Tsausayinta yakama Khamis yaji kamar yafadamata mu"azzam na tare sai dai kuma
baizai iya ba,tunda ga yadda suka rabu da shi,gyada kai yayi yana fadin"to wai duk
meyafaru kuman bayani yadda zangane"ummi ta gagara mgana sai kuka,hajiya ce ta
bashi lbri kaf,kamar yadda mu"azzam ya bashi takara da cewa"tunda nake ganin
soyayyar uwa da d'a bantaba ganin soyyayar da d'a yakema uwarsa ba kamar yadda
mu"azzam kema suhaima,ya yarda ya bata komai ciki harda ransa matukar zatayi
Farinciki zai iya mallaka mata,yaron nan gabadaya rayuwarsa akanta yake
karewa,saboda biyayyah sujjada ne kadai baya mata,ammh yau duk waya gari
ya,waya,yau ina fadi,ta mutu ta bar duniya da abunda ke cikinta,yau ina shi
sheetima da abunda yake takama? babu shi,ba yan'uwansa duka Allah ya karbi abinsa
ga shi Allah bai basa haihuwa ba ga ciwo ya kwanatar dashi duk dalilin tafiyar
Danki,yayi nadama tuni,da ace suhaima kinajin mganata da duk haka bata faru ba.."

gyara zama Abbie yayi yana fadin"tabbas hakane,duk abunda kaga mutum yayi to
yajira sakamakonsa wajen Allah,yanzu shettima duk abunsa yana kwance babu lafiya to
wace dubara za"a ma Allah, kai abu baiyi dadi ba sam,suhaima ai ba"a rama cuta da
cuta,da alheri ake ramawa daga karshe sai ka ga kaine da riba,ammh babu komai
anytin will be alright zan nemo mu"azzam duk inda ya shiga afadin duniyarnan,koda
kuwa duk abunda na mallaka zai karene nayi miki alqawari suhaima,so kibar kuka,duk
abunda yabaru mukaddari ne daga Allah,kuma jarabtane daga indallahi.."haka yayi
tama Ummi nasiha kana tahakura tayi shuru,shashen mu"aazzam aka sauke Abbie ya
shiga yayi wanka ya sauya kaya kafin akawomai abinci yaci,ya kwanta ya huta.

Tun aranar hajiya takira shureim tana Shuraim tafadamai zuwan Abbie khamis yayi
murna sosai,kuma yace insha Allahu yana nan tafe cikin satin dazai kama zai
taho,hakika zuwan Abbie ya ragema ummi damuwarta haka zasu zauna suyita hira yana
bata lbrin cigaban da aka,samu achan sudan din,yafadamata rasuwar iyayansa,har sai
da Ummi tayi kwallah tana tuna hallacinsu gareta,nan yake fadamata yayi aure
ya'yansa biyu lubna da muhammed takwaran moodu,kuma yayi mata alqawarin yana komawa
zai dawo tare dasu.

Kwanansa biyu shureim ya taho wannan karan shida iyalansa yazo zulaika da
yara,sungaisa da Abbie khamis sosai,tunda yana ganinsa ya fahimci shine dan"uwan da
mu"azzam ke yawan fadi tare suka wuni suka kwana suna tattauna yadda zasu bulloma
al"amarin neman mu"azzam din,wanda Abbie ko Afuska bai nuna yasan inda mu"azzam din
yake ba.

Sai awashagari suka dauki hanyar maiduguri mota biyu sukayi,motar Shureim shike
driving gefensa kuma Abbie ne sai yaransa dake bayan mota motar da ushe kejanta
kuwa,hajiya ce da Ummi sai zulaikah suka yi wannan Tafiya,dayake sun taso da
wuri,kuma sunyi gudu koda karfe 2:00pm tayi suna cikin gidan shettima wanda suka
gansu kwatsam,shettima kuka yake yana rike khamis yana neman gafaransa,wanda
shikanshi khamis din sai da yayi kwallar tsausayin yadda rayuwa tajuyama shettima
baya nan yakara tsorata da duniya matuka,suna nan sai ga bukar yazo,nan shima aka
taru akamai bayanin Abbie khamis suka gaisa cikin fara"a mutumta juna lokaci daya
Abbie na kara bashi hakuri,Bukar yace,'babu komai,wlh komai ya wuce,da Abbie yanemi
ganawa da zahirah yakuma ga jikokinsa Shuriem ne cikin takaichi yake shaidamasa
tayi aure kuma tatafi da yaran,tunda tana shayar dasu ne.

Matukar razana Abbie khamis yayi saboda tuna yadda sukayi da mu"azzam akan
laillai laillai yaje ya duba masa hiransa da yaransa don Allah,harda kwallansa
alokacin,yanzu ya zaiji inyaje masa da lbrin bai ganta ba,kuma ma hartayi aure
tatafi da yaran gidan mijinta,bai da wannan karfin gwiwan na fadama mu"azzam
haka,sai da yasan me zai fadamai,fatan zaman lafiya yayimata daganan aka shiga
hirar duniya.

Kwana daya sukayi suka juyo suka dawo gida bayan sun cikasu da abun arziko,ko
wannan zuwa shureim yazoma dasu little Umm,kaya da madaransu,da kudi har 30k yace
abama zahirah ko suna bukatar wani abu,bukar din dai ya karba yace zai Tura mahgana
ta kaimata,zulaika ma taso taje gun zahirah ammh kemekeme shureim yahanata
zuwa,shifa har zahirah haushinta yakeji balle,bukar da kallonsa kawai yakeyi,saboda
yadda yabada goyon baya aka ketama dan"uwansa gona.

Kwana daya Shureim yakara yayi sallama dasu yakoma shida iyalansa,bayan sunyi
sallama da Abbie khamis shima gobe zai tafi,inAllah ya yarda,ummi kuwa hada kayanta
tayi tsaf tace sai Sudan don zamanta yakare a nageria,hajiya data saki baki da
mamaki,ta tambayeta gidan da dukiyar danta waxata barnawa,ummi tace ita zata
barmawa ita da Shureim, zata bi khamis takoma inda tafito wato gidan marayun da'aka
riketa,wannan kalamar saida ta sanya hajiya,kuka na tsausayin Suhaima,itafa
amaraici tatashi batasan kowani gata ba,sai na moodu wanda bai dade tare da ita
ba,Allah yakarbi abinsa,sai mu"azzam wanda yakoremata duk rashin wannan,yau babu
shi,dole Suhaima ta rasa sukuni.

Abbie ne yayi ta bata hakuri kanta zauna harjaye ya dawo yayi mata alqawarin
dawowa nan da lokaci kadan,ga nombar wayarsa data handline din gidansa duk yabata
don dai ta yarda,dakyar to Ummi ta hakura ammh tace in ya dawo wlh kafarta
kafartshi,ita tagama zama akasar Nageria tuni,tunda mu"azzam dinta ya barta taji
kasar ta ficemata aka.

Sati daya yayi cif,washegari Ushe yakaisa Filin jirgi tare da rakiyar hajiya da
Ummi,sai da jirginsu yadaga kana suka koma gida,sunajin kewa ko bakomai mutum ma
rahamane,balle Ummi datake ganin Abbie khamis kamar wani alahalinta ne.

Kuyi manage plz,banjin dadin jikina ne,u pryers iz needeed*

*Jamilajanafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NO 35*

"""Abbie ya isa kasar Sudan Lafiya kalau,wanda mooh da mu"azzam da lubna


harda mom suka daukosa daga Filin jirgi zuwa gida,bai samu zama dasu ba ,saboda
gajiya sai da yayi wanka yaci abinci ya huta,kana suka zauna,mu"azzam Ummi yafara
tambaya yatake,? wani hali take ciki? tana lafiya?

Abbie yafadamai Ummi tana cikin wani hali na kewa,da muradin ganinsa,dakuma
kadaichi da nadama,nan yake yafadamishi ummi tayi matukar nadaman Abubuwan data
aikatamai,tana bashi lbri tana kuka,Abbie yafadama mu"azzam cewa Ummi na bukatarsa
ainun kodon tallafan Rauninta,don tama yanke shawaran biyosa takoma gidan marayun
da"aka riketa.

Dukar dakai kawai mu"azzam yayi yana tsiyayan hawaye,hakika babu wacce takai uwa
mahimmanci arayuwar da"hakika duk da tarin laifin Ummi gareshi daidai da rana daya
baitabajin soyayyarta da kaunarta dayakeyi ta ragu ba,kullum kwanan duniya sai ya
fidda hawaye saboda tuna ummi ko karyawa bata iyayi,sai ta ganshi ta tabbatar da
lafiyansa kalau take iya sukuni,to yanzu yana tunanin yaya zata iya rayuwa
bashi,wlh tallahi ba ason ranshi yatafi ya bar Ummi ba,babu yarda zaiyi ne,alokacin
baya da zabi sai nesa da Ummi da Komai na rayuwarsa alokacin.

Abbie bai boyomasa ba,harta Rashin lafiyan Shettima,da zuwansu maiduguri da yadda
Shureim ya damu yanata fafutukar nemansa ko"ina,tsausayi tare da wani bakinciki
suka tarun ma Mu"azzam ranar sai da ciwonsa yayi kamar zai tashi,don nan take tarin
ya sarkeshi ya shiga yi ba kakkautawa,Lubna ta rude rikosa tayi tana jeramasa
sannu,Abbie bai kyalesa ba yayi ta masa nasihan yarda da kaddaran ya cire abunda
ke ransa yayi Shirin komawa ga mahaifiyarsa,wacce take bukatarsa,Fada yayi masa
sosai kuma da alama Nasihan tayi tasiri ga mu"azzam domin koda yakoma daki shuru
kawai yayi,shibama takansa yake tunanin halin da Ummi ke ciki yafi damunsa,ga
hiransa Abbie baice mai komai ba kuma yanajin Nauyin Tambayansa,lokaci daya yaji
yana kewar gida,ga Tsausayin Halin dan"uwansa ke ciki,ga son gani ya"yansa dayake
kwana dashi ya tashi dashi,dole ya daurema zuciyarsa,yakuma yarda ya amince haka
Allah ya tsaramai bazai kara samun wani jin dadin rayuwa ba.

Shiko Abbie yaki dago zencen zahirah ne,saboda kada mu"azzam ya tambayeshi,game da
ita shikuma bazai iya gayamasa tayi aure ba,saboda sanin Halin dayake ciki,duk
akantane,to ya zaiji indan Akacemai tayi Aure,shiyasa yaki mai mganar ma gabadaya
shi soyake ya barma Allah komai yakoma gida gun Ummi yakuma cigaba da aikinsa
Abunda yafaru ba shikenan Tsinkewar rayuwarsa ba akwai saura,in yayi hakuri in
sunada rabon zama sai su zauna.

***************
*Maid*

*BAYAN SATI DAYA*

"Yau takama asabar ne,lokacin karfe 11:30am,na safe ne,zahirah na cikin


dakinta tagama yimasu Little Ummi wanka kenan,ta shiryansu cikin kayan
sanyinsu,wanda cikin sakon da mahgana ta kawomata tace sakon Shureim ne,nan take
fadamata zuwansu dakuma zuwa Abbie khamis,jikin Zahirah yakara sanyi ta tsnke da
al"amarin duniya,mganar Lbrin mu"azzam kuwa koda ta tambaye Mahgana cematayi bawani
lbri haryanzu dai ana cigaba da addu"ne,bata nunama maghna komai ba sai bayan ta
tafi,ta tasa su moodu tana kuka,kukan data rasa dalilin yinsa,ammh tafi karkata
hakan da tsausayinta kanta datakeji data ya"yanta domin haryanzu batasan menene ma
makomarta acikin gidan ba.

Tana goye da Moodu,little tayi barci,kamar wasa taji kururuwan kamar ta mace,ana
ihun na shiga uku na lalace, tsayawa tayi ta saka kunni,dakyau sai taji acikin
falon gidan ne,ihun ke fitowa,kuma ma harda muryan Alhji takeji yana fadin"Haba
yagana,kibar kiran kin shiga uku,mama tatafi,ita data tafi batayi Sauri ba,muda
muke nan bamuyi jinkiri ba,addu"anki take bukata ba kuka ba" yafada cikin damuwa.

Da Sauri Zahirah ta bude kofa ta fito tana bin yagana da kallo wacce ke birgima
akasa tana ihu,ga Alhaji sai faman Riketa yakeyi yana bata hakuri,ga zulai ma agefe
tayi tagumi cikin mamaki zahirah ta karisa tana fadin"Subhannallah..Lafiya kuwa?

Alhaji ya dago yana kallon zahirah kafin yace"wlh Allah ne yayima mahaifiyar
yagana rasuwa,yanzu aka kirata ake fadamata.."yafada cikin nuna alhini,fuskar
zahirah na bayyanar da damuwa tace"ashSh..Allah sarki Allah yajikanta da Rahama,ai
ba kuka zatayi ba tashi zata yi ku hanzarta tafiya ko? Tafada tana kallon yagana
kan tace"Allah yajikanta Da rahama.."

Ko amsa mata yagana batayi ba,ta mike tana fadi cikin kuka"Alhaji muje,wayyo
mamata.."take fada kamar wata zararriya,Alhajin ya amsa da Amin,daki yakoma da
Sauri ya daukomata mayafinta ya bita waje,domin Tuni harta fice zuwa haraban gidan
tana,kuka,da kallo zahirah ta bisu daidai lokacin da Alhajin ke fadin"bari na kaita
zan tsaya nasamu jana"iza" yafada yana kurama zahirah ido
ganin kallon dayake mata ne,yasa tayi saurin cewa"Toh adawo lafiya.'tare da zama
kan kujeran tana kokarin sauko moodu daya fara kuka,zulai tayi saurin zuwa ta
karbesa tana chabesa sama,dama tana yawan zuwa daukansu,saboda tana son yaran,karo
na farko da zahirah tazauna Afalon hartakai tsawon wani lokaci,koda little Ummi
tatashi zulai taje ta daukota ta goyata ita kuma ta goya moodu,suka fada kichen
suna aiki tana taya zulai saboda yau ta samu sake ba Alhaji ba yagana don Tunda ya
fita bai dawo ba har yanzu.

Misalin karfe 5:00pm na yammah Alhaji kabiru ya shigo agajiye,lokacin har sun
kammallah girkin zahirah tasake yin wanka,ita da yaranta,tana sanye cikin riga da
sikat na wani material dinki Fitted ne yakamata sosai matuka,tasanya dankwalinta
tayi Daurin nan na Maryam babangida,ta tura gashinta cikin ribbom duk da
ba,kwalliya tayi ba tayi kyau sosai cikin kayan kamar ba ita ba,suna zaune afalo
suna hira da zulai yayi sallama ya shigo.

Zulai ce ta mike tanamai Sannu da zuwa amsa yayi yana karban little Ummi dake
hannunta,daganan ciki ta shige ta barsunan,shiko tunda ya shigo yake kallon zahirah
yadda tatafi dashi,itako lura da kallon dayakemata ne,yasa ta zargu ta kasa
tashi,kanta na sunkuye taji sanda yazauna kusa da ita yana fadin"Srry amarya yau an
barki ke kadai.."yafada kafadansa na gogan nata.

Tuni jikinta yafara rawa tadan mtsa tana fadin"ayyah babu komai,ya hakuri? Allah
yajikanta"kallonta yayi yana fadin"Hakuri da godiya matata,ai ni Rasuwar nan,bazan
ce komai ba,ammh nikam tayiman dadi.."gabanta na faduwa tadago tana kallonsa kafin
tace bakinta na rawa.."sabo.da me..ne..? tafada bakinta na rawa.

Mirmishi yayi yana fadin"Dalili kikeson ji? yafada yana kafeta da ido.."gyada kai
tayi gabanta na fadi,ba zato kawai taji bakinsa daidai kunnanta yana fadin"saboda
yau zan samu kebewa da amaryata,kilama har nasamu nasaran bata ajiyan yan hudu
wannan karan"yafada yana sakarmata hucin mganarsa bisa dogin wuyanta,Tuni jikinta
ya dau rawa tayi Saurn matsawa,wanda yayi sanadiyar Tashin moodu take barcin kwance
agefenta,da kallo yabita yana dariya yake fadin"meye haka,sai kace wannan Shine
farkon ki.."yafada yana wani kallonta kasa kasa.

Ai da hanzari Zahirah ta mike zata bar wajen,ammh me,hannunsa taji cikin nata
yasaka ya rikota tadawo da baya tafada gefensa kadan,ya rage tafadama kan Little
dake hannunsa,saurin kallonsa tayi zatayi mgana yayi Saurin cemata"Abinci fa?yau
Tunda yagana batanan bazan samu mai bani abincin ba.."yafada yana sauke kanshi bisa
dogin wuyanta yana shinshinawa.

Jikinta na rawa tafara kokarin Tashi tana fadin"Armmm..Bari akawo maka.."tafada


bakinta na hadewa ganin yadda ta rudene yasashi sakinta yana fadn"plz ki kawonin
nan,kar ki jera bisa dinning din nan.." yafada yana binta da kallo yadda ta saurin
fadawa kichen jikinta narawa,mirmishi yayi yana kokarin daukan moodu wanda yafara
kokarin yin kuka yana mamakin wayon yaran watanninsu biyar ne,ammh sunyi wayau kiu
dasu,yana musu wasa suna bangala dariya,jikinta na rawa ta kawoso warmmers din
abinci ta hau jeramai bayan ta shimfidamai babbar darduma tanayi tana tura baki
aranta tana fadin"lalle nema mutumin nan,ko ya mu"azzam bantaba jerama abinci bisa
darduma ba,sai kai.."take fada aranta gefe daya kuma tsoro ya mamayeta.

Bayan tagama zata gudu yayi saurin dakatar da ita da Fadin"dawo ki zauna ,ban
sallameki ba"babu yarda ta iya illa dawowa datayi ta zauna tana tura baki,duk yana
lura da ita,kasa ya sauko bayan ya jiyemata moodu dayayi barci,little ce idonta
biyu da ita ya zuba abincin tunda baisamu an zuba masa,farar shinkaface da miyar
kifi,yaci abincin ammh bada yawa ba yana goge bakinsa da Tissue yace"kira zulai ta
kwashe kayanan,tunda naga kin gaji da aikin"yafada yana mikewa sabe da little
lokaci daya yana fadin"bari naje nayi wanka,zan dawo miki da ita" yafadi yana
wucewa dakinsa.
Da harara tabisa kan ta mike ta hau jiddan kayan tana maidwa kichen,ciikin sauri
takammallah takoma dakinta bayan ta dauki moodu dayayi barci,ta kwantar dashi
tafada tiolet tayi wanka ta dauro alwala tazo ta kabarta sallah,ta idar da Shafa"i
da wuturi kenan,tana hanzarin mikewa tasakama kofar makullin,tayi alqawarin sai dai
little Ummi ta kwana wajensa,ammh bazata bari abunda ya gudurta yafaru ba, sai da
me,tamike kenan tana linke sallaya ya sawo kai dakin da sallama,yasauya kaya zuwa
bakar doguwar jallabiya,little tana sabe bisa kafadansa tayi barci da kallo ta bisa
lokaci daya taji gwiwanta yayi Sanyi,bai kalleta ba,yawuce ya kwantar da ita kusa
da dan"uwanta,ya dawo yana kallonta kai tsaye yace"kina da alwala.,?."yafada yana
kallonta.

Cikin rawan jiki tace"eh.."gaba kawai ya wuce yana fadin"shimfida sallayan.."haka


kurum yace,tsaye tayi tana kallonsa,kafin tayi mgana ya kabarta sallah,dole ta
shimfida sallayan tabisa sukayi raka"a hudu kafin ya sallame yana kwararo
addu"oinsa cikin ilimi,aran Zahirah tace tabdijam ashe kana da ilimi ammh kana
zaune mace ta asirce ka,yadade yana addu"a kafin ya shafa,juyowa yayi yana kallonta
itako tayi Saurin sadda kai jikinta na rawa.

Bai mata mgana ba,ya mike yaje yasakama kofar makulli,kafin yakoma kan gadon ya
dauko yaran daya bayan daya ya jerasu bisa wata kujeran cussinon,tana da fadi da
tswo kamar gado take,kwanatar dasu yayi ya tofa musu addu"an kafin yakoma bisa
gadon yazauna yana kallonta,cikin dakewa yace"Zo nan Zahirah.."yafada cikin
kakkausan murya.

Kadan yarage zahirah bata saki Fitsari ba,savoda tsoro jikinta na rawa ta mike ta
isa garesa tana fadin"ga..ni.."kanta na kasa,sama da kasa ya kalleta kan yace"ki
cire hijabinki kizo nan nace" yafada cikin bada Umarni,jikinta na rawa tadago tana
kallonsa kafin idanunta su ciko da kwallah girgiza kai tayi tana fadin"bazan iya
ba.."tafada tana sharbe majina alamar kiris yarage bata saka kuka ba.

Tsam ya mike ya isa gareta yasaka hannu ya zare hijabin jikinta yayi wurgi dashi
yana fadin"meye kikeyi haka?kamar bakisan komai ba kefa ba yarinya bace,kamar yadda
nima ba yaro bane,saboda haka dukkanmu munsan Abunda yakamata basai na tsaya ina
miki dogon Turanci ba."yafada yana rumgumota kuka kawai Zahirah ta fashe
dashi,saboda ganin yadda ta shiga hannun Alhaji ba hanyar tsira.

Shafata yafarayi yana shinshinan wuyanta kafin ya zage mata zip din rigarta yayi
cireta gabadaya bra dinta ma rabata yayi da ita,lokacin dayayi arba dana
Shanunta,wanda suka cika fam dasu cikin rudewa yake lagudasu yaji abu atsaye cur,ba
irin na yagana ba kamar silafas😂itadai zahirah dikim tayimai tana hawaye tanaji
yajata kan gadon ya kwantar kafin ya cire jallabiyan jikinsa ,lokaci daya yana
kashe fitilar dakin bayan ya kunna dumlight din dakin.

Tanaji tana gani ya hayo kanta yana binta da sumba jikinta na gogan nasa,kukanta
yakaru ne sanda taji yayi kasa da sikat dinta lokaci daya da pant dinta ganin yadda
take kuka yasashi rumgumeta yana fadin"kiyi hakuri kibarni nasamu natsuwa dake,in
kuma inada rabo har nayi nasarar baki ajiyar da"na ko ya"ta aciki mahaifanki don
Allah" yafada yana shafa ta ta ko"ina.

Cikin Ran zahirah tayi Saurin cewa"ba Amin ba.."tafada tana cije lip dinta
tanajinsa yagama wassanin da ita ya nemi hanya yana karanto addu"ar saduwa da iyali
idanu ta runtse daidai lokacin daya shigeta da karfi rikesa tayi lokacin dataji
wani azaba ya ziyarce ta,bata san sadda ta furta" wayyo Allahna.." tafada cikin
azaba da ZUBAR KWALLAH.

Mirgina kanta tayi gefe tana kuka hawayenta na zuba masu zafi cikin wata murya
take fadin"ka yafemin..."take fada tana kuka,saboda bata da yarda zatayi ta gujema
kaddaranta tabbas wannan yana cikin abunda Allah ya tsara musu ita da ya mu"azzam
basu da yarda zasuyi.

____________________

*Sudan*

""Zuwa wannan lokaci tuni mu"azzam ya yanke ma kansa shawaran komawa nageria
koda bayaso,domin akwanakin wani mafarki yake mai ban tsoro,sai ya dinga,ganinshi
cikin wani daji bakikirin babu gida gaba babu baya,yana cikin waige waige sai ya
hangosu wasu yan yara guda biyu suna tahowa inda yake,shima cikin azama zai nufesu
ammh kafin ya karisa sai kasa ta rufta atskaninsu rami ya bayyana mai
girma,hankalinsa ya tashi yaran suna mikamasa hannu shma yana mika musu hannu ammh
hanunsu baya kaiwa saboda ramin daya raba tsakaninansu,suna cikin hakane sai gawata
mata tazo gabadaya jikinta alullube ko Fuskarta ba"a gani tazo taja hannnun yaran
da karfi tafara tafara tafiya dasu,suko suna kuka suna mika musa hannu,yana mika
musu hannu,ammh kememe taki sakinsu saima kara jansu datakeyi suna kuka suna
mikomasa hannu ahaka harsuka kusa bacemai kana matar ta waiwayo da Fuskarta daidai
lokacin da haske ya bayyana kawai sai yaga Fuskar Ummi,ta bayyana Idanunta suna
zubar kwallah.

Cikin karaji ya Furta "*UMMI NA..*"yafada karfi daidai lokacin daya farka daga
mafarkin duk yahada zufa,koda ya duba dakin babu kowa,yana tunanin mooh yatafi
office,yadade zaune hannunsa dafe kai yana nazarin mafarkin dayayi,inbaiyi kuskure
ba ya"yansa da mahaifiyarsa suna bukatarsa,tun yanzu kafin lokaci ya
kuremai,hankalinsa tashe ya tashi ya fada tiolet yayi wanka yazo ya shirya cikin
riga da wando black and white,sallolin dasuka kubcemai yayi domin yadade yana
barcin.

Fitowa yayi falon daidai lokacin da Mom ke cema Abbie "wai ya mganar matar tasa
da yaran,naji bakace komai ba haryanzu.?"jin haka yasa mu"azzam dakatawa yaji mai
Abbie zaice,ajiyar zuciya Abbie ya sauke kafin yace"Ina sane naki cewa komai
Rumana,koda naje na nemi ganawa da itakanta,yarnyar,naga kuma jikokina dana ma
mu"azzam alqawarin dubosu in naje,to na tarar da yarinyar tayi aure harta tare,kuma
tatafi da yaran gidan mijin.."

Dafe kirji mu"azzam yayi yana rike bango saboda yadda kalaman Abbie suka kusa
sakawa ya zube kasa bai shiryaba,cikin,bin bango ya kariso falon yana fadin"my
Hirah ce..Ta..yi..Au..re.."? yafada yana karisowa falon hannunsa dafe da kirjinsa
lokaci daya hawaye na kwaranyomai.

Atare mom da Abbie suka kallesa domin basusan da karisowar gun ba cikin Tashin
hankali Abbie yace"Shikenan Final..'"yafada yana karisawa kusa da mu"azzam yana
fadin"cool down Son,waya cemaka tayi aure,? yafada yana rikosa fizge kansa mu"azzam
yayi yana fadin"kai kafadama Abbie,kai naji kana fada,plz and plz tell me d
truth,da gaske Zahirahta tayi aure,kuma tatafi mun ya"ya gidan mijin."?yafada cikin
tswa idanunsa Sunyi jawur jijiyoyin kansa sun tashi har lokacin yana rike da
kirjinsa.

Abbie ya bude baki zaiyi mgana mu"azzam ya dagamai hannu yana fadin"plz
Abbie..Juz want to know.."yafada yana tsiyayar hawaye,runtse ido Abbi yayi yana
fadin"eh da gaske ne Son but.."No.."Mu"azzam yafada yana buga kansa da garu yake
fadin"No..No...No..My hirah iz my alone.."yake fada yana buga kansa da garu wanda
har kansa ya fashe yafara zubar da jini

Hankalin Abbie atashe ya nufesa yana fadin"Son..plz stop it.."yake fada yana nufar
mu"azzam din,mom kuwa kuka ta saka,Matswa mu"azzam yayi yana kallon Abbie yana
fadin"No Abbie Stay where u are.."yake fada yanaja da baya yana kuka kamar wani
tababbe.
Daidai lokacin Lubna da tashigo falon ganin halin da mu"azzam yake ciki ne,yasa
tayarda jakar hannunta ta isa garesa da gudu tana fadin"ya mu"azzam..."tafada da
karfi dagowa yayi yana kallonta kafin ya saka hannu ya tare hancinsa dayake zubar
da jini baiyi mgana ba kawai ya juya yana tangadi yake fadin"don"t come closer juz
leave me,leave i want to die.."yake fada jini na zubomai ta baki.

Da gudu Lubna ta karisa kusa dashi tafada jikinsa ta rumgumsa ta baya tana
fadin"bazaka mutu ba,bazaka mutu ba,domin kana da muhimmanci wajen wasu rayukan
dadama,don Allah ya mu"azzam kabari na duba ka plz.."tafada tana kamkamesa cikin
kuka.

cak ya tsaya yana bin hannunta data zagayo dashi cikinsa da kallo kafin ya bambare
hannun ya juyo da ita yana kallonta Itama shi take kallo tana tsiyayyar hawaye
bakinsa na zubar jini lokaci daya da hancinsa,yace cikin wata murya "Do u luv me?
do u want to stay wit me lubna,zaki rayu da wanda zuciyarsa zata dauwama ason
Zahirah,zaki zauna da wanda zai dauwama akunci na har abada,zaki zauna da wanda
baya kallon ko wace mace da sunan so sai hirah,shin zaki iyazama dashi kuma
kicigaba da sonshi.."yafada ciikin ihu yana jijjigata yace"Yes naji nakuma yarda
rayuwata yanzu bata dawani Sauran amfani ta mutu Tunda zahirah tabarni juz tell me
zaki soni ahaka kuma ki zauna dani,answer me.."?! yafada cikin tsawa.

"Yes i do..."!lubna ta fada bayan Ta sulale akasa ta zauna tana fadin"yes i


do.."i love u ya mu"azzam frm buttom of my hrt tun ranar dana fara ganinka i swear
i die for u,zan rayu dakai na bautakama koda bazaka taba daga ido ka kalleni ba yes
i accepted nima tawa kaddaran kenan.."tafada kuka nacin karfinta,shima mu"azzam
Sulalewa yayi yana kallon Abbie da mom harda mooh daya shigo ba dadewa da suka zura
musu ido kamar suna watching Film.

Yace"plz Abbie..Ka..Au..ra..Min..Lubna...gobe.."yafada yana dafe kirji,yana tari


kuma Abbie kuwa hawayen dayake boyewane, suka kwaranyomai yamakasa mgana Mu"azzam
yasake cewa"kar...Ka..ce...a..a.."yafada tari nakara sarkeshi lokaci daya da
zubowar wani gudan jini daga bakinsa,da Sauri lubna ta rikosa tana fadin"Abbie ..."
da karfi.

Jikin Abbie da mooh na rawa suka karisa Suka rikesa Abbie na fadin"Don"t go
Son,wakeup nabaka auren Lubna gobe sai adaura muku aure.."yafada yana
jijjigasa,lumshe ido mu"azzam yayi yana sakin mirmishi kafin ya damke hannun Abbie
yana fadin"Tanque Abbie..."yafada kafin jinin yafara zubowa ta hancinsa lokaci daya
jikinsa na saki,kafin kuma idanunsa suka fara rufewa

Da wani irin Ihu da firgici lubna take Furta.."No...."lokaci daya tana tare jinin
da duka hannuwanta.

_*Wowowo Janaf fans ya kukaga page din yau? very interresting ko? Tarihi ne zai
maimata kansa,domin haka Moodu yayi daga zuwa sudan yadawo da Ummi Suhaima,tabbas
hakan yana cikin kaddaransa ne,ga mu"azzam ma zai dawo da lubna,shima yana cikin
kaddaransa,ga zahirah Alhaji kabiru yafara moran sadakinsa,bata da yarda zatayi
shima yana cikin kaddaranta,bakomai kake so Arayuwa kake samu ba,ba kuma koda
yaushe ake Farinciki,yau ayi Farinciki gobe akasani haka,so tari muna mallakan abu
ne batare da munsan abun zaimana wani amfani ba,sai don kawai bamu da yarda zamuyi
ne,sau tari zamu hadu dawasu mutune,mu so su koda son bazai mana amfani ba,to lubna
tana son mu"azzam koda soyayyar bazata amfaneta ba,Shima zai aureta koda Auren
bazai amfaneshi ba,Allah kadai ke iya tsarama bawa Rayuwarsa yadda yake so kodon
yabamu wata aya dazai zama izini garemu,am srry duk wanda page dinnan bai masa
ba,ya yafemin haka Salon lbrin yake,Ngd sosai Allah ya sadamu da kaddaran da zamu
iya dauka Amin*_🙏
*Sharhi nakeso yau sosai bani son wannan godiyar yau,kufito ku tattauna saboda
Karfin gwiwata plz*

*comment, share and vote*

*Janafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I Dedicated dis page to u guyzs ZUMUNTA NOVELLA.,.Special thanks,to u Maman


sayeed and Noor,Aisha Aliyu,Yar Fulani,Nusiba gidado(wish u quick recovery
dear),Ummu sudess,and u Ummu husna,and all members of d group,..Thank you once
again,Janafty relli appreciated*_😘✌

*NOT EDITED*💥

*NO 36*

Cikin azama Mooh ya mike yana fadin"Abbie kamosa muje asibiti kamar fa ya suma
ne? yafada yana rikosa da hanzari lubna ta mtsa baya Abbie ya tallabo Mu"azzam mooh
ma yatallafo gefensa suka fice dashi zuwa haraban gidan,lokacin tuni ya suma
jikinsa ya saki,bayansu lubna tabi tana rafzan kuka,mota mooh suka sanyasa,kafin
Abbie yazauna baya tare dashi shikuma mooh ya shiga bangaren direba yaja suka fice
da hanzari.

Lubna ta nufi motarta tana fadin"mubi bayansu mom.."tafada cikin kuka,komawa mom
tayi ta yafo gyale kan doguwar rigar dake jikinta tafada motan Lubna suka mara su
Mooh baya.

Asibitin da lubna take aiki Suka kaisa suna isa cikin,gaggawa likoci suka amshesa
sukayi cikin emergency dashi suna kokarin ceto Numfashinsa,ciki harda Dr
Sultan ,lubna ko tana waje takasa shiga, kuka kawai takeyi kamar ranta zai fita mom
ce ke rumgume da ita tana faman lallashinta mooh ko da Abbie suna tsaye suna safa
da marwa,fuskokinsu babu Annuri ko kadan hankalinsu amatukar tashe.

Likitocin sunyi matukar wahala akan Mu"azzam domin condtion din dayake ciki yayi
over gaskiya wannan karan ma,ya rasa jini da yawa,koda akazo cikin gaggawa ana
bukatar jinin Lubna ta mike zata bada Dr Sultan ya dakatar da ita domin yace ko
tamanta ne,bafa tayi wata da bada jininta ba,bazai yuyu yanzu asake diba ba,sai
alokacin su Abbie kejin Lubna tabawa mu"azzam jininta tun farko,tundaga lokacin
Abbie ya yarda ya Amince yarsa tafada kaddaran son mu"azzam wanda shikuma yake
kwance yana fama da jinyar soyayyar watanta.

Siyan jinin akayi leda biyu aka sanyamai bayan anyi nasaran Tsaida jinin dakuma
daidatuwar Numfashinsa,ammh ta taimakon Na"urorin dasuke jawo Numfashinsa,likitocin
sunyi ta masu Abbie fada suna fadin"Tayaya za"a dinga barin masu wannan problem
suna zama cikin damuwa yakamata duk abunda suke bukata ayi musu shi cikin
gaggawa,ba"a son su dinga zama su kadai balle su yawaita tunani mara kyau,yanzu
gashinan yakai mataki na biyu domin gefen zuciyarsa hartafara kumbura sakamakon
mtsamata dayake da tunani hade da damuwa,sunce agaggauta yimai duk abunda yake so
kafin ya farka matukar suna son da"nsu araye domin akara Faruwan haka daidai ne
yake,da Rasa rayuwarsa domin zuciyarsa tana gabda kaiwa stage din karshe.

Iya tashin hankali Abbie ya shiga dafe kansa kadai yayi yana kiran Sunan Allah
mooh dake gefensa ya dafa kafadansa yana fadin"plz Abbie ka cikama Mu"azzam
alqawari ka daura masa Aure da lubna,saboda gudun kada mu rashashi,haka Allah ya
nufa lubna ce matarsa bawa bai isa ya gujema kaddaransa ba.."yafada idanunsa sun
kada.

Juyowa Abbie yayi yana fadin"Taya zan daura Auren mu"azzam da lubna alhalin
zuciyarsa,bata tare da ita,tana tare da tsohuwar matarsane,anya baka ganin hakan
cutuwane garesu duka biyun damu kanmu gabadaya.."Abbie yafada yana kallon
mooh,girgixa kai mooh yayi yana fadin"Kaddaran Allah kenan,ada muna da masaniyar
zuwansa garin nan ,har lubna ta hadu dashi ta taimakamai? harta kawo shi gidanmu
kaganshi a mtsayin wanda ka dade kana nema shekara da shekaru? bamu da masaniyar
komai Abbie,to kadauka duka komai Allah ya tsarashi ne,kuma baka tunanin ita lubna
na tsananin sonshi? wlh nadade da gane lubna na son mu"azzam Abbie,kuma rasashi
tamkar itama takamu da irin ciwonsa ne,kenan kana so ayi biyu babu ne,? yafada
hawaye na kwaranyomai.

Tsuru da ido Abbie yayimai kafin yace"u are great son..,tabbas mganarka haka
take komai da Allah ya tsara daki daki yake zuwa,na yarda na Amince zan daura musu
aure ammh sai in da yardan ita lubna taji tagani zata iya auransa,to ni bani da
mtsala dole ne bazan musu ba dukkansu.."yafada yana kallon mom da lubna wa"inda
suke gefe suna jin duk abunda suke fadi...

Takowa yayi har gabanta kafin ya kira sunanta "Lubna."yafada yana dukawa bisa
gwiwowinsa dagowa tayi tana fadn"Na"am Abbie.."tafada lokaci daya hawaye na
kwaranyomata,kallonta yayi cikin ido kafin yace"Ki fadamin gaskiya bawai don zakiyi
taimako ba,da gaske kina son mu"azzam? kuma kin yarda zaki zauna dashi ahaka?
yafada yana kafeta da ido..

Dagowa tayi tana kallon Abbie kafin ta sunkuyar dakai hawaye suna zubomata
tace"ya zanyi Abbie? juz tell me ya zanyi? wlh nayi kokarin yakice son mu"azzam tun
lokacin danaji lbrinsa ammh ina Allah baya shawara da mutum lokacin dazai Umarci
mala"ika daya diga soyayyar dayanmu a zukatanmu ba,bani da zabi Abbie,i Swear zan
iya rayuwa da mu"azzam ahakan Abbie,shikuma yacigaba da rayuwa da son wata,i accept
na yarda it my destiny.."tafada tana dora fuskarta bisa kan hannun Abbie tana kuka
mai cin rai.

Mom dake gefenta ta rumgumeta tana fadin"a"a karkiyi haka dota,baki tunanin ki
rayu cikin kuncin rayuwa,tunda baya sonki."Tafada tana rumgumeta,kamkameta lubna
tayi tana fadin"Wlh zan iya mom,indai zan dinga kallonsa amtsayin mijina koda bazai
taba kallona amtsayin matar aurensa ba,naji nagani kuma zanyi mai biyayyah tamkar
baiwa agaresa"Tafada tana tsiyayan hawaye.

Mikewa kawai Abbie yayi yama Mooh inkiya daya biyosa,tashi yayi tsam ya
biyosa,suka fice,suna fita haraban Asibiti Abbie yakira wani wanda yake kamar uba
garesa sukayi mgana,mota yafada yama mooh mgana akan sukoma gida,cikin lokaci kadan
suka isa gida,suna zuwa Abbie ya shiga daki ya fito da wasu takardu ya kara umartan
mooh daya kara jansa su koma,wanda wannan karon wani babban masallacin jumma"a suka
nufa,fita Abbie yayi yashiga masallacin yasamu Liman Abudulfatahi yayi masa bayani
wanda ya gamsu sosai suna cikin mganane sai ga wanda Abbie yakira awaya ya karisowa
Mooh ya shigo dashi har cikin massallacin,inda suka tarar da mutane uku kachal,nan
da nan aka fara neman Aure Abbie shne waliyin mu"azzam kuma yabiya sadakinsa da
wani katom gidansa dake nan,sudan din wanda akallah zai kai kimanin kudi naira
miliyan biyar da wani abu,ayayinda liman Abdulfatahi yayi amshI Auren Lubna tare da
shaidun da suke, wajen aka gudunar da daurin Auren cikin lokaci kadan Lubna ta
tabbata amatar mu"azzam,kaddara ta riga fata.

Bayan Daurin basu wani jima ba,Abbie yayima Liman Abdulfatahi godiya suka komo
asibitin yana zuwa yamika Ma lubna takardun gidan yana fadin"ga Sadakinki,an daura
miki aure da mu"azzam yanzunan"amsa luba tayi hannunta na rawa ta dago tana kallon
Abbie kai yadagamata yana fadin"Eh..,Ina fatan hakan yazamo silar
mirmishinki,dariyan mu"azzam da farincikinmu nan gaba.."Mooh da mom suka amsa da
amin itako sunne kai tayi tana mirmishi lokaci daya hawaye na zubomata.

Dr Sultan daya fito daga dakin da"aka kai mu"azzam kafin farkawansa,yaji mganar
Abbie dafe kansa yayi,yayi saurin komawa da baya ya fada office dinsa ya rufo
kofa,karan rufe kofar suka gani da gilmawar mutum,da hanzari lubna ta mike bata ko
tamtama Dr sultan,kai tsaye ta nufi office din ta tura tashga,kan kujera ta gansa
zaune ya dora kansa bisa teburin dake gabansa,karisowa tayi zuwa gabansa kan tace

"Dr..." Tafada cikin wani yanayi,dagowa yayi abunda yarazanata hawaye taga zuna
zuba a idanun Sultan,baya taja tana fadin"wht is..."Shiii..." yadagamata hannu
kafin ya mike ya tako gabanta yana fadin"basai kince min komai ba lubna,naji
komai,bawai ina kuka bane saboda ban sameki ba? no ina kuka ne saboda na tsausayin
kaina,ashe har zuwa tsawon wannan lokacin son maso wani nakeyi?"yafada hawaye na
ziraromai

Juyamata baya yayi yana fadin"Kowa data sa kaddarar lubna,ni tawa itace Son wanda
baya sona, wlh tallahi zan mutu da sonki da muradinki acikin zuciyata,anywhre Allah
yabaku zaman lafiya" yafada lokaci daya yana goge kwallarsa kafin ya isa bisa tebur
din yadauki wasu takardu yaraba ta gefenta ya wuce.

Jikin lubna amatukar sanyaye ta sulale ta zube kasa lokaci daya ta fashe da kuka
tafadin"Kaicho ni,inama ace zan ya kaucema kaddarata,inama zan iya cire soyayyar
mu"azzam araina,ina ina ma'"Take fada tana kuka kan tacigaba da cewa"Bazan
iyaba,domin bani na dorama kaina ba,ammh wlh Dr sultan koda bana sonka bazan taba
manta hallacinka gareni ba.."Tafada tana gunjin kuka,kamar wata mahaukaciya,sai da
tayi ya isheta kana ta shiga tiolet din office din wanke Fuskarta ta fito.

Mu"azzam bai farfado ba sai washegari da yammah,yana farkawa yafara Tambayi


Abbie'An daura auren ne Abbie.."Abbie ya riko hannunsa yana fadin"Tunjiya Son,bani
so yadda na rasa Aminina kaima na rasaka,bayan kuma nayima Suhaima Alqawarin nemoka
duk inda kake"Damke hanunsa Mu"azzam kafn yace"Ngd Abbie..ngd Abbie.."yake fada
hawaye na kwaranyomai kafin ya runtse ido ya bude ya dorashi kan lubna wacce ke
gefe rabe jikin mom tana kallonsa cikin so da kauna.

Kallonta yake yana tsausayama rayuwarta harga Allah baisan meyasa ya yanke
hukuncin auren Lubna ba,koma miye bai rasa nasaba da yadda yarnyar ta sadaukar da
komai nata akanshi,ciki harda jininta dake yawo ajikinsa,wanda tun
kwanciyarsaasibitin na farko yaji Dr sultan na fadama wani likita Dr Lubna ce ta
bashi jini,tun lokacin ya shiga rudu da tashin hankali,bayaso yarinya tafada tarkon
sonshi saboda bazai iya son wata mace ba, bayan hiransa shine dalilin dayasa yake
dauremata fuska baya sakarmata duk don kada abunda yake zargi ya faru,ammh ina Tayi
nisa batajin kira,bayi da zabi ne illah ya aureta kodon sakamata da abunda tayimai
na sadaukar da rayuwarta wajen taimakonsa,ammh yana matukar tsausayama kansu,domin
dukkansu zuciyoyinsu basa tare da miradin ransu,shi damuwarsa daya taya zai iya
sauke Nauyin daya rataya awuyansa na hakkokin yarinyar,Sannan Abun daya fi
bakantamai rai wai zahirah tayi aure kuma tatafinmai da yara gidan wani banzan
namiji abunda yafi konama Rai fye da Auren da tayi.

Abbie ya dage dayima Mu"azzam nasihan kan halin rayuwa,tare da nunamai daukan
kaddara musulmi aka sani dashi,don dole Mu"azzam ya sadadu ya ijiye komai
aransa,yakuma yima Abbie alqawarin komawa gida yacigaba da rayuwarsa da aikinsa
kamar da,Abbie yaji dadi kwarai da gaske,tuni yafara shirye shirye tahowarsu
gabadaya kamar yadda yayima Ummi alqawari.

Bangaren lubna kuwa tafi kowa wahala kan mu"azzam,itace maganinsa,cin shi,shan sa
da komai,bata sukuni ko motsi yayi ta dinga rawan jikin tambayinshi lafiya? meke
damunsa wani abu yake so? bata sukuni sai in taga yaci abinci yayi barci ,in ko
yana mafarke itakenan karanta mai magzine,ko kuma ta kunna mai Kallo tashoshi dama
domin yaragemai Nauyin dake zuciyarsa,shiko ko mgana baya mata iyaka datayimai wani
abu sai dai ya kalleta yace mata"Thank you..."mirmishi zata mayarmai batare datayi
mgana ba,shi tsausayima takoma bashi,domin ko alama baitabajin sonta acikin
ransa,shi asali ma baitaba kallonta da Sunan wannan halilansa bane,ya barta ne
kawai amtsayin kanwarsa.

__________________

*Maid*

Lalle Alhaji ya samu lambu lufluf mai ban sha"awa shiyasa ya takarkare yanata
ban Ruwa abunshi,domin ya dau tsawon lokaci akan zahira yana abu daya sai dayasamu
natsuwa kana ya sauraramata,yatashi yafada tiolet yayi wanka ya fito,umarni yabata
da cewa tatashi tayi wanka,Zahirah dake kwance tana tsiyayan hawaye ta mike ta
lulobi hijabinta tasaka tafada tiolet tana wanka tsarki tana kuka mai cinrai,tafara
tunanin kamar taci amanar mu"azzam ne,wata zuciyatace tayaya kikaci amanarsa
alhalin wannan din Shine mijinki na halas,tuna hakane yasata kara fashewa da kuka
tace afili"meyasa ansan cewa bazata rayu da mu"azzam ba aka yadda aka dauramata
aure dashi?

""Rabon ya"ya da rabon Auren Alhaji.."wata zuciyar tabata amsa gyada kai tayi
tana yadda dahakan domin shine silar daya saka Ummi tasaka aka saketa,domin tazo ta
auri Alhaji,kuka kawai tasaka tana kamkame jikinta lokaci daya zuciyarta na
tsinkewa tabbas wannan kaddarantace bata da yadda zatayi ta gujemata,sai yanzu
tagane komai Allah ya tsarashi,da muzguna matan da Ummi keyi da tsanarta da sakin
datasaka akayimata,duk rabon auren Alhaji ne,kuma ta tabbata da wani yaja sai dai
rabon auren ya kasheshi,haka tagama wankan tana kuka,bayan ta kudirtama ranta ijiye
komai agefe tamika lamirinta ga Allah.

Koda tafito wata doguwar rigarta ta saka ta shimfida darduma tahau jera
salloli,dama already tayo alwala,tanayi tana kuka,wanda ita kanta batasan kukan
metakeyi ba,raka"a takwas tayi kan tayi addu"o"inta ta sulale nan ta kwanta tanajin
Alhaji na faman kiranta tayi mishi banza tana fadi aranta"Uban me zan maka kuma
yanzu? take fada tana share kwallah
Koda asuba tayi duk wayon zahirah da kukan ta,sai da Alhaji kabiru yayi
secondround zahirin batu fa,yaji chanjin weather domin wajen luf yake kamar daminar
bana,shiyasa ya rike wuta yana amfana da Sanyin wajen,da asuban haka yadinga
jeramata sambatu,yana fadin"yauwa taba min nan"shafamin nan baby😂tana jinsa tayi
kunnen uwar shegu dashi ranta na kuna,shiko in yagaji sai ya damko hannunta yakai
inda yake muradin tatab'a mai din,ammh sai tayi min yaraf da hannu kamar wata
sakarya,shiko ga dadi sama sama,yanaso yakara enjoying ne dakyau yadda zai mori
abun sosai.

washegari ko kofar daki Alhaji bai fita ya mtsama zahirah da jarabarsa duk ya
taramata gajiya abun ban haushi shibamawani iya sarrafa mace ya iya ba,shidai kawai
yajishi achan birnin maji dadin yana iyo shikadai ya iya,shiyasa take sharbemai
bisa gado shike kidansa yayi rawansa,alqawari ne tayi bazata taba hanasa kanta in
ya nemeta ba,saboda gujema Fushin Allah,dakuma tsinuwar mala'iku,shiyasa take mai
dimkim ko alama batataba taimakonsa ba,iyaka yayi yagama ne yatashi,ita komai bata
dorarwa tunda batasa abun aka ba.

Sati dayan da yagana tayi batanan hakika Alhaji ya shiga cikin wata rayuwa mai
cike da ni"ima da dadi,ya gwamgwanji amarcinsa son rai,duk daya lura amaryatasa
bata maraba da hakan,ammh bai damu ba,shidai burinsa ya dinga isa cikin wajen nan
mai sanyi da dadi,ba irin na yagana ba,dako marmari bayayi,saboda inyashiga ji yake
kamar yashiga wani zaure,ko kofar wani gari,shiyasa sai suyi sati basu hada
shimfida ba,domin baya karuwa ko kadan,bin bokaye kadai ta sani batasan gyara kanta
ba kwata kwata ballagaza kawai😂

Koda Akayi bakwai yagana ta dawo bata lura da abunda yafaru ba,domin ta dawo
hankalinta atashe domin kafin uwarta ta rasu ta fadama sauran yan"uwan yagana akwai
takardun gidanta dana filinta hannun yagana,tobayan anyi bakwai babban wansu
yatarasu yana umartan yagana data kawo wa"innan kaddarorin don sun shiga cikin na
magada,hankalinta ya tashi ainun domin fa basu,ta saidasu tuni tayi yawon bin
bokayeta dashi lokacin da zahirah zata tare,babban tashin hankalnta ina zata samo
su,koda gwalagwalanta tuni ta saida su bata ijiye komai ba,sai tsiya da kayan asiri
balle tadaga ta saida,da wannan Tashin hankali tadawo gida shiyasa batabi takan ma
Alhaji ba koda yazomata da mganar raba kwana,kallonsa kawai tayi aranta tana
ayyana yadda zata tursasa Alhaji ya siyamata gida da fili cikin kwana uku
kachal,shiyasa tace mai yaje dakin amaryan yayi kwana ukunsa na al"ada ta amince
kafin azo araba girki,jiki na rawa ya dinga mata godiya itako tarko ta dana
mai,yabata kudi kuma tasaka ya saki shegiyar yarinyar dole,jira takeyi ta fita daga
wannan hargitsin,domin bazata kashe kudi abanza ba.

*************

*Sudan*

Duk wani shirye shirye na tahowarsu ya kamkama,domin Tuni visar su ta fito


mu"azzam ko yaji sauki sosai domin kwana hudu yayi a asibiti ya dawo gida lubna na
cigaba da kula dashi,ba laifi ya samu lafiya sai dai ramar dayayi sosai yayi baki
kamar ba brr.Mu"azzam ba,yanzu babu kwanji babu ado ballatana kwalliya yamaida
rayuwarsa babu wata kawa abun burgewa.

Ana gobe tahowarsu ya saka Abbie yakaisa,har gidan marayun da Umminsa tayi
rayuwa,gidan ya chanza sosai ansamu cigaba ta fannoni da dama,Kuka wurjanjan
mu"azzam yakeyi na tsausayin Ummanshi,lokaci daya yaji kewa tare da kosawa ya saka
idanunsa ana Ummi,wlh tallahi yayi kewarta so ba adadi,Abbie ya basu kyautar kudi
sosai har na miliyan biyar kafin su baro wajen duk da basu ganesa ba,domin an
chanza masu kula da wajen,yana kyautata zaton kilama basa raye,shiko mu"azzam ya
gudurta aransa yana komawa zai kawo Ummi tazo taga inda ta rayuwa,domin tunda ta
fita gidan bata kara komawa ba.

Washegari jirgin karfe 10:00am na safe ya daga dasu mu"azzam da Abbie da mooh da
mom,da lubna zuwa kasar Nageria suna fisrt class ne,ayayin da Mooh da mu"azzam ke
zaune kusa da juna,Lubna suna gefe ita da mom,sai Abbie dake kujeran gabansu shi
dawani bakin mutum dan Africa ne daga ganinshi,tunda jirgin yadaga yafara tafiya
asararin samaniya abubuwa dama dama,suka shiga dawoma mu"azzam kamar yanzu suke
faruwa,nan da nan jikinsa yafara rawa idanuwansa sun kala sunyi jawur jijiyoyin
kansa sun mike,Da kallo Lubna tabishi ta girgizamai kai cikin tsausayawa,ita kadai
ne ta lura da halin dayake ciki,saboda daman duk motsinshi na kantane,ko rayuwarta
bata mata kaffa kaffa kamar yadda take da tashi,kauda kai yayi kafin yamaida kanshi
ya jingina jikin kujera yana lumshe ido.

*Godiya ta mussaman,gareku Janaf Novell Fans 1&2 tare da Uwar mijina Fans 1,2&3
hakika jiya naga soyayya wacce ta tsayamin rai ,bantaba tsammanin haka
uwarmiji ,yasamu karbuwa awajen ku ba naga sharhi masu tsuma zuciya,akwai wa"inda
sukayi sharhi tamkar suna rubutu Novel,godiyata agareku bazata fadu ba,ammh kusani
cewa wlh tallahi ni Jamilajanafty ina mayen sonku har cikin raina,ina rokon Allah
yabarni da ku,har karshen rayuwa,nagd ngd....Allah yabar zumunci Ameen*

*Comment,share and vote*

*Janaftyjamila*

🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳

*inkika karanta baki biyaba na barki da Allah*

Bakin riganshi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya
kalleta yanda take kuka tama kasa magana ya daka mata wani irin uban tsawa yace
"kimin shiru anan" ko kallonshi batayi ba saima uban kukan datake yi wani irin
bakin ciki takeji yanzu banda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata
aure, bakin rigan shi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya
kalleta yanda take kuka tama kasa magana tana gogewa da hijabi yasa yaji wani irin
zuciya ta tasomai ya daka mata tsawa yace "kimin shiru dan gidan ku" ko kallonshi
batayi ba sheshekan kukan datake yi wani irin bakin ciki takeji kaman ta mutu,
dudda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata aure, aure, nice matan aure?
Tunanin hakan yasa takara karfin kukan datake yi, takalmin dake kafanshi Abba ya
cire ya jefeta dashi da sauri ta tashi tsaye tana kuka sosai tana komawa baya,
nunata yayi da yatsa yace "ke ko, keko Princess hmmm" saikuma yay shiru yama rasa
mezaice, sake dago kai yayi yasake kallonta yanda kukanta ke addaban ranshi yahana
shi sukuni yasa yaciro dayan takalmin kafarshi yana nunata dashi yace "wlh idan
kika bari natashi a yanda nakeji dinan sainai miki dukan daban tabamiki irinshi ba
tunda na haife ki, shashashan yarinya mara wayau kawai, kimin shiru naji da abinda
ke damuna ko, shut up princess" ko kallonshi batayi ba saima tsugunnawa datayi
ahankali tana dafa kujera ta cigaba da narka uban kukan datake yi tashi Abba yayi
yayo kanta a harzuke da mugun gudu ta mike tai hanyar kofa tana kuka daidai lokacin
Marwan ya bude kofan ya shigo mistakenly ta fada jikinshi ta kankameshi tayi tana
kuka sosai tana kallon Abba, da sauri Abba ya koma kan kujeran dayake zaune ya saka
fuskarshi a tafukan hanunshi zuciyarshi namai wani iri dashi kanshi baisan kona
meba, sosai Marwan ke kallonshi kafin ahankali ya dagota daga jikinshi share mata
hawayen yayi kafin ahankali ya saukoda hanunshi kan lips dinta ya daura akai yace
"shiiiiii" shiru tayi ta dago manyan idanunta dasuka cika da ruwan kwalla ta
kalleshi muryanta narawa tace "Abbana yace yay mana aure da gaske ne?" gyada mata
kai yayi hakan yasa tafashe dawani sabon kukan kaman zata mutu, ahankali ya kamo
hanunta ya bude kofar dakin ya fita da ita ya kulle kofan sukai shashin su, akan
gado ya zaunar da ita ya zauna kusa da ita ahankali yace "Stop crying" makemai
kafada tayi cikin kuka tace "ni kakiramin Mumy na tazo ta dauke ni" yanda tai
maganan yakusan sa numfashin shi daukewa hakan yasa ya mike tsaye da sauri ya juya
yabar dakin da sauri yay dakin Abdallah ya bude ya shiga yana kallon Abdallah dake
zaune malt a hannunshi ya daura system akan jikinshi da earpiece akan kunenshi
kallo cikeda nishadi alamun shigowan mutum dayaji yasa ya dago kai ya kalli kofan
ganin Ya Marwan ne yasa ya zare earpiece din daga kunenshi ya ture system din yace
"Yayan mu wat is it" zama yayi kusa dashi batare daya kalleshi ba yadan fuzar da
iska cikeda damuwa yace "she's crying" kallonshi Abdallah yayi ganin sai wani
dadddauke kai yakeyi kuma daga gani kasan yadamu amma yana basarwa, murmushi
Abdallah yayi yace "to Ya Marwan kaje ka lallasheta mana Ya Marwan kasan normally
haka amare sukeyi, ranan danaje bikin abokina Mus'ab ma haka amaryan shi ta dunga
kuka nan kasan ko mata basa raina abin kuka, kasan meyayi dayasa tai shiru ta dena
kukan?" yay maganan yana danne dariyan dayakeji da duka karfin shi yaci serious
yana kallon shi yanda yawani basar yana daddana agogon hanunshi kaman baya yaji
hakan yasa Abdallah yadau earpiece dinshi zai maida yace "okay o tunda bakaso am
watching game of thrones dama" da sauri batare daya kalleshi ba yace "talk am
listening kai" wani irin yangan ce ya karasa maganan, dan murmushi Abdallah yayi
yana shafa gemu yace "share mata hawayen yayi da hanunshi, saiyay hugging nata yana
patting bayanta, and u know d funniest thing he was whispering something a kunenta
da bamuji komeba, kaga luv ko yayan mu is something da kaine zakai creating your
own unique formula, this is your first luv so make it memorable bro" agogon shi
yasake dannawa ya daura kafa daya kan daya yace "I told you am not in luv I just
want to save her from dat old man shikenan" tabe baki Abdallah yayi ya maida
earpiece dinshi yacigaba da abinda yakeyi. Sosai ya dinga danne kanshi yana hana
kanshi abinda yakeyi da kyar ya daure har sai bayan sallan isha'i yaje dakin
ahankali ya bude kofan ganin tai bacci yasa ya tsaya daga kofan dan tsoron shiga
ciki yake bayaso yaji abinda yakeji, ahankali ya rufe mata kofan ya juyo ya shiga
dakin Omari yana tareda Abdallah da kamal kallon su yayi yace "kun kaima dat old
man abinci?" atare suka amsa da eh hakan yasa yace "tommorow by 1 kukaishi gida"
tom sukace ya fice daga dakin da bayason hayaniya dakin Abdallah ya shiga ya kwanta
yakasa komi fuskarta kawai yake gani.

***
Wuraren karfe uku saura sukai parking akofar gidansu Abba, zare mishi bakin
kyallen Omari yayi daga kan fuskanshi ya kwance ma igiyan hanunshi sanan ya bude
kofan motan yace "fita" ahankali Abba da jikinshi ya mugun yin sanyi ya fice daga
motar, sukaja motar dawani irin arnen gudu suka bar anguwan, yakai kusan 10min
tsaye yana kallo hanyar dasukabi jiyake kaman yay kuka ko halan hakan zai sa yaji
saukin abinda yakeji, juyawa yayi yabude gate ahankali ya shiga gidan da sauri mai
gadi yataso yace "barka da zuwa Alhaji" ko kallonshi baiyiba yawuce ciki ya shiga
barrander ya bude kofar dakinsu ya shiga Muhsin yagani da Ya Ahmad zaune akan
dining ko wanensu ga abinci gaban su amma baci sukeba, Muhsin yay wani irin rama
kaman bashiba, dukansu dago kai sukayi suna kallonshi shima kallon su yake jiyake
kaman yaje ya rungumosu koyaji saukin abinda yakeji amma yasan sun tsaneshi hakan
yasa yajuya ahankali jiki asanyaye yay hanyar corridor, tashi Ahmad yayi a zuciye
yace "Abba daga ina kake? Abba where is Nadeera wai, ina kakaimana kanwarmu ne
Abba?" dagamai hannu Abba yayi cikin kunan rai yace "Ahmad! please not now son"
cikin fushi Ahmad yabude baki zaiyi magana hanunshi Muhsin yakama ya girgiza mai
tareda zaunar dashi, binsu da kallo Abba yayi kafin yawuce ciki yay dakinshi zama
yay akan kujera ya kama kanshi da duka hannayen shi biyu yana salati yana goge
kwalla zuciyar shi na zafi sosai da kyar ya mike tsaye ya shiga ciki yayo wanka
yafito, farar jallabiya kawai yasaka ya dauro alwala yafito falo bai tarar dasu
Muhsin ba hakan yasa ya wuce masallaci yayo sallan la'asar ana idarwa yadawo cikin
gidan afalo ya zauna yana huci yace "wlh bazan yarda ba" saikuma ya mike da sauri
ya wuce dakinshi, wayarshi ya dauko yadawo falo ya zauna yakira commissioner of
police ringing daya ya dauka tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa dishewa muryan shi
tayi da kyar yace "kwamission i want to file a complain yata kidnapping dinta akayi
fa, first thing tomorrow morning zanzo danna baku statement dina yanzu am really
not feeling well, banda lpy sosai" magana commissioner yamai kafin Abba ya gyada
kai ahankali yace "ok thank you so much friend" katse wayar yayi ya jefar akan
kujeran dake kusa dashi, shigowa Muhsin da Ahmad sukayi dakin kan dogon kujera suka
zauna suna kallon Abban daya kafe tv da ido saikace yana gane me ake cewane dan
hankalin shk baya wurin, ahankali Muhsin yakira sunanshi yace "Abba" dagamai hannu
Abba yayi batare daya kallesu ba yace "please not now am begging you people kurabu
dani inji da abinda ke damuna, Muhsin Ahmad kurabu dani, you boys should leave me
alone, let me be" ya maida kanshi jikin kujera yana bubbuga kafa tsabagen yanda
zuciyarshi ke tafarfasa, azuciye Ahmad yabude baki zaiyi magana sukaji maganan Mum
daga waje, daga kai dukansu sukayi suna kallon kofan harda Abba bude kofan tayi ta
shigo tana sanye cikin wani irin shiga ta alfarma, wani ubansu material ne blue
ajikin ta daya amsheta sosai ta zuba warwarayen gold da sarkan gold ajikinta,
fatanta yay wani irin haske tai wani fresh da lumu lumu da ita, inka ganta zata
rantse ba ita ta haifi su Muhsin ba yanda takeda kyau fatarta har wani irin shining
take tana wani irin kamshin turaren larabawa nan, hanunta daya rike da wayarta
kirar iPhone x dake kunenta tana magana da harshen turenci dayan hanunta kuma rike
da hadadden handbag dinta na vintage, gateman biye da ita yana gunguro jakan
tafiyarta na LV, matsa mai tayi ya wuce ciki ya ijiye ya fito ta cigaba da wayan
datake yi tana maganan kudi, wani irin kallon haushi Muhsin da Ahmad ke mata yarta
ta bace saiyau zata dawo yau dinma business magana take, wani irin tashi tsaye Abba
yayi yayo inda take ko kunyan su Muhsin baijiba yasa hannu yawani irin jata matsar
da wayan tayi daga kunenta tana binshi tace "Alhajina is an important business call
wait please mana" ko jinta baiyiba yajata suka shiga corridor tana kallon su Muhsin
dasuke binsu da kallo dakinshi Abba ya shiga da ita ya fizge shigeyar wayar dake
kunenta ya yar nanfa labari ya chanza salo....

Wani irin kallon Corridor Muhsin yayi yatashi fuuu yafice Ahmad ma yay tsaki yana
hararan corridor yafice sukai shashin su. Sai bayan Isha'i wuraren 9 suka shigo
gidan dan Ahmad kai Muhsin asibiti yayi bayan sunyi Isha dan sosai yake rashin
lafiya ko kadan bayajin dadin jikinshi ga rashin cin abinci, ahankali suka shiga
falon Mum suka gani tana zaune tasa wani free gown na atampa tana danna waya, tana
ganinsu tai murmushi ta ijiye wayan gefe ta mike tsaye tana kallon Muhsin dataga ya
rame mata sosai tace "Son menene kadawo haka? don't worry I've spoken to the
commissioner myself and he assured me zasuyi kokarin nemota koma waya dauketa zai
fito da ita and we will bring him to justice, ur momma is here kaji my darling" ta
kalli Ahmad dake kallon ta irin kallon nan mai kama dana harara tai murmushi tace
"Ahmadudu are you still angry with me? Nariga nai magana da mutanena koma ina
Princess dina take za'a ganta, u guys should pray for her okay, but wai tayaya aka
saceta ne wat exactly happen?" cikin fushi Ahmad yace "ki tambayi mijinki mana"
wani irin kallo tamai saikuma ta daure fuska zatai magana Muhsin yawani irin ja
hanunta yay hanyar fita da ita daga dakin Ahmad biye dasu yabude kofa suka fita
arude Mum ta kalleshi ganin yanda yawani irin daure fuska tace "Muhsin, Son Son ina
zaka ina zaka kaini, why are u dragging me like this?" wani irin bude dakin CCTV
footage yayi ya shiga da ita tsayar da ita yayi agaban computer yayi ya duka ya
shiga tattaba computer tana kallon computer kafin yamata playing abinda yafaru
ranan yace "watch" Ahmad dake dayan gefenta yace "yes watch it Mum kitambayi
mijinki where is our sis" kafe System din tayi da ido tana kallo kirjinta nawani
irin bugawa, wani irin fadawa kan kujeran roban dake wurin tayi ta dafe kirji tana
kallo har abin ya kare arude take fadin "innalillahi wa inna ilahi raji'un,
innalillahi, innalillahi, wayyo Allah, innalillahi Alhaji???" fashewa tayi da kuka
da sauri ta taushe bakinta tana goggoge idanunta ta dago idanunta ta kalli su
Muhsin dasukai folding hand a kirji suna kallonta, da sauri ta tashi tafita daga
dakin tana goge kwallan dayake zubo mata bada izininta ba, cikin wani irin fushi ta
shiga falonsu, corridor tayi kafin ta bude dakin Abba ta shiga yana zaune kan
kujera fuskarnan tashi tai shar dan yadan sami natsuwa abinda ke damunshi, tsaya
mai tayi aka tana goge kwalla tace "where is Princess Alhaji?" dagokai Abba yayi ya
kalleta yace "kaman ya where is princess ta bace and case din na hanun police ko
and u know that very well" ihu Mum tamai tace "Alhaji ina kakai min Nadeera?" wani
irin kallo Abba yamata yace "are you okay ko bakijina ne, ance tabata, ba saida
nahadaki awaya da commissioner dazu ba" cikin tsawa Mum tace "am tired of your
silly lies, Alhaji where is my daughter wlh koka fitomin da yata ko i will use all
the money i have in this world na kulleka saika fitomin da Nadeera, Alhaji, Alhaji
yanzu yarmu kake nema? How could you, yaushe kadawo haka, wani irin shameless man
ne kazama haka? Yarmu kake nema Alhaji?" zaiyi magana Mum ta nunamai yatsa cikin
kunan rai tace "wlh karka sake like karka fara ka shararamin karya, I've seen
everything a CCTV footage, Alhaji yarmu yarmu, OMG am hurt, how could you? How
could you? Wlh bazan taba yafema ba" share kwallan datakeyi tayi tana kallonshi
yanda jikinshi ya saki yakuma kasa musawa, tace "tell me inda kakai ta naje na
daukota? Alhaji princess zaka nema? wlh bazan taba yafema ba duniya wa lahira,
inhar kama yarinyar nan wani abu wlh kotuce zata rabani dakai, like how could you,
yaushe ma princess ta girma mema takeda shi ajiki dahar zakayi sha'awan ta eh?
She's just 22, our poor little girl, wlh banyafe ma ba, Kai wani irin bunsur...."
wani irin saukan mari dataji akan fuskarta yasa takasa karasa maganan datake shirin
yi tai karan azaba tana kallon Abba dake wani irin huci yana nunata da yatsa yace
"tunda kin riga kinsan komi good and fine, ubanwa yasani a matsalan danake ciki
bake bace? Dakika tashi kikai tafiyan ki kin tambayen? Kafin nadawo daga Kadunan
danaje ai dawowa nayi natarar kinyi tafiya, kina kula dani? When was d last time
danaci abincin this your two hands acikina?" yakamo hannayenta yanuna mata yace
"when was the last time da nida ke muka hada shimfida? when was d last time dana
kiraki kika amsani, everyday kina meeting meeting, meeting, ni dan iska ne? Kin
taba ganin nai iskanci? Tun kafin muyi aure kin sanni banda ra'ayin aure auren?
What do you want me to do? Kina bani kulawa?" yawani irin daga mata murya cikin
tsananin fushi yace "listen and listen very well, kin riga kinga komi so am going
to tell you this Hajara, banyi regretting act dinaba kinsan mesa? Because I love
her, tafiki komi, tafiki iya girki, ke saurara kiji idan inacin abincin princess
jinake kaman na sume dan dadi, tafiki hankali inta ganni wani iri she always ask
Abbana menene are you okay mekakeso? dawanan melodious calm babyish voice dinta
dinan, tafiki taushin jiki, tafiki diri, ke tafiki komi dakika sani na ya mace,
koda nai wani abu da princess i have good intention because i want to marry her and
make her mine, auren ta zanyi ban yarda mun daukota tun tana yar 3month mun raineta
just to give wani kato ya aure kiwon danayi ba kinajina Hajara? so am going to the
court after an ganta zama araba shegen aurenta da wanan dan iskan gangster dinan
ne, but get this straight to your business head i love princess and auren princess
zanyi, kije chan continue with your business business tycooner, princess tafimin ke
sau miliyan akan miliyan, I love her, love ma batun nayauba, kina jina? Take me to
the end of the world ba court kadai ba, inhar kan princess ne nima am ready to burn
down my cash sai inda karfina ya kare useless woman".

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*
*Intelligent writer's Asso*✏

_*I DEDICATED DIS PAGE TO U..Aisha Idris,Aisha bello,Binta gombe,mrs Fahim,Asms"ul


husna,Mrs zainah jega,Feenerh,Aysha Dkg,Rukayyah musa,khardeejerh,deejart,Baby
mu"azu,mummy halil,Maman Useey,Oum Ahmed,Fatima garba,Fauziya S madaki,Umaima
Aliyu,Rabi"atu Adamu,mommy Affan,maman islam,Bilqis,Andijat,Ameera,Amina
musa,Hauwa"u S tudu,Wsllim Mu"azu,maman Sultan,Napeesa,Mmmn Emma,and preety..,Kuna
da yawan da in nace zan ambaceku duka,to zan karar da page din nan ban kare ba,Ngd
sosai da soyayyarku gareni,Ni janaf ina sonku santala santala😘mazga mazga😜ina
mayen sonku lodi lodi😍,kai dukkanku nace muku bhahoot bhahoot*_😘✌

*NOT EDITED*💥

*NO 38*

""Zahirah kuwa taji matukar mamaki lokacin da Alhaji yazo yana


fadamata,abunda yagana tace,ayadda taga bala"in matar ita azatonta ko lbri taji
Alhaji ya kwana adakinta sai inda karfinta yakare,itadai Zahirah ta kasa yarda da
Yagana kwata kwata,zuciyarta na fadamata ba alheri aran matar.

Addu"a tayi ta watsar da batun aranta,shiko Alhaji ko ajikinsa sai ma kara"in


diban gara dayaketayi ransa fes,yanzu Alhaji yazama jarababbe,ada baya saka kansa a
jerin maza masu yawan bukata,ammh fara dandan zumar zahirah ya birkitashi sam,ko
yanzu yagama saduwa da ita,to yanzu zaiji sabuwar sha"awarta shidai burinsa yajisa
yana nutse cikin kogin nan mai yawan Ruwan Ni"ima acikinta,Abangaren zahirah kuwa
abun na damunta ammh bata da yarda zatayi ko bata rai tayi Alhaji yadinga mata
magiya kenan yana rokonta kamar zai mata kuka,abunda ke kashemata gwiwa kenan ta
bashi kanta ko bataso ba,to abunda yake halas dinsa yatsaya yana rokonta,ai hakan
bai kamata,amtsayinta ta mace wacce iyayanta suka bata tarbiya.

Itako Yagana kawarta Zinatu ta bata shawaran kada ta saka Alhaji ya siyamata gida
da fili,kudi kawai zata amsa ahannunsa suje wajen boka,akashe bakin kowa kawai
basai ta biya wannan gidan da filin ba,Shawaran Zinatu yagana tabi ta,tambayi
Alhaji kudi har dubu dari biyu,jikinsa na rawa ya dauko ya bata,domin baya isa musa
ma yagana ko wuta tace yafada zai iya fadawa,Haka ko akayi suka famtsama malamai
Suka sanya aka rufe bakin kowa,wanda tun daga ranar babu wanda ya kara tada wani
mganar Fili da gida da mamarsu ta mutu ta barmusu an daure musu baki.

***********

Yau din takama weeked ne,duk da Alhaji baicika fita ba,ammh yasamu kiran gaggawa
dole yafice,duk da yanzu Zahirah tasamu saukinsa,domin Tunda yagana ta rufe bakin
yan"uwanta hankalinta ya kwanta tana gida yanzu bakasafai take fita ba,inba wannan
yar duniyar kawarta taba,in tazo suke fita tare,Alhaji kuma yau kwananta uku bai
shigo dakinta ba,sai da su hadu daga nesa shima in yagana na wajen,ko motsi ba ya
iyawa kamar wata uwarsa haka take tafiyar dashi,itako tskaninta da yagana
gaisuwa,wanda bama kasafai suke haduba ba,indai Sun hadu to Zahirah zata gaisheta
wani lokacin ta amsa wani lokaci tayimata banza,itako ajikinta an tsikari
kakkausa,harkan gabanta take,sai kuma kula da ya"yanta.

Tana daga cikin daki taji zulai na kwalamata kira tana fadin"Anty ki fito kinyi
baki.."jin haka yasa ta fito da Sauri tana goye da moodu little na hannunta,Tana
fitowa falon taci karo da Ummi da mahgana sai bakin Fuska wa"inda bata sani
ba,cikin mamak ta rike baki tana fadin"La,Ummi.."Tafada tana isa gareta kafin
Tamikamata little wanda Ummi ke mika hannu.
Cikin Fara"a take musu maraba bayan ta mikama Ummi,little takuma kwantoma mahgana
Moodu dake bayanta,nan kan kujerun falon suka yada zango suna gaisawa,Zahirah ta
umarci zulai data kawo musu ruwa,Ummi tsurama Jikokinta ido tayi tana ganin yadda
suka kara girma da wayau,itako Lubna idonta nakan Zahirah tana karemata kallo,to ai
wannan ta girmeta nesa ba kusa ba,kuma babu abunda zata nunamata domin tafita kyau
da hasken Fata,Tafita moran jiki mai kyau,abu daya zahirah zata nunamata tsawo da
cikar kirji dana kugu,itako zahirah tana kallon lubna taji gabanta yafadi kawai sai
taji bata yarda da kallon datake mata ba,Basarwa zahirah tayi tana kallon Ummi
wacce ke kusa da ita tana fadin"Ummi yaushe kuka zo..? Ummi ta dago tana kallonta
da kulawa tana fadin"Dazu muka zo da safe,mun sameku lafiya..? lafiya kalau Ummi
yasu hajiya naga banganta ba

Ummi tace"Hajiya takoma zaria satin daya wuce,saboda aikwai baki agidan bani
kadai bace kamar da.."yake zahirah tayi kafin ta sunkuyar dakai tace"Armm Ummi nace
ya lbrin ya mu"azzam,anji lbrin inda yake? Kur Ummi tayimata da ido,kafin ta maida
kallonta kan Lubna wacce take kallon duk motsin zahirah cikin wani yanayi wanda
bazai wuce kishinta ba.

mahgana ce ta yanke Shurun da cewa.."An samu lbrnsa yanzu ma haka tare dashi Ummi
tazo.."Mahgana tafada tana kallon zahirah,dawani karfin Zahirah ta mike tana dafe
kirji take fadin"da gaske mahgana yaya mu"azzam din yadawo? yana ina don Allah,tare
kukazo nan gidan dashi? tafada lokaci daya hawaye na Wanke mata fuska,tashi Ummi
tayi tamikama mom Moodu,little kuma ta mikama lubna kafin takoma gun zahirah tadafa
kafadanta tana sharemata hawaye tace.

'"Yadawo zahirah Sati biyu da suka wuce,ashe sudan ya tafi achan ya hadu da
abokin abbansa kinga wannan ,ta nuna Mom tacigaba da fadin"Matar khamis ce,sai
wachan ta nuna lubna tana fadin"yarsa ce,Suka tsincesa cikim mawuyacin hali,yazauna
awajensu bayan ya samu lafiya suka dawo dashi gida,yanzu ma haka tare dashi
muke,ammh yana chan gidan Abbanki,yanzu ma munzo tafiya dasu little Ummi ya gansu
ne.."Ummi tafada tana kallon cikin kwayan idanunun zahirah.

Kwallah suka kwaranyoma Zahirah tayima Ummi kuri tana kallonta kafin
tace"Toh..Ummi,nima zan biku naje wajensa don Allah.."Tafada tana fadawa jikin Ummi
tana hawaye,rumgumeta Ummi tayi tana buga bayanta,itama kwallah ta ziraromata,cikin
dakewa mahgana tace"a"a bazai yuyu ba zahirah kina karkashin wani ne,ki yi
zamanki,zan dawo miki da yaran bayan ya gansu",Tafada cikin tsausayawa.

Kuka Zahirah takara fashewa dashi tana fadin,"wayyo Ya mu"azzam dina,don Allah
kubarni naje na gansa,wlh in ban gansa ba,zan iya mutuwa.."tsausayinta yakama Ummi
takara rungumeta tana lallashinta itama tana kwallah,Lubna dake gefe taji Zuciyarta
ta tsinke,ashe ba ya mu"azzam kadai ke dawainiya da soyayyar ba,hadda ita kanta
zahirah tana gidan wani ammh bata daina begensa ba,lokaci daya taji tsausayinsu
duka biyun yakamata,kwallah ta hau sharewa tana kallon yadda ta rumgume Ummi tana
kuka mai taba ran mai sauraro.

mahgana ce tace"Hakuri zakiyi fa zahirah ki barma Allah komai,domin ke yanzu matar


aure ce,shikanshi mu"azzam din yayi aure ga matarsa nan tare da ita muka
zo.."Tafada tana nunamata lubna wacce ta dago tana kallon zahirah.

Dawani firgici Zahirah tadago daga jikin Ummi tana bin inda Mahgana tana nuna
mata,kur tayima lubna da ido tana kallonta hawaye yana kwarara bisa fuskarta
muryanta na rawa tace"Ya...yi...Au...re....? tafada bakinta da muryanta suna rawa
kai mahgana ta gyadamata tana fadin"kwarai da gaske,kinga kenan dukkanku baku isa
chanza kaddaran Allah ba.."

Kara kurama Lubna ido Zahirah tayi kafin ta dauke kai tana kakaro mirmishi
tace"To mai zai dameni,bayan nima nayi auren ai bazanyi bakinciki ba don Ya
mu"azzam yayi aure don yasamu Farinciki ba,kuje ku kaimasa ya"yansa ku fadamasa
cewa Hiransa tayi matukar kewarsa kuma bazan taba daina Sonsa ba.."tafada tana
gunjin kuka kafin ta ruga daki ta rufe kofa tana kuka.

Gabadaya jikinsu yayi Sanyi Lubna takara rumgume Little Ummi dake hannunta tana
digan hawaye,Ummi ma dabas takoma ta zauna tana fadin"Nice sila,wlh duk laifi na
ne,taya ya zanji dadin rayuwa alhalin zuciyoyi guda biyu suna azbtuwa ta dalilin
son raina..'Tafada tana tsiyayar hawaye Mahgana ce tace"Ba laifin ki bane
hajiya,Wlh Haka Allah ya tsara sai hakuri kawai ammh abun akwai tsausaya
gaskiya.."Tafada cikin jimami.

Mom tayi tagumi tana bin moodu dake jikinta da kallo tsausayin iyayan na
ratsata,Lubna ce tafara tashi ta fice dauke da little ahannunta tanajin tabbas tayi
katsaladan na shigowa rayuwar Mu"azzam duba da yadda rayuwarsa ke ciikin
dabaibayi,mata kina gidan mijinki ammh baki bar begen wani ba,lalle duk inda so
yake yakai,Dole Ummi da mom da mahgana suka rufamata baya suka fice suna zuwa suka
shiga mota ushe yaja suka fice daga gidan.

Inda suka barsu nan suka samesu acikin falon suna zaune suna fira,Ummi ce kan gaba
dauke da moodu bayanta kuma lubna ce dauke da Little Ummi,Koda sukayi sallama
Mu"azzam bai daga ido ya kallesu ba,sannu da zuwa Abbie yake musu kafin Ummi ta
mikamasa moodu,kin amsa yayi yana fadin"fara mikasu ga mahaifinsu Tukunna
Suhaima.."Yafada yana nunamata mu"azzam.

Cikin wani sanyin jiki Ummi ta isa kusa dashi ta duka ta ijiyemai moodu bisa
kafafunsa,wanda ke wasansu na yara,Lubna ma ta kariso ta duka zata ijiyemai little
Yayi Saurn dagowa,yadda idanunsa suka kada e,yasa hankalinsu ya tashi cikin wani
yanayi Ummi tace"Son..Wht wrong with u..? bai bata amsa ba yace ma
Lubna"Riketa.."kawai ya iya fada domin kansa ne ke juyamai.

Kurama yaran ido yayi yana kallonsu yadda sukayi wayau,suma kamar sunsani suka
zuramai ido suna kallonsu,hawaye suka taru a idanun mu"azzam wanda suka kwaranyo
har bisa fuskar yaran"hannu yasa ya dafa kan moodu yana mai addu"a kafin yakoma ga
Ummi itama yamata addu"an ammh fa yakasa tsaida kwallarsa,kokarin fashewa da kuka
yake na tsausayin kanshi ga yadda zucuyarsa ke suya tana fat!fat!kamar zata faso
kirjinsa ta fito cikin wata irin murya yace"Daukesa Ummi kada yafadi.."yafada yana
rike hannun yaron wanda yako damke kamar yasan kowanene.

hannu Ummi ta mika ta dauki moodu tana kallon Fuskar Mu"azzam din wanda yayi Saurin
matswa baya kafin ya mike yana kauda kai,kuka ne ya tahomai shine dalilin daya
sakashi mikewa da sauri ya fice daga falon yana hada hanya hannunsa duka biyu na
bisa kansa,da kallo kowa ya bisa na tsausayinsa,ajiyar zuciya Abbie ya sauke kafin
ya karbi yaran yayi musu addu"a shima sai da yayi kwallah,mooh ma sai daya daukesu
yaji wani sabon tsausayin mu"azzam ya tasomai wayyo,Allah ya so,Bukar ma shuru
kawai yayi baida ta cewa domin bakin alkami ya riga ya bushe,itako Ummi duk ta
tsargi kanta gefe takoma tana sharban kuka Lubna ce take bata hakuri itama neman
mai lallashinta take,domin tayi weak sosai game da soyayayyar mu"azzam,kuma
ayanayin daya fita tana tsoron tashi ciwonshi.

Basu wani jima ba suka mike bayan Ushe ya shigo da uban siyayyar da mu"azzam ya
narkama ya"yansa ciki harda zahirah bai manta ba itama ya siyomata dogayen riguna
masu kyau,Abbie ya kara musu da kudi shida mooh,sallama sukayi musu,domin mu"azzam
Tundazu yake kiran waya akan suzo su wuce domin yace yau zasu koma Abuja bazai iya
kwanan maiduguri ba.

Atsattsaye sukayi sallama da su yakura bayan sun koma gidan baffa,shima sun
cikasa da abun arziki kafin su mika hanya,karfe 7:00pm na yammah Suka dauki hanyar
Abuja,wanda shikanshi baffa yayi fadan yadda zasubi dare,su tsaya su kwana
mana,gobe sai su koma,ammh mu"azzam ya kafe dole sukaka bawa baffa hakuri suka
kama,hanya wannan karon mooh ne yajasu domin mu"azzam baizai iya ba,ammh kuma
yakasa fadi,Abbie ne ya kula da yadda yake yawan dafe kai,shine ya umarci Mu"azzam
din daya bama mooh driving din.

Sunyi gudu sosai karfe 12:00Am suka isa gida,ammh azahirin gaskiya sungaji ainun
shiyasa suna zuwa kowa yanemi makwanci dayake sun tsaya bisa hanya sunyi
sallah,Mu"azzam dai yadda yaga rana haka yaga dare,barci ko barawo bai daukesa
ba,yana kwance yana fama da kansa na jinyar zuciyarsa yanaji aransa kamar ya rasa
zahirah kenan har abada.

Mahgana na shirin dawo dasu Little dasuka fara rigima sai ga Alhaji kabiru yazo
daukansu da kansa domin koda yakoma gida,dayake daman yagana bata wuni agidan
ba,shiyasa yasamu saken shiga dakin zahirah ya sameta kwance taci kuka ta
koshe,tuni zazzabi ya rufeta,dama ga nononta sau kumbura sunyi him sai zuba suke
bamasu sha ganin halin datake ciki ne yake tambayanta,bazata iya mai mgana
ba,shiyasa tamasa banza falo yakoma yakira zulai yana tambayanta ita kefadamai anzo
an tafi da yaran ne,to shi azatonshi ma ko an kwacesu daga hanun zahirah ne,ganin
yadda taketa kuka,sai dayaje,bukar kefadamai cewa babansu ne yazo ganinsu,yanzu
mahgana ke shirin maidasu wajen uwarsu,Alhaji yaji sanyi aransa na ba tunaninsa na
farko bane,domin shima ya saba da yaran bazai iya rabuwa dasu ba,amsan su yayi
kafin yayi musu sallama yakoma gida.

Yana kaimata su suka fara kukan nono dole ta basu,daman duk dashi ya sakamata
zazzabin suna ko sha sai barci itakuwa dakyar ta fada toilet tayi wanka,saboda
yadda kanta ke saramata,Alhaji dai tana tunanin Uwarsa yagana ta dawo domin tunda
ya fita yacemata bari yazo bata kara ganinsa ba sallolinta ta rama,kafin tanemi
paracetamol tasha ta bi lafiyan gado tana addu'a acikin ranta gefe daya na
zuciyarta na bata karfin gwiwan hakuri da halin rayuwa.

*Comment*
*Share*
*Vote*

Janafty

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 39*
"""Koda garin Allah ya waye,Mu"azzam kasa tashi yayi Saboda yadda jikinsa yayi
sanyi,ga ciwon kan dayake damunsa tunjiya,kansa yayi masa Nauyi,koda mooh ya
tambayesa meke damunsa,cemasa kawai yayi kansa ke ciwo,yamai sannu.

Dannewa yake,yaki bari sugane halin dayake ciki,ko Ummi data shiga wajensa ta
rude tana tambayansa maiyake damunsa,amsamata yayi da cewa bakomai,kansa kawai ke
ciwo kuma yasha mgani insha Allahu,,zaiji sauki,Ummi duk tatashi hankalinta koda
lubna tazo,kallo daya tayima mu"azzam tafahimci Ciwonsa yakeso ya tashi ammh bayaso
ya nuna,batamai mgana ba sai da Ummi ta fice,tataka ta isa kusa dashi tana fadin"ya
mu"azzam plz kabari na dubaka,Ciwonka nanemam Tashi.."

Ko kallonta baiyi ba,illa juyamata baya dayayi yana fadin"It ok,ni lafiyata
kalau,karki fadama Ummi komai na rokeki.."yafada cikin sanyin jikin,Daganan ya
runtse ido kamar yayi barci saboda bayason Damuwa,dole yasa Lubna taja jikinta
tafice daga dakin Jikinta duk asanyaye.

Sai zuwa yammah ya samu ya fito adaddafe,yana kokarin nuna yaji Sauki,nan ko
ko dan tafiya yayi sai yaji jiri ya kwashesa,ga tsananin ciwon kai dayake
addabansa,Su Ummi a idonsu yana nuna musu yaji sauki,itako lubna tariga ta sani
Ciwonsane ke son tashi,kuma yaki yarda adubasa,ammh yana zaune da ciwo.

Kwana uku yayi yana fama da ciwo babu wanda ya sani,kuma awashegarin ne,su
Abbie zasu koma chan Sudan din,saboda daga chan ma"aikatan Su mooh din ana
bukatarsa cikin gaggawa,adaren dazasu tafine,Abbie ya tarasu yana musu nasiha shida
lubna,yafadama Ummi ga lubna nan za"a barta wajen mijinta,mganar aikinta kuwa Abbie
yace ga takardunta nan In mijinta ya amince sai ya nema mata wani aiki anan,domin
yanzu tana karshinshin kulawansu ne ga amanarta ne yana fatan Allah ya zaunar dasu
lafiya.

Shiko Mu"azzam,Abbie yayitamai fadan tare da umartansa daya maida hankalinsa


wajensa,aikinsa yakuma kula da kansa da lafiyansa,tunda yasan halin dayake ciki,ya
amsama Abbie dayaji kuma insha Allahu,zai maida kai wajen aikinshi,kuma yayimai
alqawarin maida hankalinsa ga aikinsa,kuma amanar lubna ya karba Allah yabashi ikon
Sauke Nauyin dake kansa.

Washegari suka rakasu Airport,jirgin ya kwashesu zuwa sudan,wanda lubna tayi


kuka,sosai ta rumgume mom tana hawaye,hakuri mom tayi ta bata,domin itama kukan
takeyi,shikanshi Abbie sai da yayi kwallah,Dakyar dai suka rabu cikin kewa da sabo.

*BAYAN SATI DAYA*

Acikin Satin Mu"azzam yakoma bakin aiki ba zama,kodon yaragema kansa damuwar
datake addabansa,ba laifi yaji sauki,tunda ya daukanma kansa alqawarin zaiyi
tawakalli yamaida al"umuransa wajen Allah,aikin daya koma sai yarage masa yawan
Tunani,satin dayakoma yacikaro da wata shari"a mai sarkakiya Wata matace ke karan
yayan mijinta,ya cinyemata dukiyanta dana ya"yanta wanda mahafinsu ya mutu ya
barmusu,to shikuma shiga kotu na farko yazo da Shaidun komai,marigayin kafin ya
rasu sunyi wata yarjejiniya har ya mallakamai duka dukiyan,to ya fadi yarjejeniyar
yakama kame kame,wai yayima marigayin al"qawarin bamai ji,to Shari"ar ta rikice
ainun tana bukatar dogon bincike Shiyasa ya maida hankalinsa waje guda,bai samun
lokacin kansa ma balle yayi Tunani duk da Hirah na nan acikin Ransa bazata ta taba
fita ba,in yafita tun safe sai dare yake dawowa,wani lokacin ma sai Ummi tatashi
gaba yake cin abinci,itako lubna tana gefe domin tsakaminta dashi gaisuwa bayan nan
babu abunda ke hadata dashi,abun na damunta ko tanemi tayimai mgana ya tankata ko
zataji dadi,baya sakarmata fuska,wani lokacin daki take shigewa tayita kuka ita
kadai,tana tuna da ace ita keda iko da kanta,wlh da tuni ta yakice soyayyar
mu"azzam aranta.
Ummi kuwa tana lura da takun sakan dake Tsakamin ma"aurantan biyu tadai yi musu
bakam ne,kuma bakomai bane dalili sai Yanzu kwata kwata batason Tursasa mu"azzam
yin wani abu matukar bashi yayi ra"ayi ba,Lubna na bata tsausayi ainun ammh bata da
yarda zatayi domin abaya tayi amfani da karfin biyayyah dayake mata ne,ta sakashi
aikata abunda yazo yana damunsu dukansu,shiyasa bata kaunar sakashi wani abu wanda
bai yi niyyar ba,tana gani Tun bayan Tafiyar iyayan Lubna asama suke kwana tare da
ita kuma itakanta yarinyar ramewa kawai take atsaye.

________________

Yau takama Monday ne,Tunsafe mu"azzam ya fita bai dawo ba sai dare,yana dawowa
ya tarar da Lubna zaune afalo cikin doguwar riga kanta babu dankwali ta bazo
gashinta harzuwa gadon bayanta,Sannu da zuwa tayimai ta mike da niyyar amsar
jakarsa ammh sai ya dagamata hannu kawai ya wuce dakinsa bai ko kalli barayin
datake ba,da kallo Lubna tabishi idanunta sunciko da kwallah.

Komawa tayi ta zaune tana kokarin maida kwallar data ke kokarin saukomata,remot ta
dauka ta sauya tasha zuwa MBC3 ,Ummi ce ta sauko daga sama cikin riga da zani na
wani leshi mai kyau da tsari tun daga nesa ta hango Lubna nan Ranta duk babu dadi
ko bata tambaya ba,tasan bai wuce ita da mu"azzam ne.

Karisowa falon tayi tana kallonta,Da Sauri lubna tace"Sannu da Fitowa Ummi.."

"Yauwa Dota,kina nan ashe.? Ummi ta tambayeta tana kallonta dariyan yake lubna
tayi kafin tace"Eh Ummi ina kallo ne" To yayi kyau"Ummi ta bata amsa kafin lokaci
daya tace"Armm Son ko yashigo..? kallonta Lubna tayi kafin tace"eh ya shigo Ummi
yanzu bada dadewa ba.."

Ummi ta mike tana fadin"Ok bari na dubasa don naga kwanan nan yana wasa da cin
abinci.."da kallo tabi Ummi tana fadin"Gaskiya kam.."Tafada ranta na kuna,lokaci
daya tana kure Ummi da kallo harta Shige shashen mu"azzam din,kafin ta maido da
kanta bisa babban talabijin dake Falon,Ammh kuma idonta ne kadai ke kai,hankalinta
baya tare da ita yanaga begen wanda bazata samu ba Wato Mu"azzam.

Da Sallama Ummi ta shiga bayan Ta tura kofar,baya falo sai ta danganta da bedroom
din ta tura tashiga tana mai sallama,yana zaune bisa gado,ya tasa system dinshi
gabansa gefe daya kuma wasu takardu ne,birjit agabansa,yana ta aiki bisa system
din,gefe daya kuma yana ta duba takardun dake gabansa

Cikin kasala yadago kansa lokaci daya yana amsama Ummi sallamanta,karisowa tayi
ta zauna kusa dashi gefen gadon tana fadin"Son.."Zubamata ido yayi yana
fadin"Ummi.."Yafada yana sosa kansa,dafa kafadansa tayi tana fadin"Son kana
zurfafama kanka aiki da yawa gaskiya,kasan kuma baka da ishasshiyar lafiya ko? kuma
gashi yanzu bakasan cin abinci sam.."Tafada tana shafa kansa har zuwa fuskarsa.

Lumshe ido yayi kafin ya bude ture System Din dake gabansa yayi kafin ya matso
kusa da Ummi yana riko hannunta yana fadin"Ummi,case dinnan yana bukatar bincike da
natsuwa kuma karki manta aiki nan shine Farinciki na da takama na,Akwai mutane
dadama dasuke so su taka mtayina ammh Allah bai basu dama ba,to meyasa ni nasamu
dama bazan yi amfani da damana ba,ko so kike na bari lokaci ya kuremin.."yafada
yana lamgwabemata kai.

Mirmishi tayi tana shafa kansa tace"Daz my Swt son..Shiyasa nake alfahari
dakai,ko a ina Son dina yafita dabam da Sauran maza,ayita aiki amaida hankali,Allah
yayi maka jagora.."Tafada tana buga bayansa,kwantar da kansa yayi akan kafadanta
yana fadin"Mganar abinci kuma,inaci in naje office Ummi na,kuma u already know
banacin abinci mai Nauyi in zan kwanta sai Ruwan liptop.."Gyada kai Ummi tayi tana
fadin"hakane,ammh nidai bamison kana wasa da cin abinci son,baka ga yadda ka rame
bane,ko bakaso kamaida jikinka ne"tafada tana mai dariya,shima dariyan yake yana
rumgmota.

Sun dade ahaka tana rumgume dashi tana shafa bayansa kafin tadagosa tana
fadin"Son tashi muyi mgana..",,tafada da alamar mganar mai muhimmanci ne,gyara zama
yayi yana fadin",Toh Ummi nah.."Riko hannunsa tayi tana fadin"game da yarinyarnan
ne Son..'Tafada tana kallonsa

Yamutsa fuska yayi kafin yace"Wata yarinya kenan Ummi"?yafada da tsigar


tambaya,rausayar dakai tayi tana fadin"Lubna mana.."Kuri yayima Ummi da ido kafin
yace"Meya faru da ita..? matse hannunsa Ummi tayi tana fadin"babu abunda ya faru da
ita yanzu,ammh in kacigaba da banzarta da ita,wani abu zai iya samunta nan gaba,Son
ada naso bazan kara tursasaka kayi wani abu wanda bakayi niyya ba,ammh yazama dole
duba da ga yarinyar da hallarcinta gareka,uwa uba ga girman hakkinta dake wuyanka
Bani son Allah yakamaka da danne Hakkin aure.."Tunda Ummi tafara magana Mu"azzam ke
kallonta yakasa cewa komai sai da tagama takallesa taga yana kallon hannuwanta dake
cikin nasa,ganin haka yasata cewa" Kaji Son,bani so Tursasaka ne,but yazama dole.."

Ajiyar zuciya Mu"azzam ya sauke kafin ya damke hannu Ummi yafara mgana da
cewa"Armm Ummi bawai ina kyamatar Lubna bane,ko na tsaneta ne ta bane,kawai ni
bantabajin sonta bane,infact ma zuciyata ayanzu bata da Sha"awar sake bawa wata
gurbi Ummi ,zahirah tacike ko"ina ta mamaye i don"t know How to do,.."Yafada kamar
zai yi kwallah.

Rumgumesa tayi tana fadin"Shiii...Is ok Son Ko baka bata waje azuciyartaka


ba,just ka kula da ita domin ko ba komai kanwarka ce,kuma Abbanka khamis bazai ji
dadi ba in kayi mata rikon sakaiyar kashi ba.."

Ajiyar zuciya yayi ta saukewa yana kokawa da Numfashinsa kafin yace"Shikenan Ummi
na,bazan iya tsallake Umarninki ba,Allah ya shigemana gaba.."Da Amin Ummi ta amsa
tana sanyamai albarka kafin ta mike tana fadin"Yanzu zata dawo nan dakin da
kwana,ko kawai ta shiga dakin zahirah ne"da Sauri mu"azzam yadago yana fadin"No
Ummi karta shiga Zahirah fa zata dawo muhallinta very Soon,kuma in tazo taga wata
acikin ranta bazai yi dadi ba zataga kamar na manta da ita ne,Tazo nan din kawai
Tunda ta nace..'Yafada yana kauda kai ransa na kuna Tuni Fuskarsa ta sauya.

Yar dariya Ummi tayi tana fadin"Oh ni Suhaima,sha kuruminka ko ni bazan bari
tashiga dakin zahira ba,dakinta na nan sai tadawo kuma insha Allahu ciki zata gina
wata sabuwar rayuwa akaro na biyu.."Tafada tana ficewa,da kallo Mu"azzam yabita
kafin yaji komai ya ficemai aka,tattara komai yayi ya maida a muhallinsa,Toilet ya
fada Afili yana fadin"Tazo gani gata,dama tashafama kantaa lafiya,domin ni Tunda na
rasa zahirah nadaina jin kaina amtsayin Namiji.."😂

Ummi na fitowa falo tacema lubna taje ta kwaso kayanta ta maida Dakin mu"azzam da
mamaki take kallon Ummi,gyadamata kai Ummi tayi tana fadin"eh kikoma dakin
mijinki,Ki yi hakuri Lubna ki taimakeni ki kara hakuri da duk abunda zaki Fuskanta
wajen Son,watarana sai lbri kinji.."Hawaye suka kwaranyoma Lubna tasaka hannu ta
share tana gyadama Ummi kai,rikota Ummi tayi ta mike tana fadin"To share hawayenki
maza ki haura ki kwaso komai naki ki koma chan.."Da hanzari Lubna ta haura sama,ta
dauko akwatin kayanta tazo ta wuce Ummi tana fadin"Ummi sai da safe.."Allah
tashemua lafiya diyata.."Ummi tafada tana binta da kallo.

Koda tashigo falon wayam tagani ba kowa sai ta karisa bedroom din tayi Nooking
shuru babu motsin kowa bude kofar tayi ta shiga tana sallama,bin bedroom din tayi
da kallo babu kowa cikin lokaci takarema dakin kallo komai tsaf kamar dakin
mace,bata gama tunani ba taji bude kofar tiolet Mu"azzam ne ya fito jikinsa sanye
da rigar wanka,kansa kuma karamin Tawel ne,yana goge kansa,dashi kallo daya yayima
Lubna ya dauke kai ya isa gaban mirrior yana bude lotion din dayake shafawa yafara
kokarin shafawa.

Cikin wani yanayi Lubna ke binsa da kallo,ganinsa da rigar wanka,Surarsa duk ta


bayyana awaje ga kirjinsa gargasa tayi kwance luf taji ruwa,kuresa da ido
tayi,shiko ko ajikinsa yana gama shafa mai yayi Cimbing din kansa,ya isa ga makeken
wardrope din dake dakin ya bude ya ciro Kayan barcinsa riga da wando,pjs,ya shige
Tiolet ya sa ya fito daya Fito ne yaga still tana tsaye da akwati ahannunta Tsaki
yaja yana fadin"Ke in bazaki shigo bane ki koma don zan kwanta ne.."

Yafada yana hawa gado lokaci daya yana jan blanket,cikin sanyin jiki ta kariso
dakin kafin ta jinginar da akwatin gefen madubin dake dakin,ranta namata Suya,ji
yadda miji ke wukalantaka wai kuma kana mtsayin amarya,bude akwatin tayi ta dauko
rigar barcinta ta shiga tiolet itama tayi wanka ta saka doguwar pink din rigar
barcinta,Daga tiolet din tasaka abunta ta fito ta goga humrarta,kafin tamaida
akwatin ta rufe gabadaya,tsaye tayi tana tunanin ina zata kwanta domin taga mai
gado ya mamaye gadon yama juyamata baya,cikin sanyi jiki ta isa ga kujera kwara
daya jal dake bedroom din ta kwanta ta takure jikinta waje daya mu"azzam dake
kallonta tsam ya mike ya isa ga wardrope ya bude ya ciro wani blanket sabo ya
mikamata hannunta na rawa ta karba tana fadin"thanks.."

Bai kalleta ba ya wuce ya haye gadon bayan yayi offlight da wutar dakin kafin ya
kunna musu Dumlight addu"a ya shiga karantawa kafin taji yayi dif alamar barci ya
kwashesa na gajiya itako takasa barci kwata kwata Tunaninta ya tafi ga yadda rayuwa
zata kasancemata haka,tayarda ta amince matukar tana son mu"azzam yadawo daidai har
ya kulata to tabbas sai Zahirah da ya"yansa Sun dawo garesa,,ita ta yarda ta amince
ita din baiwar mu"azzam ce,duk abunda zai shashi Farinciiki tana kokarin taga
tamallakamai Shi koda cewa ita din zata Cutu ne,to ammh taya ya?alhalin cewa
Zahirah na gidan mijinta kuma shima Soyayyah yasa ya aureta..,Da wannan Tunanin
Lubna barci barawo ya kwasheta bata samu mafita ba.

Koda Asuba ma sallar kawai yatada ita,yawuce masallaci,yana dawowa yayi wanka
yayi Shirin fita office,breakfasat ma agurguje yayi Shima don Ummi ta
matsane,Shiysa,haka dai Suka cigaba da kwana daki daya ammh ko mgana bata hadasu
dashi,wani lokacin ma da gangan tana mgana zai mata banza,banda gaisuwarta baya
amsata,Bata damu ba kuma bata cire rai ba,tana kokarin kyaukyautamai AmtsayinShi na
mijinta kuma wanda takeso..

Sai dai Acikin Satin datayi tare dashi ta fahimci ciwonsa ya dawo saboda
tanaganinsa kullum da hoton zahirah bisa kirjinsa yake iya kwana,wani lokacin sai
gabda da Asuba yake iya samun barci ba,bata dauka bayan kwana da hoton akwai wata
mtsala ba,sai ranar bayan yatafi office tazo zata gyara gadon taga yadda gefen side
drower tacika da Tissue duk an share jini dashi,kuma bedsheet din ma duk jini ya
diga ido ta zaro cikin rudewa in bata manta conditin din likitoci ba sunce yana
kokarin shiga stage din karshe na ciwonsa,wanda za"a iya rasashi lokaci daya.

Bata tsaya wani Tunani ba ta rumtuma falo tana kwalama Ummi kira,Ummi dake zaune
tana kallo ta mike tana tambayan lubnan Lafiya hannunta kawai Lubnar taja keee..Sai
bedroom din mu"azzam takaita har gaban gadon tana nunamata dafe kirjin Ummi tayi
tana fadn"Na shiga uku ni Suhaima,wannan jinin na waye.."

Rausayar dakai lubna tayi kan tace"Na ya Mu"azzam ne Ummi,wlh ciwon sane ya
tashi,ammh yaki nuna kowa hakan don kar ace za"a kaishi asibiti ko ki tisalstamai
ya tsaya na dubasa"Dafe kai Ummi tayi tana salati kafin ta fashe da kuka tana
fadin"Wayyo ni kaina,yanzu mu"azzam kashemin kansa yakeso yayi,"Tafada tana sharbe
hawaye

kafadunta Lubna ta dafa kafin tace"Eh tabbas za"a iya rasasa,akowani lokaci
Ummi,domin yakai stage din karshe ne.."Hawaye suka tsinkema Ummi tace"To yanzu
mecece mafita..?"

Lubna tace"Akwai mafita Ummi.."

Ummi ta kalleta kafin tace"Menene mafitar Lubna ki fadamin bani son in rasa
dana.."Tafada tana zubar kwallah

Hannunta Lubna ta riko tana fadin" *ZAHIRAH ITACE MAFITA UMMI,ITAKADAICE MAGANIN
LALURAR YA MU"AZZAM WANDA DATA DAWO GARESA ZAI WARKE TAMKAR BAITABA WANNAN CIWON
BA*.."Tafada tana kallon idanuwan Ummi.

Ummi tayima Lubna zuru kafin ta furta."How Lubna,nasani Zahirah itace matsalan Son
ayanzu but,tayaya zamu dawomai da farincikinsa alhalin zahirah na gidan
aurenta.."Tafada cikin karaya,juya baya lubna tayi tana fadin",Bansani ba Ummi,wlh
Nima bansani ba.."Take fada tana share kwallah.

Jim Ummi tayi kafin tace"Ni nasan yadda za"ayi.."Tafada cikin karfin gwiwa,da
Sauri Lubna ta waigo tana fadin"Tayaya Ummi? Hanyar ficewa Ummi tabi tana
fadin"Gobe zamu maiduguri ni dake,kuma yazama Sirri ko mu"azzam kada kibari
yaji,iya ni dake ne" gyadamata kai Lubna tayi ammh mamaki fal ranta mai yasa Ummi
tace gobe zasu tafi maiduguri ko ta na hango wani nasara achan din ne..

Bata da wannan amsan Sai dai tajira goben kawai taga koma menene Mafitar da Ummi
ta neman musu.

*Comment*
*Share*
*Vote*

Jamilajanafty Aka Jamila mai kyau😜😂

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NO 40*

""'Da daddare Mu"azzam nadawowa Ummi ta rufeshi da fadan meyasa yana zaune
ciwonsa ya tashi ammh yayi shuru yaki fada,yana jin hakan yasan dalili wani dirty
look yayima Lubna domin yasan adalilinta Ummi tasan halin dayake ciki,Ummi tayi ta
mai fada daga karshe ta fashamai da kuka ganin yadda take kukane yasa yayi Saurin
isa kusa da ita ya rikota yana fadin

"Plz Ummi nah Stop craying..In kina min kuka,tayaya kikeso na samu rahamar
Ubangiji ranar gobe kiyama.."yafada yana sharemata hawaye lokaci daya yake
fadin"Naji na yarda Lubna tazo ta dubani shikenan..'"Yafada yana matse hannunta.

Dago kanta tayi idanunta na zubar da kwallah tasaka hannunsa dake rike danata
tana sharewa hawyen idanunta na kallon idanunsa tace"Why son?meyasa zaka dauki
wannan matakin,matakin kashe kanka,kana Tunanin in kamutu saboda zahirah zata
jidadi aranta,ko kuwa ya"yanka in suka girma aka basu lbrin mahaifinsu ya kashe
kansa saboda mahaifiyarsu kana tsammanin zasu yafemaka?kokuwa ni danake matsayin
mahaifiyarka zan gafartama kaina in har ka mutu ta dalilin Tursasawata,kokuwa ita
lubna zata dauwama cikin Farincikine indan, muka rasaka,to kagani ka taimakemu son
katashi kada katafi ka barmu,ina bukatarka,ya"yanka na bukatar ita kanta Zahirah na
bukatarka araye,matarkama tana bukatarka araye,akwai hakkoki dadama dasuke wuyanka
suke bukatar ka saukesu..,Don Allah Son kadinga kula da kanka da lafiyanka ba don
niba,kodon ya'yanka da matarka don Allah..."tafada tana hada hannuwanta alamar
roko.

Kawai Rumgume yayi yana fadin"Rasa zahirah ciwo ne yaki ci yaki cinyewa Ummi
na,ammh wlh rasaki Numfashina ne zai dauke gabadaya..I love u so much Ammi na,"Yake
fada yana kamkameta,itama kamkameshi take tana fadin"love u Too...My Son."Lubna
dake gefe sai da ta share kwallah Iya burgewa Mu"azzam da Ummi suna burgeta hartake
ji aranta inama itama inta haihu ta samu da"n dazai mata so tare da tsananin
biyayyah irin na Mu"azzam da Ummi.

Dole Mu"azzam badan yaso ba ya kwanta Lubna ta dubasa ta rubuta magunguna da


allurai Ummi tabawa Ushe yace wani babban phamarcy ya siyo,tayimai allurai har guda
uku masu karfi,su suka taimakamai ya samu hutu sosai,tun da ya kama barci bai farka
ba sai washegari da Safe koda ya tashi Ummi da lubna basu nan Karime ke fadamai
Ummi tace Suntafi zaria su dawo,magungunar da zai sha da safe da rana duk lubna
tabarmai Rubuce,yayi matukar mamaki yadda Tafiyan tatashi ba shiri kuma,ko albri
Ummi batamai zencen ba,ganin bawani waje bane sabo,zaria ai gidane yasa ya share
batun ya shiga tiolet yayi wanka yazo ya karya kana ya sha mgani Waya ya dauka yayi
Taking Excuse wajen aiki,kafin mganin yafara mai aiki nan ya haye kan gado yaja
blanket barci mai nauyi ya kwashesa mai cike da Natsuwa.

____________

*BAYAN SATI BIYU*

""Zahirah ce zaune cikin dakinta ta zabga Tagumi tana jin Baruntun da little
ita moodu suke mata adaki,domin yaran suna da karkaza da kama jiki har sunfara
rarrafe,suna dafa abu su taka,kamar hadin baki,da little tayi abu sai moodu
yayi,suna gasa da juna,yanzu haka sunacikin wata na takwas ne,sun ma kusa wata
tara,daga gani zasuyi Saurin takawa saboda suna da karambani..

Kallo daya zakamata ka fahimci ta rame,saboda yadda idanunta suka zurma


sosai,Tunanin makomar rayuwarta take ammh haryanzu takasa samun mafita,Tuni ta
fawwalama Allah dukan Lamarinta ta rumgumi Alhaji amtsayin miji,kamar yadda yagana
ta raba musu kwana,hakan ta kasance yana kwana bibbiyu ako wani daki,duka duka
ne,Sau biyu ne ranar girkinta ya zagayo Alhaji ya kwana adakinta,ammh yau tsawon
kwana goma sha biyu baya shigowa dakinta ranar girkinta,baya cin abinta kuma baya
mata mgana,boyewa ganinta ma yakeyi,ko sun hadu afalo sai yayi Saurin shigewa daki
ya rufe kofa,ko Abinci tayimai inyadawo kafin ta fito daga daki ya saka Yagana
takaimai daki,duk da ba son Alhaji takeyi ba Shariyarsa gareta tamata ciwo,ko Su
moodo sai dai ya aiko a karbesu tun abu bai bata mamaki haryakoma yanzu yana
bata,intace bata damu ba tayi karya domin har Damuwar ta bayyana afuskarta.

Yau din ta kuduri niyyar mai mgana taji wani laifi ta aikatamai da zafi haka,kuma
in Alissafinta daidai ne,yau din ita kedashi,bata wani tsaya bata lokaci ba,ta mike
ta sungumi little Ummi dayan hannun ta riko moodu tana nishi saboda yaran ba laifi
sunada girma,falo ta fita ta kwalama Zulai kira,bayan ta zo ta mikamata little tace
ta goyamata ita zata goya moodu,zasu shiga kichen ne,amsa tayi ta goyamata ita kuma
ta goya moodu suka fada kichen Tuwan Shinkafai tayimai miyar zogale,lokacin dasuka
kammalla komai ake kiran sallar mangariba,Zulai tabarma Daukan Wammers din zuwa
saman Diining,itakuma ta karbi Little ta shiga dasu daki zata yi musu wanka.

Agurguje tayi musu wanka itama tayi,ko shirin nasu agurguje,tayi musu itama ta
shirya cikin wata doguwar rigan da mu"azzam ya aikomata dashi,Sallah tayi kafin ta
dauki little Ummi ta goya ta riko moodu ahannunta tafito daga dakin dukkansu suna
baza kamshi cikin sha"awa..

Abunda tagani ne afalon yasata jan burki ta tsaya,yagana ce Zaune gaban Alhaji
sun baje abinci atsakiyar falon sunaci suna dariya Ranta yayi mummunar baci batasan
sanda ta karisa cikin falon ba tana fadin"ammh Allah ya hana zalunci baiwar
Allah,meye naki namin katsaladan ranar girki na,naga dai ni na girka abu na,ko ba"a
jira ni nazo munci tare ba,ajira nazo nabawa mijina Tunda yau hakkina ne.."Tafada
tana huci wanda nikaina bansan cewa haka Zahirah take Intayi Fushi ba.

Dawani salon rainin wayau Yagana ta dago tana kallon zahirah kan tasaki wata
siririyar dariya tace"Hmm su miji manya,yo ai mijin naki da kansa yakirani ya
Umarceni dana zubamai abinci,kuma na tsaya kusa dashi harsai ya koshi,shiyakamata
kima wannan tambayan bani ba hajiya.."Tafada da rainin wayau,tuni idanun zahirah
suka kawo ruwa cikin bakin ciki ta juya kan Alhaji tana fadin"Alhaji menayi
maka,baka cin abincina,kadaina kulani? baka shiga dakina?in wani laifi nayi maka
bazaka iya samu na kafadamun na baka hakuri ba.."tafada hawaye suna kwaranyomata.

Alhaji da jikinsa yayi Sanyi ya dago yana kallon zahirah yace"Ko daya Zahirah
babu abunda kika tabamin na sabawa duk iya zama dake.."yafada yana kallonta cikin
kuka zahirah tace"To menene,ban maka laifi ba,duk meya jawo wulakancin..?tafada
tana ratseshi da ido,kallonta yayi kafin yace"Ki koma daki zan zo na sameki muyi
mgana.."yafada cikin kulawa.

Yagana ko dariya take kasa kasa daga,gani abun nayimata dadi matuka,zahirah
takara gyara tsayuwa tana fadin"wlh babu inda zani sai ka fadamin dalilinka na
yankemin wannan danyen hukuncin alhalin kace ban maka komai ba.."Alhaji ya dago
yana kallonta yadda ta kafeshi da ido tana kallonsa cikin zubar kwallah,ajiyar
zuciya ya sauke kan yace.

'" *SABODA KE BA MATATA BACE YANZU..,YAU KIMANIN KWANA GOMA KENAN KINA CIKIN
IDDARKI NE..*

Da wani rawan jiki da firgici,Zahirah ta dafe kirji lokaci daya Tace"


Ina..Ci..Ki..n..Idda..Ta ku..ma.. me k..a..Ke...Nu..fi.."? tafada bakinta da
muryanta na rawa lokaci daya hawaye na wankemata fuska,kallonta yayi kafin yayi
wani mirmishin yake yace"Ma"ana na SAKEKI KWANA GOMA DA SUKA WUCE,SAKI DAYA.."

Saboda razana zahirah batasan sadda ta aza duka gwiwoyinta akasa ba tana
fadin"ka sakeni Alhaji,na shiga uku menayi maka..? tafada tana zubar kwallah daidai
lokacin da moodu dake hannunta ya subuce ya fadi akasa yana kuka,guda yagana ta
saki kafin tace"gaskiya wannan karon kayi abunda ya dace,kama saki tunkan asaka
ka,kai gaskiya aiki yayi kyau.."take fada tana shekewa da dariya.

Da kallo Alhaji ya bita yana dan mirmishi domin azahirin gaskiya yafara dawowa
hayyacinsa da taimakon Mahaifiyarsa data sanya akemai Saukan qur"ani da
Sadaka,dauke idonsa yayi akanta yamaida kan zahirah wacce ke kuka wurjanjan dakyar
ya iya bude baki yana fadin"Ki yi hakuri.."dagowa kanta zahirah tayi idanunta
sunkada sunyi jawur tana so tayi mgana ammh bakinta yamata nauyi,kawai sai ta
yunkura tatashi,ta dauki moodu dake tsandara kuka,itama Tuni little dake bayanta ta
fara nata kukan,ta shige daki da gudu tana kuka,tana shiga daga ita har yaran suka
zube bisa gado suna kuka,zahirah fadi take"Shikenan nakara zama bazawara akaro na
biyu.."take fada ranta na kuna,tasani batason Alhaji ammh sanda ya furta ya saketa
sai da komai nata ya tsaya cak,dama haka Abun yake duk takamar mace,da izzarta
kalmar saki na matukar girgiza ya"ya mata.

Alhaji baima yagana mgana ba,ya tashi yabi bayan Zahirah da kallo yagana tabishi
tana maijin dadi aranta lalle aikin boka yayi,tashi tayi ta shige daki ta dauki
wayarta ta kira kawarta zinatu,tana bata lbrin komai,itama ihu ta saka tana
fadin"Dole sujema boka godiya domin aikinsa ba irin na sauran bane.."Sunata murna
awaya,su azatonsu Asirinsu yaci Alhaji har ya saki zahirah basusan kwanan zencen
ba.

Yana shigowa cikin daki zahirah tamike tana mai wani kallo,ajiyar zuciya ya sauke
kafin yafara mgana"Zahirah ko alama ban sakeki don na bata miki ba""..To don ka
maidani bazawara akaro na biyu ka aikata hakan..."Zahirah ta katseshi da cewa
haka,Hannu ya daga mata kafin yace"Ba burina kenan ba zahirah,.."yafada yana
juyamata baya kafin yacigaba da cewa"Nasani cewa koda na Aureki bawai don ina sonki
bane,na aureki ne,domin kwadayin samun zuru"a daga gareki,kema kuma na san cewa ba
sona kikeyi ba,biyayyah ce da kuma hakuri yasa kike zaune dani,na yanke shawaran
Sakin ki ne saboda akwai wanda yafinin bukatarki wanda yake chan kwance cikin halin
ciwo tunda ya rasaki,kema kuma nasani kullum cikin begenshi kike,domin gangar
jikinki kawai ke tare dani ammh hakikanin gaskiya Ruhinki da zuciyarki tana tare
dashi.."yafada cikin Raunin murya.

Daskarewa Zahirah tayi tana bin bayan Alhaji da kallo cikin mamaki da zubar hawaye
tace"waya fa..da..Maka.."tafada tana rawar murya juyowa yayi yana fadin"kowaye ya
fadamin ba sai kin ji ba,zaki rantse min da Allah cewa kullum baki cikin Tunani
Tsohon mijinki kuma uban ya"yanki? zaki iya rantse cewa abunda na fada karya
ne.."yafada yana kuramata ido.

Ja da baya zahirah tayi tana wani kuka,lokaci daya tana kamkame jiknta take
fadin"a..a...."kiyi Shuru kawai Zahirah basai kince komai ba, narigaya dana yanke
hukunci Nayi SADAUKARWA..,Zaki zauna anan gidan kici gaba da iddarki har zuwa jini
uku,in inada rabon samun zuru"a Atsakani dake,zanyi murna da hakan,in kuma harkika
gama jininki uku,ma"ana lokacin kingama iddarki zan maidake gaban iyayyanki,nayi
musu godiya bisa hallarcin dasukayi min,kiyi Hakuri Zahirah nayi hakan ne,domin
Farincikinki,farincikin kowa naki tare daFarincikin su Little Ummi,Allah yaga
zuciyata,ammh inaji ajikina kila ban da rabon ganin kwai na aduniya ne..."yafada
lokaci daya hawaye suna kwaranyomai kafin kawai yajuya yafice yana share kwallah.

Yana fita Zahirah takoma bisa gado tafada tana kuka,lokaci daya taja moodu da
little ta rumgume tana fadin"Zamu koma gidan Abbanku,zamu koma gidan Abbanku.."take
fada tana kuka da dariya lokaci daya hawaye suna zubomata,kamar ko yaran sun sani
sai sukayi tsit,suna kallonta kawai,rumgume tayi kamkam tana dariya hade da kuka
lokaci daya,Tarasa kukan me takeyi,na mutuwar aurenta ko na murnar ta hallarta ga
mu"azzam,tama rasa wani yanayi take ciki,jikinta na rawa ta rarumi wayarta talalubo
nombar mahgana tadokamata kira.

Lokacin mahgana na falo tare da bukar suna cin abinci kiran zahirah ya shigo ta
daga tana fadin"Zahirah ce,maman yan biyu.."Tafada tana kallon bukar daidai lokacin
data dauka,sallama tayi ammh sai zahirah ta katseta da cewa.."Mahgana Alhaji ya
sakeni.."Tafada hawaye na ziraromata,saurin mikewa mahgana tayi,hannunta na dafe da
kirji tace"Alhaji ya sakeki? mekikayimai Zahirah..? tafada hankalinta tashe goge
kwallah zahirah tayi kan tace"Babu abunda nayinai mahgana,da kanshi ya sakeni,sai
yau yake fadamin kwana na goma ina cikin idda.."

Dafe kai mahgana tayi tana sallallami,Bukar dake zaune ya mike yana fadin"Ita wa
aka saka.?.'Mahgana ta yanke wayar tana fadi asanyaye"Zahirah..."Zaro ido Bukar
yayi kafin yace"Shi Alhaji kabirun ya sakarmin ya'.."Yafada yana bayyanar da bacin
ransa kai mahgana ta daga tana fadin"eh..,Tama ce yace yau kimanin kwana goma duk
tana cikin iddarta ne.."Hulan kansa ya cire yana fadin"Innalillahi wa"inna
Alaihirraju"un..."Yake fada yana share zufan dake ketomai,Mahgana ko dakinta takoma
farinciki ya isheta tarasa wazata kira tafadamawa bata da nombar Ummi,kawai sai ta
kira yagana.

Yagana na zaune tana bama shettima Abinci abaki kiran mahgana ya shigo wayarta
hartaji tsoro ta dauka tana fadin"mahgana lafiya kuwa..? naga kira da daddare..?
Mahgana na dariya tace"Albishirinki..."Tafada tana dariya,gyara zama yagana tayi
tana fadin"Goro fari kal dashi mahgana,domin daga jin dariyarnan taki abun
Farinciki ne ya samu.."Da hanzari mahgana tace"kwarai ma kuwa,yanzu zahirah
takirani tana fadamin Alhaji dai ya saketa tun kwana goma da suka wuce.."zaro ido
yagana tayi tana fadin'Kibari don Allah.."Dariya mahgana ta sakamata tana fadin"wlh
Tallahi da gaske nake fada miki.."

Ai yagana batasan sadda ta saki guda ba,tana fadin",Masha Allahu matarmu ta


dawo.."take fada harda hawayen murna kashe wayar mahgana tayi aranta tana kara
godema Allah dayaba Alhaji ikon sakin zahirah hankali kwance batare da an kaucema
hanya ba.

Shettima dake zaune yabi yagana da kallo kafin yayi mgana ta rigashi da
cewa"Allah yayi da rabon zama tsakanin masoyan guda biyu,mijin zahirah ne ya
saketa,tun kwana goma dayawuce,kaga kenan ma yanzu haka tana cikin iddarta
ne.."Tafada tana bayyanar da murnanta,Washe baki Shettima yayi yana
fadin"Alhamdulillah..Allah yasa karshen wahalarsu kenan.."yafada yana jinjina kai.

Yagana ta amsa da Amin daidai lokacin datake kiran Ummi a waya,takira ta shiga
ammh har ta yanke ba"a daga ba,sai takara kira,Lubna dake bedroom din Ummi tana
shiryamata kaya awardrope taji wayar Ummi na ringing ta dauko ta kawomata kafin ta
sauko kasa wayar ta yanke,Tamikama Ummi wayar kenan kiran ya sake shigowa Lubna
tace"Yauwa gashi Ummi ana kiranki.."

Ummi dake zaune Afalo ta amsan wayan tana kallon Screen din wayar take
fadin"Mutan maiduguri ne,Yagana ce,Allah yasa lafiya.."tafada tana daga kiran daga
chan bangaren Yagana tace"Uwar ango akaro na biyu.."Dariya Ummi tayi tana
fadin"yagana yau kuma sabon suna na samu,me aka samu ne,naji muryanki tayi chakwai
ne,kamar wata yar budurwa yar sha takwas.."Tafada cikin zolaya.

Gyara zama yagana tayi kafin tace"Dole kiji muryata haka,Zamu sake kawo miki
zahirah akaro na biyu..'Da hanzari Ummi ta mike tana fadin"
Ban...ga..ne..Me..Ki..ke Nu..Fi ba.."?Tafada cikin rawan murya yagana tana dariya
tace"Auren ya mutu,yanzu mahgana ke fadamin Zahirah ta kirata take fadamata wai ma
kwana goma da sakin nata.."Da wani hanzari Ummi tace"Bani son zolaya yagana,wlh
zuciyata zata buga.."da Sauri yagana tace"Wlh da gaske nake Suhaima,Mu"azzam da
Zahirah Allah ya dubesu ya sake hallarta musu juna akaro na biyu."

Ai da wani hanzari Ummi ta sulale kasa tana yima Allah Sujudda ta dade tana
kwararo godiya ga Allah kafin tadago Fuskarta shabe shabe da hawaye Lubna dake gefe
takalli Ummi tace"Ummi,lafiya kuwa daga gama waya kina kuka kuma? da hanzari Ummi
ta mike ta rumgume Lubna tana fadin"Ya saketa Lubna,wlh ya saketa..."Da mamaki
lubna ke fadin"Ya saki wa..?

Ummi tace"Zahirah mana.."Ido Lubna ta zaro ta rike Ummi tace"Da gaske Ummi..?
batama bari Ummi tayi mgana ba ta saki Ummi ta rumtuma dakin Mu"azzam tana kwalamai
kira,shiko yana zaune bisa gado yana aiki bisa system dinsa jin irin kiran da lubna
kemai da karfi ne yasashi saurin durowa daga gadon hankalinsa tashe Daidai ta
shigo sukaci karo da juna.

Cikin hanzari yace mata"Ke lafiyanki kuwa..?"Haki takama kafin tace tana
dariya'"An saketa..."Harara ya zabgamata kan yace"ke natsu an saki wa kuma,yanzu
daddare nan..?"yafada yana jijjiga kafadunta.,Hannunsa ta riko tana fadin"Zahirah
aka saka yanzu aka kira Ummi ana fadamata daga maiduguri.."Zaro ido yayi yana
kallonta kafin ya damki kafadunta da karfi yana fadin"wai wasa ko gaske..? yafada
yana neman Fita daga hayyacinsa.

Lubna na dariya tace"Wlh da gaske ya mu"azzam Zahirah ta sake zama naka akaro na
biyu.."Ai batama karisa ba ya sabeta ya fara juyawa da ita, acikin dakin yana
dariya gefe daya kuma hawaye yake,Lubna tana kallonsa tana dariya hawaye na
zubomata,sai da yagaji da kansa ya sauketa kafin ya Rumgumeta kamkam yana
fadin"Tanque So much..Tanque Lubna Tanque for been their for me..'yake fada yana
hawaye.

Hannuwanta Lubna tasaka ta rumgumesa back bayan ta kwantar da kanta abayansa


hawaye suna kwaranyomata,lalle Tayi gaskiya data hasaso dawowar Zahirah Rayuwar
Mu"azzam ne kadai zai sa tasamu mtsayin Kallo mai daraja A idanun Mu"azzam,Hawayen
tsausayin kanta suka cigaba da zubomata lokaci daya tana kara kamkame Mu"azzam din.

_Zakujini Shuru Cuz ina Katsina na tafi biki,buh in,na samu lokaci zaku jini..,One
Luv#Janaf fans#_

*Kakata wacce tahaifi mamata hadiza,Bata da lafiya har anyi addmitting dinta a
hospt,plz include her in ur Prayers*

*Comment,share and vote.*

*Janafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Today D Whole Chapter Is Dedicated to u,my Childhood Best Friend, FADILAT FALALU
MASKA,D BRIDE💑,May Allah(SWA)Albarkate ur Marriage Wit full
happiness,Baraka,taqwa,love and Childreen..,HML*_❣😘
*NOT EDITED*💥

*NO 41*

"""Sundade Rumgume da juna kafin Mu"azzam yarabata da jikinsa ya dagota


yana kallonta,itama shi take kallo cikin wani yanayi na shauki da soyayya ta har
abada,Mu"azzam kwayan idon Lubna yake kallo,yana ganin tsantsan soyayyaarsa,Lumshe
ido tayi hawaye suka kwaranyo ta gashin idonta.

Tattausan Hannunsa Mu"azzam ya sanya yana Sharemata hawaye yana fadin"Stop


crayiing kinji yanzu ba lokacin Kuka bane.."Ya fada yana sakin mata mirmishi jin
abunda yafadane yasata Saka hannu ta karasa share hawayen da suka zubomata tana dan
mirmishi itama tana gyada mai kai,Sakin hannunta yayi yana fadin"Ina Ummi na..?

'"Tana Chan Falo.."Tabashi amsa ,bai tsaya wani mgana ya wuce ya fice daga dakin
Fuskarsa da jikinsa suna muna tsananin Farincikin dayake ciki da kallo ta bisa
kafin tazame bisa gado tana share hawayen daya zubomata na tsausayin kanta tare da
Tunanin makomarta in Zahirah ta dawo tasan cewa matukar Zahirah na tare da mu"azzam
Wata mace agunshi ba mace bace,saboda baya ganin kowa amtsayin Mace sai ita.

Mu'azzam yana fita ya fito Falo yana kwalama Ummi kira,da hanzari ta mike tana
dariya ta taroshi,tana fadin"Son.."take Fada tana hawayen Farinciki yana zuwa baiyi
wata wata ba itama ya chabeta sama yana juyi da ita yana fadin"Ummi na,zahirahta
zata dawo gareni Allah Abun godiya.."yake fada yana juyi da Ummi,dariya Ummi keyi
tana shafa kansa cikin Farinciki kafin tace"To Saukeni Son,Kada ka kadani.."take
fada tana dariya Sauketa yayi kafin itama yajata ya rumgume cikin Tsananin
Farinciki Kamkamesa Tayi tana shafa kansa harzuwa bayanshi tana hawaye mai cike da
murna da Farinciki,lalle Rayuwa juyi juyi,wai yau Ummi ce ke kukan Murna saboda
Zahirah diyar Fadi zata dawo garesu..Dama Hausawa sunce Abunda yasaka Dariya
watarana ba shakka shi zai saka kuka.

Dago da kansa tayi tana sharemai kwallah take fadin"Bari kuka,ango da kuka,to
amarya kuma mezatayi? tafada da sigar zolaya shagwabemata yayi yana fadin"Ummi
nidai yanzu ba wannan ba,tashi zakiyi muje mu Taho da zahirah don Allah.."Sororo
Ummi ke kallonsa kafin tace"bazai yuyu ba Son,don yanzu muka kara mgana da yagana
take fadamin Shi mijin yace ta zauna chan tayi idda kafin ya maidata ga
mahaifinta,.."zaro ido Mu'azzam yayi yana fadin"What..?haba Ummi in Tazauna Ubansa
zatayi masa,nidai wlh da sake bazata zauna chan zanje dakaina na dawo da ita gidan
nan adakinta tazauna in tagama idda amaidamana Aurenmu.."yafada Fuskarsa na
Chanzawa zuwa bacin rai.

Juyawa kawai Ummi tayi ta isa ga Kujera ta zauna tana fadin"Son kacika rigima,ai
kowa yasan Zahirah takace,so karka damu kabarsu suyi yadda sukeso bani so kayi
sonkai aciki.."binta yayi shima yaje ya zauna kusa da ita yana fadin"Haba Ummi don
Allah karki ce A"a nifa tsoro nakeji kada ya maidata matarsa.."yafada idanunsa na
nuna tsoron.

Hannunsa ta riko tana fadin"Nasan manufarka,abunda nakeso dakai kabari aji ta


bakin mahafinta,domin ance haryanzu baice komai ba,ammh bana Tunanin bukar zai
barta achan tayi iddata,kadai jira muji koma miye sai muje ayi mganar,kaji.."Tafada
tana kallonsa,zuramata ido yayi zuciyarsa na gudu kafin ya maida kansa bisa
kafadanta yana fadin"Shikenan.."cikin karaya,hannu tasaka tana shafa kansa tana
fadin"karka damu Son,i promise u Zahirah takace insha Allahu..gyada mata kai yayi
kafin ya gyara kwanciyarsa bisa cinyarta yana wani lumshe ido Farinciki tare da
fargabane suka tarunmai waje daya.

Ko Kafin wayewar gari duk wanda yakamata yaji lbrin mutuwar Auren zahirah,Lubna
da kanta ta kira su Abbie tana fadamusu,bayyana irin murnan da Abbie yayi bata
lokaci ne,Shikanshi mooh yataya mu"azzam Murna saboda dawowar Farincikinsa,shima
Shureim Da mu"azzam din kefadamai kin yarda yayi Saida ya dawo gida Hajiya
kefadamai yanzu suka gama waya da Ummi take fadamata,baki ya rike yana mamakin
wannan al"amarin Lokaci daya Farinciki ya mamayesa Abokinsa zai dawo Mutum kamar
da,saboda dawowar Uwar ya"yansa,kuma bugun zuciyarsa.

Ranar mu"azzam dakyar yayi barci saboda murna,salallo kuwa na godiya ga Allah ya
jerasu ba adadi,tunkan ma zahirah tadawomai akaro na biyu,itako lubna kwana tayi
kukan,kukan Tsausayinta kanta da rayuwarta domin daga Ummi har ya mu"azzam bata ta
kanta sukeyi ba,suna ta murna da wannan al"amarin ne,gwara ma Ummi dataji ta Shuru
ta leka tana tambayanta ko lafiya? ammh mu"azzam ko nemanta baiyi banda buge bugen
waya babu abunda yakeyi ya kasa ya tsare sai Ummi takira Maiduguri taji ya ake ciki
shifa,ko yau ne sai yakama hanya,Tun Ummi na ganin Abun wasa harta Fahimci Mu"azzam
din da gaske yake,Waya ta dauka takira hajiya tana fadamata rigimar mu"azzam
din,dariya kawai hajiya tayi kafin tace abasa wayar,magana tayi mai cikin sanyi da
fahimta,tafadamai cewa yanzu ya jira yaji abunda mahaifinta zaice,kuma mganar
yadawo da ita nan Abuja ya barta domin bazata yuyuba yadai tsaya iya mganar dawo da
ita gaban mahaifinta tayi iddarta,ko Shidin ma kada suyi mgana Sujira suga Abunda
Shi bukar din zai zartar.

Dole Mu"azzam ya Sauka daga kan dogin naki,ya bar mganar zuwa maiduguri dauko
zahirah,saboda Rudewa ne da murna yakasa ganewa Gaskiyan Abunda Ummi take
fadamai,dole ya hakura,ammh shima ya share kafa ya zauna yana jiran tsammanin ammh
ji yake kamar yayi Tsuntsu ya ganshi gaban Zahirah,wannan Jiran zai iya sa
Zuciyarsa bugawa saboda doki,dama awajen aiki ansan baida lafiya,ai sai ya sake
Sabon zama,Ummi sai da takalleshi tayi dariya tana tsokanarsa da Sabon Ango,datace
haka sai yabata rai yace"Bawani Sabon ango Ummi bayan kunki dawomin da matata
nan..",yake fada yana wani Tura baki kamar yaro dariya takemai Domin Ta lura yau
mu"azzam din nata rigimarsa ce tatashi.

_______________

*MAID*

""Bukar kwana yayi aransa abace gari na wayewa baima mahgana mgana ba,ya dauki
mota sai gidan Auren zahirah Awaje ya tsaya yakira Alhaji kabirun yace ya fito yana
kofar gida,Alhajin baiwani yi mamaki ba,domin yasan za"a Rina,shima jiyan bawani
barci yayi ba,jallabiyansa ya zura ya fito haraban gidan,bai ga Motar Bukar din
ba,sai ya fita waje,ya gansa jingine jikin motarsa karisawa yayi yana fadin"A!a ya
haka Alhaji ka tsaya daga waje,kamar wani bako? Yafada yana mikamasa hannu.

Bukar yace"haba abokina,babu damuwa,nam din ma duk gidane aie."yafada yana mikamasa
hannu sukayi musabaha,Damke hannun juna sukayi Suna gaisawa kafin Bukar yace"Gunka
nazo Alhaji,.."Alhaji yace"To mu karisa daga ciki Alhaji sai muyi mganaer.."Saurin
girgiza kai yayi yana fadin"Basai na shiga ba,nan ma ya wadatar,mganar bawata mai
tsawo bace..",yafada kafin yace"Jiya da daddare zahirah takira mai dakina tana
fadamata wata mgana data girgizani,wai ka saketa tun ma kwana goma daya wuce,shine
nazo naji duk meya jawo wannan Abun Alhaji.."yafada yana kallonsa

Mirmishin karfin hali Alhaji yayi kafin yace"Tabbas hakane,duk abunda tafada
gaskiyane,na sauwakemata kwana goma da suka wuce Alhaji."yafada yana son
jadaddamai,Kallonsa bukar yayi kan yace"to miye dalili,?wani laifi tayi maka koko
ita ta bukaci daka saketa,yanzu na shiga na cimata mutumci.."Saurin girgiza kai
Alhaji yayi kafin yace"Ko daya batama san Abunda yafaru ba sai jiya dana
fadamata,wlh Alhaji in nace gawani laifi da zahirah ta aikatamin da bayan tarewarta
to nayi mata karya,sai dai cikin Rashin sani,ko ajizanci na dan adam.."bukar ya
numfasawa yana fadin"To meya sa Ka saketa,kagaji da ita,koko baka sontane,ai da
kafadamin Tuntuni da Wlh Tu fari ma ban yarda na auramaka ita ba,indai kasan
sakinta zakayi."yafada cikin bacin rai.

Saurin Riko hannunsa yayi yana fadi "Wlh ban Auri zahirah da niyyar na saketa
ba,bani da buri illa na zauna da ita har karshen rayuwata,inada babban dalilina na
sakinta,nasani inda zata koma,zata samu Farinciki fiye da yadda zata samu
agidana,kayi hakuri Alhaji bada gayyah nayi ba,inada dalilina,ammh kuma kayi hakuri
kada ka tursasani sai na fadamaka dalilina nayinka."yafada Muryansa ta fara rawa.

Kallonsa kawai Bukar keyi yana jinjina kai,kafin yace",to Shikenan Allah yasa
haka shiyafi zama alheri,ammh mgnar zamanta agidanka tayi idda Gaskiya Alhaji ban
amince ba,Tafito mutafi gida Tunda Aure ya kare to mekuma za"a jira.."Alhaji kabiru
yace"Alhaji badai Fushi kayi ba ko?girgiza kai Bukar yayi kafin yace"Ko daya,kawai
naga kyautuwa ne takoma gida tayi iddarta,ada dai na kullace ammh bayanin dakamin
wlh ka wanke laifinka awajena."jinjina kai Alhaji yayi kafin yace"Hakane,Kana da
gaskiya bari na shiga nayimata mgana.."

. Sake musabaha sukayi, kafin Alhajin yakoma ciki,direct dakin Zahirah ya shiga ya
kwankwansa kafin ya tura ya shiga,tana zaune kan sallaya da hijabi ajikinta Little
Ummi da moodu suna kwance basu tashi ba,da sallama yashiga dakin,juyowa tayi tana
kallonsa kafin ta amsa sallaman tana mikewa,Gaisheshi,tashigayi Shiko ya amsa yana
isa kusa dasu little yake fadin"Kai yau Sunsha barci,naga sundade basu tashi
ba"amsamai tayi da cewa"eh wlh dayake Jiya basuyi wani barci ba rigima sukayi tayi
sai wajen asuba suka kwanta"

Zama yayi gefen gadon yana fadin"Subhannallah..Badai wani abu ke damunsu ba ko?
yafada yana kallonsu,kauda kai tayi kafin tace"Babu abunda ke damunsu rigimace
sukeji jiyanan.."tafada tana tsaye abayansa,bai waigo ba ya mike yana
fadin"ok,kishirya yanzu Abbanki na waje yana jiranki,zaki bishi ki koma gida.."yana
gama fadar haka ya fice da Sauri,da kallo tabisa kafin ta daka tsalle tace"wayyo
Dadi,dama wlh nagaji da zaman gidan nan"Tafada tana isa wardrope dinta ta hau jido
kaya sai da ta kwashe fin rabi,kafin ta barshi haka,takoma tana zubasu cikin
akwati,nata dana yaran sai da tacika akwati Biyu kafin tabarshi haka,da hanzari,da
Dauki little ta goya kafin ta fito falo tana kwalama zulai kira da hanzari ta fito
da hannu ta yafito ta suka shiga daki Moodu ta mikamata tana daukan akwatin guda
daya tace"Taimakamin zulai,waje zamu Abbana na jirana.."da mamaki zulai ke bin
akwatunan da kallo kafin tace"Anty ina zaki haka.."mirmishi zahirah tayi kafin
tace"Gidanmu zan koma zulai Aurena yakare tsakani na da Alhaji"Ido zulai ta zaro
kafin tace"wayyo Allah.."Tafada idonta sun ciko da kwallah,dafata zahirah tayi
kafin tace,"Kar ki damu zulai,haka Allah ya kaddara zama na,bamai tsawo bane
agidanan.."

zulai sai da tashare kwallah domin ta saba da zahirah uba uwa su moodu zatayi
kewarsu ita ta daukan mata moodu har waje inda Motar Abban ke jiranta suna fitowa
da sauri ya karisa yakarbi moodu hannu zulai yana kallon zahirah wacce ke janye da
akwati,booth ya budemata ta saka kafin takoma ta dauko Sauran zata fito kenan taga
yagana afalo tana kwasan dariya ta kalleta,batace komai ba tasakai zata fita,sai
yagana tace"dama ai na fadamiki bamai Auren mijin yagana,dole ne ko an aura a
barmin miji akara gaba.."take fada tana jifanta da wani banzan kallo.

Da baya Zahirah Tadawo tana kallon Yagana kafin tace"Kai ammah naji dadi,ni wlh
kin ma taimakeni,domin ko azamin jahiliya banyi kama da kalar wacce zatayi zaman
kishi dake ba,nagde miki sosai bisa asirin dakikayi Alhaji ya sakeni dama burina
kenan,kinsan Allah aiki yayi kyau,da badon bani na bada aikin nan ba,ai da nabaki
kudi kin kara ma mallam din."tafada tana zagbamata harara kafin tayi tsaki tawuce
abunta,Da kallon mamaki Yagana tabi zahirah aranta tana fadin dama tana mgana,kada
kai tayi tana fadin"koma miye daga baya kenan,aje dai gaba,abi wani Sarkin.."

Tana Zuwa tasanya Dayan akwatin abooth Bukar ya rufe booth tazagaya ta shiga
gaba tana kallon Zulai tace"To Zulai nagd Allah kaddara saduwa.."zulai takasa mgana
sai kwallah,Bukar ya tada mota suka fara tafiya kafin lokaci daya zahirah taji
kwallah na ziraronata tasa hannu ta share kafin tadagama Zulai hannu wacce ke
dagamata itama tana share kwallah.

Sai da Suka dau hanya kana Zahirah tadago tana fadin"ina kwana bahna.."kallonta
yayi kafin yace"lafiya kalau yahna,kiyi hakuri da jarabawar Ubangiji Abunda Allah
ya tsarama bawa bai isa ya kaucemasa ba"yafada cikin tsausayi da soyayyar mai
dorewa,moodu ne dake kan cinyarsa yafara kuka,sai ta sanya hannu ta daukeshi
tadorasa kan jikinta tana share kwallah tace"A iya tarbiyan daka bani bahna,ka
gayamin cewa kaddara da jarabawa Musulmin kwarai ake yawan jarabta dasu,ko ahaka na
tsaya zan godema Allah,domin yamin ni"ima,ta haihuwa ya"ya har biyu,ko banjin dadin
zaman Aure ba,ina fata agaba in Sun tashi sunji lbrina suji kaina bahna.."tafada
tana zubar kwallah

Hawayen Farinciki,ya kwaranyoma bahna bai damu da sharewa ba yace"Hakika ke


ya"ce mafi soyuwa awajena,Kankatar shekarunkin sunyi kadan da hangen nesanki,Ina
rokon Allah ya cigaba dayima rayuwarki albarka tundaga yanzu har karshen
Rayuwarki,kuma inaji ajikina Lokacin Farincikinki damu kanmu yazo,Allah yayi miki
albarka"Zahirah na mirmishi tana sharan kwallah take amawa da Amin,haka dai yayi ta
mata nasiha har suka iso,sai da mahgana taga zahirah kwatsam Bukar na shigowa da
akwatuna tsalle tadaka ta rumgumeta lokaci daya tana sakin guda.

Da kallon mamaki Bahna ya bita kafin yace"ke miye haka,mutuwar auren kikema
guda.."dariya mahgana tayi kafin tace"eh wlh,Allah ya rabata da wannan kaddaran
gidan,da bakar kishiya mai bakar aniya,sai taci kanta.."da mamaki Bukar yace"To in
kina murna ta rabu da nan din,gaba kinsan inda zata"mahgana tace tana riko hannun
Zahirah"Ai ba bakon waje bane,Mu"azzamu ne Uban ya"yanta kuma na tabbata kasan
abunda yake jira kenan,Ai mu kan muna murna da wannan Sakin.."

Zama bukar yayi yana fadin"Hmm,mata mata Sha"aninku sai dai abarku,yanzu shi Sakin
Auren ne,kuke ma murna,kun manta Allah da kanshi ya halarta saki,ammh in akayi sai
al"arshin Allah ya girgiza ammh ke dadi kikeji"Yafada yana kallonta,Mahgana
tace"hakane ammh wannan Sakin dabam ne.."

zahirah dake gefe ta tura baki tace"Ni fa mahgana babu inda zan koma,Ai ya
mu"azzam din yayi aure ya manta dani saboda haka,nima bazan koma ba,Zama zanyi
agida na kula da ya"yana.."Tafada tana wani zakuda kafada,baki mahgana ta saki
kafin tace"Allah,karya kikye yarinya bazaki iya rayuwa babu Mu"azzam ba,kamar yadda
shima bazai iya rayuwa baki ba.."

Mahgana Tabude baki zata karayin mgana,Bukar ya dagamata hannu da fadin"plz


mahgana kirabu da ita haka,taje ta tayi wanka,tayima yaran,kibata abinci taji
takwanta ta huta,nayi alqawarin bazan kara takuramata ba,abunda ta zaba shi zan
bi,koda kuwa na zama har abada ne batayi Aure ba."Da kallo mahgana tabishi na
mamaki,dole tayi Shuru ta bakinta saboda yadda bukar ya kauda kai itako Zahirah
Dakinta ta fada dauke da little Ummi,moodu na hannunta,dukkansu babu wanda yakara
bi takan Mahgana balle maganarta,itama dole ta fice zuwa kichen Ammh matakin da
bukar keson Dauka bamai bullewa bane.

_Srry ooo..,Ba yawa,yau dinma, don Typing din na amarsune shiyasa kuka Samu,via wit
me Janaf Freeking Fans Luvs u Wujiga wujiga😘Lodi lodi😍mazga mazga💕Bhahoot Bhahoot
ya Habibaties_

*Comment,share and vote*


*Janafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_Dis Page iz Dedicated To u my MOMMA..,HAUWA S ZARIA(mmn Uswan)My mommah Ina


matukar Kaunarki har cikin Raina,Zuciyata tana dabbaka alherinki,bakina baya gazawa
wajen ambatan kirkin ki,Idanunawa Suna darajaki,gangar jikina tana matukar
girmamaki Mommah,Allah nake roko Ya iya miki Abunda kika gaza,bayan ya dafa miki
gaba da baya,Ya Allah ya raya miki Zuru"a cikin Tafarkin Addinin musulunci ya
karemin ke daga Sharrin mahassada da makiya,Allah yayima Rayauwarki Albarka datamu
gabadaya Ameen...,UR DOTA LUVS U MORE MORE UWA TAGARI_😘✌

*NOT EDITED*💥

*NO 42*

""Mahgana Abunda zahirah tace da yadda mahaifinta ya goyamata baya,ya tsayamata


arai,dakanta ta zuboma Zahirah abinci taje ta dibo Ruwan zafi tazo tayi masu little
wanka,zahirah sai dataci takoshi kana tayi wanka tabi lafiyan gado tana barcin data
dade batayi Irinshi ba,moodu ne yayi barci,little ko tana hannu Ummi afalo,bukar
kuwa tuni yayi wanka ya fice Abunsa.

Mahgana ita takira yakura tana fadamata Abunda zahirah tace,kuma ga yadda
bukar yace"Mirmishin gefen baki yakura tayi kafin tace"Ah wasa takeyi
mahgana,Zahirah ce tace da bakinta bata komawa gidan mu"azzam din?mahgana Tace"Wlh
kuwa,wai ai shima yayi Aurensa ya manta da ita,kuma inajin Tsoron bukar,kan
kafiya,in yace eh to hakane bamai sashi ya chanza ra"ayi"tsaki yakura tayi kafin
tace"Duk wasa suke,ita zahirah kishi ne ke damunta Shikuma bukar abunda ya Faru
ne,yasa bayason kara mata dole,kimanta dasu don Allah,tadai gama iddar
tukunnah"dahaka suka rabu da yakura,koda zahirah tatashi daga barci mahgana bata
kara mata mgna,Ko bukar din daya dawo,batakara tadamai mganar ba,tabi Shawaran
yakura,ta kyalesu har Zahirah tagama iddah,komai ke akwao ayi daga baya.

_______________

*BAYAN KWANA BIYU*

""""Mu"azzam cikin kwanakin jiyake,kamar yayi Tsuntsuwa daga Abuja zuwa


maduguri,kullum ya kwanta barci mafarkin Zahirah yake da yaransa,ammh haryanzu Ummi
batace komai ba,gaskiya ya gaji yau Tun safe yayima Ummi dirar makiya adakinta ko
Tashi batayi ba,Tana cikin bedroom dinta akwance,ya shigo,mikewa zaune tayi tana
yaye blanket dinta,lokaci daya take fadin"Son,wht happen naganka ealry in d mrning
haka? Kariswa yayi kusa da ita yayi yana hawa bisa cinyarta ya yada kansa yana
fadin!"Haba Ummi ,yanzu shikenan sai kiyi banza dani,tun yaushe akayi sakin
nan,ammh haryanzu baki kara cemin komai ba.."yafada yana lumshe ido.
Hannu tasanya bisa kansa tana shafawa lokaci daya tana murmusawa kafin
tace"Ho,Son kana da rigima Wlh,bana ce kayi hakuri muji ta bakin mahaifinta ba,kuma
ko zata dawo gareka basai tagama idda ba,kuma kana sane da Sai ankara daura Muku
aure,so Sauri bana ka bane,kaji son.."Tafada tana kai hannunta kan Fuskarsa tana
shafawa,runtse ido yayi kafin ya riko hannunta yana fadin"i know Umm,buh i want to
see her,Wlh in banganta ba yadda zuciyata keyi mutuwa zanyi.."ido Ummi ta zaro
kafin tace,"Mutuwa Son..? tafada cikin Tsoro.

Lumshe ido yayi kafin ya dagamata kai,Wayarta dake kan Side drower ta mika hannu
ta jawo tana fadin"Bazan bari saboda son ganin zahirah ka mutu ba Son,insha Allahu
Zahirah takace let me Talk to yakura.."Tafada tana kara wayan akunne gyara zaman
kansa yayi bisa cinyarta bayan ya kamkame hannunta yana sakin mirmishi,Da sallama
yakura tadaga kiran Suna gaisawa,Ummi tace"Amrm yakura nace ba"yakura ta gyara zama
tana fadn"Inajinki Suhaima..'Ummi tace,,"kan mganar Zahirah ce,ya ake ciki ne,ga
mu"azzam ne wlh ya damu wai Shi sai yazo ya ganta.."yakura tace"Tama kwana gidan
Sauki Suhaima yataho kawai,Tunda ma Bukar yaje ya daukota ya maidota gida Tun
ranar,Ni banje ba,mahgana ce takirani tana fadamin wai Zahirah tace bata komawa
mu"azzam,zama zatayi ta rike ya"yanta,Shikuma bukar yace duk yadda ta zaba,bazai
Takura mata ba.."Cikin mamaki Ummi tace"Ita Zahirah tace bazata koma gidan Son
ba.."Tafada Tana mamaki.

Dariya yakura tayi kafin tace"Eh wai tace yayi Aure ya manta da ita,kishin danki
ne,ke damunta da da zarar yaje Shikenan"Tafada cikin zolaya yar dariya Ummi tayi
tana fadin"Umhmm yaran zamani,to Shikenan yataho din babu mtsala"yakura tace"Eh
yataho babu mtsala.."da haka sukayi sallama da Ummi daidai lokacin da Mu"azzam ya
tashi daga kan ciyar Ummi yana kallonta.

Ijiye wayar tayi,ta zuramai ido kafin tace"Is ok,ka shirya sai Ushe yakai ka chan
maidugurin Tunda ka matsa,zaka kwana ne,ko yau zaka dawo.."? Saukowa yayi daga kan
gadon yana fadin"Wai Ummi ita zahirah ce,tace bazata koma wuri na ba ko?yafada yana
nuna kanshi.

Yar dariya Ummi tayi kafin tace"Eh Tace Tunda kayi Aure,ita bazata dawo ba.."bai
kara cewa komai ba,ya juya ya fara tafiya yana fadin"Lalle Zahirah ta raina ni I
will deal Wit her.."yafada cikin dakewa,Da kallo Ummi tabishi hannunta bisa habanta
tana fadin"kwaji dashi dai,katafi kuje chan ku karata"Tafada taba komawa ta kwanta
lokaci daya tana jan blanket.

Da Sassarfa ya sauko daga Saman ya nufi dakinsa yana Shiga Ya iske lubna,kwance
bisa gado,gabadaya jikinta na cikin blanket,kanta ne kadai awaje,bai wani tsaya ba
ya fada,Tiolet yayo wanka sanda ya fito sanye da rigan wanka kansa karamin Towel
yana tsane ruwan kansa dashi,lubna ta bude ido tana kallonsa baibi ta kanta ba,ya
isa ga dressing mirrior,ya shafa lotion kafin yayi Cumbing din kansa,Ga wardrope
dinsa ya isa ya bude,ya ciro wata Shadda Wagambari, Navy blue,tana yarari tana
maiko da kallonta zaka san tabama Dubbai baya,hula ya dauko zannah bukar ya saka
bayan ya hau Feshe jikinsa da Turarensa na MAN,Takalminsa yadauko Sau ciki ya sanya
yana dagowa suka hada 4eyes da Lubna wacce ke kwance tana kallonsa da duk Abunda
yakeyi.

Kuramai ido tayi kafin tadan muskuta tace"yaya,ina zaka da safe haka kaketa Shiri
ahanzarce..? yana gyara zaman Hulansa kansa yace"Maiduguri..."zaro ido tayi kafin
tace"Wajen wa..? wani banzan kallo ya watsamata kafin yace"wajen wa kike
tambayana,? ban tsammaci wannan Tambayan Daga gareki ba,domin kinfi kowa sanin
muhimmanci garin awajena.."yafada cikin bacin rai.

Mirmishin dayafi kuka ciwo tayi kafin ta yaye bargon ta sauko tana fadin"Am Srry
yaya,wlh bansan sadda tambayan Ta fito min bane,kayi hakuri baran kara
ba"Better...."ya fada yana juyamata baya,Bayansa tabi da kallo,kafin ta gyada kai
ta share kwallar data zubomata ta dago kenan Suka hada ido da mu"azzam yana
kallonta,Saurin Wucewa tayi Tana fadin"Allah kiyaye hanya,ka gaida Antyna da
yarana.."tafada cikin sanyin murya"da kallo ya bita lokaci daya yaji Tsausayinta ya
tsirgamai Baki ya sa yakirata"Lubna..."yafada yana takowa gabanta.

Cak ta tsaya bayan Ta waigo Shikuma daidai lokacin ya kariso idanunta yakeso ya
kallah ammh taki bashi dama,saboda kada kwallar datake tarawa su zubomata,bata son
ya Fahimci ta fara gazawa,Hannunta ya Riko duka biyu yana Matsawa kara kiran
Sunanta yayi da cewa"Lubna,dago ki kalleni.."ya fada yana kallonta,Dagowa tayi
ahankali tana kallonsa,Kuri yayi mata,itako jikinta ne yafara rawa lokaci daya tana
jin kamar ta fashe da kuka,hawayen datake boyewane Suka zubo basu Shiryaba,Runtse
ido tayi hawayen suka zubo sharr,hannu mu"azzam ya sanya yana sharemata lokaci daya
yake fadin"Am Srry..I know wht i did,is hurt u..Banda zabi ne,Kiyi hakuri don
Allah.."yafada jikinsa nayin Sanyi,Kara volume din kukanta tayi,Saboda tsausayinta
baisan sadda ya jawota jikinsa ba ya rumgumeta,jinta akirjinsa yasata kara
lafewa,hannu yasa yaana Shafa bayanta har zuwa kanta yana fadin"Srry kinji bazan
kara ba,wlh ba da gangan nake miiki wani abun ba,Zahirah ta riga ta mamaye ko"ina a
zuciyata,in har bata dawo rayuwata ba,Rayuwa ta bazata daidai ta ba."ya fada yana
shafa kanta.

Dagowa tayi tana kallonsa Lumshe ido yayi kafin ya bude baya taja tana fadin"i
know,ammh Don Allah kadaina kokarin Batama zuciyar datake Tsananin Sonka da
girmamaka,na yarda ka cigaba da Son zahirah har karshen Rayuwarka,nikuma na cigaba
da Sonka har karshen nawa rayuwa,haka kaddarata take.."Tafada hawaye na ziraromata.

Tsam yayi yana kallonta kafin yamika mata hannu takama ,matso da ita yayi yana
kallon kwayan idonta yace,"Plz kibar kuka,insha Allahu da zarar Zahirah ta dawo
zanyi kokarin kamanta adalci atskaninku,sai dai Abunda na gaza don Allah kiyafemin
kada Allah yakamani da laifin take miki hakki.."Sadda kai tayi kasa kafin tadago ta
sanya hannu ta share kwallah tace"babu komai Yaya,Ni bazaka taba laifi awajena
ba,Ai nina na shiga rayuwarku So,karka damu ina bayanka Allah yasa Antyna ta
dawo.."tafada tana sakin mirmishi.

Mirmishi shima yayi yana bata kiss akumatu yana fadin"Tanque my lil Sis u ar d
Best,sai na dawo kinji,kuma bani son kukan nan,plz ki bari kada Ummi ta zargi ko
nayi miki Wani abu ne.."Sandarewa tayi Tun sanda yabata Sumba abaki,saboda yadda
taji abun abazata,bai jira cewarta ba ko Fahimtar halin data Ciki ba,ya fice daga
bedroom din Cikin Takun isa,bayansa ta raka da kallo,kafin ta sanya hannu ta shafo
inda yayi mata kiss takai bakinta tana shinshinawa kafin Ta rumgume hannu tana
fadin"yes zan iya,nasamu cigaba,tunda har zai batamin yakuma bani hakuri,zan cigaba
da hakuri nasan watarana nike da riba"Tana gama fadin haka tafada Tiolet ta wanke
Fuskarta da hanzari Ta fito da bedroom din tayi falo,nan ta tarar da Mu"azzam afalo
Ummi ta rakosa,tare suka rakasa har wajen mota,Ummi na jaddadamai cewa in Sunyi
dare su tsaya su kwana,Amsamata yayi da toh,Ushe yaja suka fice daga gidan Suna
dagamai hannu,kafin sukoma cikin gida.

__________________

*MAID*

Zaune take afalo Tana kallon tashar Arewa,Ana Shirin Akushi da Rufi,Little da
moodu suna ta zagayen Falon da kafarsu bayan su saka hannayensu sun dafa
kujera,batabi da kansu ba hankalinta naga kallo,domin gidan babu kowa mahgana
batanan Tatafi anguwa ita dasu Alee Bukar kuma bayanan Ya fita wajen aiki,ita kadai
aka bari agidan,sanye ta da riga da zani na wani golden less,Rigar Fitted ce ta
kamata,Sosai tayi Daurin maryam babangida,gashinta ya fito ta kasa cikin Band
dinta.

Bataji Sallamarsa ba sai dai kamshin Turaransa daya cika falo,ko mutuwa tayi
ta dawo bazata kasa tantance kamshin yaya mu"azzam ba,Cikin wani yanayi Ta dago
kanta karaf ko idanunta sukayi kyakyawn gani Mu"azzam tagani Tsaye a tsakiyar Falon
Yana kallonta bayan ya saka duka hannunuwansa cikin aljihun wandonsa ya zubamata
duka idanunsa.

Mikewa tayi afirgice Hannunta bisa kirjinta tace"Ya..ya..Mu..az...zam.."Tafada


kamar bata yadda da Shidin take gani ba,saboda yadda ya ramemata a ido,sai dai
yakara fari da tsawo,kallonta yake yana cije lips dinsa,lokaci daya yafara takowa
zuwa gabanta Fuskarsa babu fara"a ko kadan Ja da baya Zahirah ta hauyi tana kallon
yadda mu"azzam yawani hade rai Sai da yakaita bango kafin taja ta tsaya kuramata
ido yayi yana kallonta,Itama Shi take kallo ammh jikinta na rawa,Hannunsa yasa ya
dafa bangon wajen yana kara kusantota har jikinsu na gogan juna,Fuskarsa ya ja zuwa
gareta Saurin Runtse ido tayi saboda yadda taji gabanta na fadi Fat...Fat..Fat.

Jira take taji saukan mari,ammh sai mai sai taji Shuru Bude ido tayi tana kallonsa
yadda ya kuramata ido lokaci daya idonsa yajanza kala,,tuni jikinta Yayi sanyi
takuramai ido hawaye suna taruwa a idanunta,Bai mata mgana ba,sai kallonta kawai
yake yana cije baki,Hawayen da zahirah ke Rikewa su suka zubomata,hannunsa na rawa
ya saka ya dalle mata baki yana fadin"wannan bakin ne yace bazai koma gida na
ba,shine yace baya bukatata alhalin ni ina chan,kullum ina fama da cuta,ko tari
nayi sai jini ya zubo,why My hirah,kina so zuciyata ta bugane.."yafada Idanunsa
sunyi Raurau,Kuka kawai Zahirah ta fashe dashi tama kasa mgana,kallonta yayi kafin
yace"Ni banyi kuka ba,sai kece zaki wani Fashemin da kuka,Allah kimin Shuru ko na
matse miki baki yanzu nan."Jin haka yasata karama Volume din kukanta,baiyi wata
wata ba,ya rumgumota kam ajikinsa,lokaci daya suka saki ajiyar zuciya,Kamkameta
yayi yana Shinshinar wuyanta Cikin wani kasala yace"I miss u .."yafada yana dora
kansa bisa kanta wasu zafafan hawaye na ziraromai

Jin hawayensa na diga abayanta ya sata kara kara kamkamesa tana fadin cikin
kuka"Mi...ss..U...Tooooo..."tafada tana kara tusa kanta akirjinsa,kamkam suka damke
juna tamkar wani zai rabasu,Dukkansu hawayen Farinciki suke na murna sake ganin
juna arayuwa,Sun manta da kowa da komai,kawai duniyar ne ke juyawa dasu Saboda
farinciki Suna cikin halin Rumgume da juna,Sukaji kukan Little wacce tatako ita
zatayi Tafiya sai tafadi ta buga kanta,tako kwala ihu,moodu najin kukanta Shima ya
tako sai Shima ya kifa,kukansu ya ruda iyayyan nasu suka saki juna da Sauri kowanne
na rige rigen zuwa garesu.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#Intelligent writer's Asso#*


*#JANAFTY#*
*#Uwar mijinah..#*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_
*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 43*

"""Shiya samu Nasaran Daukan little Ummi ita kuma ta dauki moodu,atare suka
rumgumesu suna lallashinsu lokaci daya suna kallon juna,mirmishi zahirah Ta sakarma
mu"azzam shiko ya ballamata harara kamar zai daketa,Kauda kai tayi tana yar dariya
kafin ta koma kan kujera ta zauna tana Cigaba da lallashin moodu,ganin sunyi ki yin
Shuru yasa mu"azzam takawa zuwa inda Zahirah take yana kallonta yace,"Malama ki
bude riga ki basu abincnsu yunwa sukeji.."yafada Yana wani cin mgani.

Dagowa tayi tana kallonsa kafin itama tace"yanzu fa suka gama sha,babu yunwar
dasuke ji Faduwar dasukayi ne Rigimarsu tatashi.."Kuramata ido yayi kafin yawani
zaro ido yana fadin"ke ina wasa dake ne? yarinyarnan fa wlh kin fara rainani zaki
basu kokuwa sai na danneki na basu dakaina.."yafada Yana danne dariyansa,Tura baki
tayi tana fadin"to..To agabanka ne zan bude riga,sai dai ka fita waje,ko ka juya
baya.."Tafada tana kifkifta ido.

Dariya Taso kwacemai bai san Sadda ya rike baki yana fadin"kaji min yarinya da
sanabe,yo Allah na tuba Shi abunda bakison naganin inace ba agabana ya ida girma
ba,kinga wlh ki bashi nono yasha ko na saba miki"yafada adole Shi miji kuma babba😂
Zahirah tayi nakwa nakwa da Fuska kafin ta zage zif din Rigarta tabaya ta ciro
nononta guda daya kamar tayi kuka ta turama Moodu abaki tana fadin"Ai daman kadaina
sona,kuma ma haushi na kakeji tunda yanzu kasamu wacce tafini balarabiya niko baka
dani.."Tafada hawaye na digomata bisa Fuskarta.

Kuramata ido yayi yana kallon yadda take goge kwallah tana bama Moodu nono,Zama
yayi akusa da ita yana kallonta yakasa cemata komai ba,illah kuramata ido dayayi
yana kallonta ransa na kuna,Tana gama ba moodu ya mikamata little Shikuma ya rike
moodu,sai da tabasu suka koshi kana tamaida rigarta harta gama,tana share kwallah
kuma taki kallonsa,suna jikinsa yaran Sukayi barci Shimfidesu yayi kan 3siter,din
kujeran dake kallonsu ya mike yazo gabanta ya tsaya yana kallonta kafin yasa baki
ya kirata cikin wata irin murya.

"ZAHIRAH...."Yafada Numfashinsa na sama da kasa,jin muryan dayasa yakirata


yasata dago kai Tana kallonsa,Idonsa sun kala sunyi jawur ya nuna kansa yana
fadin"Tunda kikabar rayuwata,Na tagyara rayuwata ta durkushe,na rasa
walwalata,dariyata,Annurina,komai nawa ciki harda aikina,saboda ke na bar
mahaifiyata da kasata baki daya,na bar dukiyata da yan"uwa natafi inda bani da kowa
nayi rayuwa duk don saboda ke!Saboda ke naki zama lafiya kullum cikin allurai nake
da shan magunguna,Saboda ke nakasa kallon Lubna Amtsayim mace awajena,Saboda ke
banta kallonta da Sunan soyayyah ba,Saboda ke nadaina barci Saboda son da nake miki
naki zama lafiya,adalilin sonki na saka rayuka dadama cikin kunci Saboda ke nashiga
gararin rayuwa,Saboda ke na aikata komai,wlh Tallahi,..inda bana sonki Bazaki Auri
wani yaketa inda naketaba,kuma nasake marmarin Kusantoki gareni domin sake komawa
gonar dawani yayi nomarsa aciki ba,Dabana sonki bazaki taba gani na anan ba...."

Ya fada yana juyamata baya daidai lokacin da wasu zafafan kwallah suka
zubomai,Jikin zahirah daya gama yin sanyi ta dukar dakai tana kuka,ta mike tana
danne bakinta da hannunta kafin ta durkusa bisa gwiyoyinta kafin Tace"Don Allah ya
mu"azzam kayi hakuri nasan nayi kuskuran fadan cewa baka sona,wlh bada gangan
bane,nikaina Banson dalilin dayasa nakejin wani zafi ba duk sanda na tuna kana da
mata ba.."Tafada ciikin kuka kafin tacigaba da fadin"Wlh duk karyace nake
fada,tunda muka rabu,bantaba jin nadaina sonka ko na minti daya ba,na yarda na
amince don kai kadai akayi ne,zan koma gidanka akaro na biyu na bautamaka na kuma
sakaka farinciki har karshen rayuwata..."Tafada kuka yaci karfinta.

Saurin juyowa yayi yana rikota Lokaci daya ya sakata ajikinsa yana fadin"kibar
kuka don Allah my hirah,kukanki daidai yake da barazanar daukewar Numfashina.,na
hakura dama ni baki batamin ba am sryy kinji na sakaki kuka.."yafada yana dagota
lokaci daya yana sharemata kwallah,Lafewa kawai takarayi tana sakin ajiyar
zuciya,sun dade ahaka,Zahirah ce ta tuna da cewa idda takeyi Shiyasa tayi zumbur ta
kwace jikinta tana kallonsa shima kallonta yake kafin yace"meya faru?

baya taja kafin tace"Idda nakeyi fa,Haramun ne Kama junan da mukeyi..,"Tafada


tana sadda kai ,Tamke Fuska Mu"azzam yayi kafin yace"Jini nawa kika gani..?dagowa
tayi tana kallonsa kan tace"Ko daya baizo ba tukunnah.."zaro ido mu"azzam yayi
kafin yace"wht?na shiga uku, kardai knje kin sakin mai jiki ya dura miki ciki.."jin
haka yasa gaban zahirah faduwa,dagowa tayi lokaci daya idonta ya ciko da
kwallah,girgiza kai tayi kafin tace"a"a insha Allahu ma ba haka bane.."

ajiyar zuciya ya Sauke kafin ya koma ya zauna Jingina kansa yayi da cussion din
kujeran kafin ya lumshe ido,ganin haka yasata fadawa kichen,Katon tire ta samu ta
zubomai fankasau din datayi da safe da miyar ganda,sai lemon kwali,da Ruwan
Faro,takawomai Center table din dake tsakar falon ta ja zuwa gabanshi ta ijiye Tana
fadin"ga abinci da Ruwa yaya.."bai dago ba,kuma baiyi mata mgana ba,ganin haka yasa
takoma kujeran dake kallon nasa ta zauna ta rafka tagumi tana kallonsa,Sai da
yagaji da kansa ya dago ya gyara zama ya tsiyaya ruwan ya sha,abincin ma kadan
yaci,kuma tundaga sannan bai Kara yimata mgana ba,daga karshe wayarsa ya fito dashi
yakira Shureim suna mgana,bayan sun gama dashi ya kira mooh daga Sudan sukayi mgana
kafin Suyi sallama.

Mahgana ce ta fara dawowa,Tayi murna da ganin mu"azzam har hakan yakasa boyuwa
aranta,ta furtamai tana mai barka da arziki,ya amsamata Shima cikin sakin Fuska da
girmamawa,Dawowartane yasa Zahirah komawa daki tayi wanka,tazo ta amshi su little
daga hannusa Domin Sun tashi tun dazu,taje tayi musu wanka ta sauya musu kaya,sai
gabda mangariba,Kana bukar ya dawo Shima yayi mamakin ganin mu"azzam din ammh sai
ya shanye mamakinsa sukayi musabaha bayan sun gaisa,nan yake fadamai Tun safe yazo
gidan babu kowa sai Zahirah,Jinjina kai bukar yayi ko Afuska bai nunama Mu"azzam
din komai ba,shima baimai wata mgana data dankanci zahirahn ba,dama shikanshi bukar
yasan Fade kawai take,ammh ai dukkansu bamai iya gujema dan"uwansa.

Tare sukatafi mallaci Sukayi sallar mangarib da Bukar,suna dawowa Mu"azzam yayi
musu sallama ya tafi gidan Baffa shettima,ammh kafin ya tafi sai da ya amshi wayar
zahirah ya sakamata sabon layinsa,bayan ya cikata da kudi,suka rabu cikin kewa da
son juna,tayi tayi da safe ya dawo kan ya wuce,ammh yaki yacemata bazai dawo
ba,saboda kada su shiga hakkin Allah,haramun ne mace na idda ta dinga kebewa dawani
namiji,ko yanzu ma dayazo don takamane,shiyasa dole ta hakura ammh Zahirah Harda
dan hawayenta tace agaida mata da Ummi da lubna yace zasuji.

Baffa da yakura suka ga mu"azzam da daddare,nan yake shaida musu Tun safe
yazo,yana gidansu zahirah,dariya kawai baffa da yakura sukayi basu ce komai ba,Nan
gidan ya kwana sai washegari tun safe suka dau hanya,bayan ya cikasu da kudi,dayake
tun bayan dawowarsa ya dauki nauyin wani likita dayake zuwa gida duk sati yana duba
Baffan,babu laifi jikin da sauki Tunda yanzu ana mai gashin kashi,yanzu yana iya
motsa hannuwansa da kafafunsa kuma bakinsa ya bude,jiki dai yayi kyau domin
mu"azzam ya saki kudi sosai game da ciwon baffa,bangaren kudi da abinci basu da
wata mtsala sukan Domin mu"azzam baya barinsu haka,koda bayanan Shureim yamaye
gurbinsa,balle yanzu daya dawo bai gaza ba ko kadan.

Koda yakoma gida Baifadama Ummi komai ba,ammh afuskarshi ta fahimci ya samu
kwanciyar hankali,bata tambayeshi ba,shima bai cemata komai ba sakon gaisuwan da
zahirah tabashi yafada,dakuma sakon su yakura na agaishesu sosai,washegari kuwa
yakoma wajen aiki domin kaso mafi yawa daga cikin damuwarsa ta gushe,yana kiran
zahirah ammh sai bayan kwana bibbiyu saboda yaji lafiyarta data yaransa,basa wani
dogom hira sai ya yanke,domin bayaso ya zura jiki,domin Shine zai sha wuya.

Kwana ashirin da biyar da Sakin zahirah ammh Shuru bata ga period dinta
ba,hankalinta yatashi sosai tana fargaban kada ace ta samu cikin Alhaji da shikenan
an gama da ita,tashiga tashin hankali da zullumi sosai saboda tasa abun
aranta,Jinin farko baizo mata ba Sai da ta kwana talatin Cif cif kafin ta gansa da
yammah,ai data da gansa batasan sadda ta daka tsalle daga bandaki ba tana ihun
murna,har sai da mahgana ta shigo tana tambayan lafiya,rumgumeta tayi tana
fadin"period dina ne yazo,wayyo na godema Allah"

Rumgumeta mahgana tayi tana fadin"murna banaki bane kedai hardamu Allah mun
godemaka da baki samu ciki ba.."Dariya zahirah Tayi kafin mahgana ta fice ta barta
da hanzari ta rarumi wayarta ta Kira yaya mu"azzam,shiko lokacin yana falo suna
hira da Ummi,lubna na gefe kiran na zahirah ya shigo wayarsa yadaga tunkafin yayi
magana ta daka tsalle tana fadin"Albishirinka yaya mu"azzam..."tafada cikin murna
gyara zama yayi yana fadin"Makullin mota yar yayi,fadamin naji meya faru
ne..,?"dariya tayi kafin tace"Yanzu naga Period dina yazo.."Ware ido yayi kafin
yadanyi ihu yana fadin"Yes...Alhamdulillah nagodemaka Allah na sonah.."yafada yana
bayyanar da murnansa,ganin yadda Lubna da Ummi suka zuramai ido ya sa ya mike
yakama hanyar shashensa yana fadin"ammh Shine kike wannan tsalle,bani so karki ji
ciwo kiman Asara.."yafada yana mata dariya.

Bata fuska tayi kamar yana ganinta tace"to kar nayi murna zan dawo wajen my
miji,ok wato abunda nayi rashin hankali ne ko"?Saurin cewa yayi"Waneni da cewa
gimbiya guda bata da hankali,tabdijam ai ba wanda yakai ki hankali,kinma Fini
inaga.."yafada yana danne dariyansa don kartaji jin abunda yace ne,yasa ta
tsintsire da dariya harda rike ciki,kansa ya hau shafawa yana fadin"muguwa
kawai..."Yafada cikin kasala,gwalo tamai tanamai dariya kafin ta yanke kiran tana
cigaba da murnanta saboda ganin zuwan jinin domin ko bakomai ta hango kamshin
komawa gidan yaya mu"azzam dinta.

Tana yanke kiran,ya shiga cikin bedroom din ya fada bisa gado yanajin wata kasala
na rufeshi,Runtse ido yayi yana shafa habansa,haka kurum in ya tuna da hiransu sai
mirmishi ya kwacemai shi kadai ransa fes,domin yanzu Tuni ciwo yakama gabansa Tunda
ya samu kwanciyar hankali,Abunda yakema ciwo yadawo mallakinsa,da wannan Tunanin
daganan barci ya kwasheshi,ko awajen aikinsu anga cigaba domin walwalrsa ta dawo
kamar da,yakoma aiki tukuri,brr mu"azzam ya dawo da Kasaitansa,da izzansa da komai
nasa saboda rayuwarsa tafara daidaita,Lubna kuma tana iya bakin kokarinta wajen
bashi dukkan kulawa koda bazai godemata,ita ta yarda ta amince haka kaddaranta
yake,ita yanzu fatanta zahirah ta dawo kila abubuwa zasuyi sauki.

Zahirah takira Asma"u tana shaida mata dukkan Abunda ya faru,saboda tsausayin
Zahirah da Farinciki sai da tayimata kwallah,tabata hakuri tace taso zuwa lokacin
da suka kammallah Jarabawa bata samu dama ba,gashi yanzu tana Sokoto Usman dan
Fodiyo Universty Tana karanta Medicine,ammh tayi mata alqawarin in lokacin maida
auran yayi don Allah ta shaidamata zatazo,sun sha hira sosai kafin suyi sallama,duk
da yanzu Asma"u ta lura kawarta ta takara gogewa aharkan rayuwa,duk yar kunyanan da
Rashin sakin jiki duk ta ragesu,taji dadin hakan sosai kuma ta kudiri niyyar kara
taimakon Zahirahn akaro na biyu.
_______________

""Rayuwa tana tafiya tare da Ababen mamaki,Kowani bawa yana kwana yana tashi da
buri ne,aransa Kwanci tashi kuma batabar komai ba,gashi har Yau ne zahirah take
kammallah iddanta bayan tayi jini uku,Alhamdulillah duka zukata na cike da
Farincikin barin ma Zahirah da mu"azzam ji suke kamar sunyi aikin hajji Saboda
yadda suka samu natsuwar zuciya.

Mu"azzam yaso amaida musu Auren a washegari Ammh bukar yabashi hakuri,da cewa
yabari sai sati ya zagayo jumma"a bayan an sauko daga sallar jumma"an sai amaida
auren,duk da Ransa baiso ba yaji dadin haka saboda yasamu damar gudanar da duk wani
Shirye shiryensa,domin Duk abunda basuyi ba a auren farko to wannan karan za"ayi
bidi"a sosai domin wanchan karan ba"ayi murna sosai ba.

Shureim da Dr,Abduljabar sukace hakan nada kyau,nan da suka hada musu wata
kasaitattaciyar dinner wacce za"a gudanar ranar Asabar da daddare,kuma zasuyi
lunching achan bayan an daura aure,itako Ummi da lubna kasaitattaciyar walima suka
shirya Suma Ranar asabar din,da safe,Abun ba ba"a cewa komai,domin mooh ma zaizo da
shida mom daga Sudan Abbie dai bazai samu daman zuwa ba yace,Hajiya ma da zulaika
sun shiryama Abun sosai don wannan karan Ummi ta wasa wukarta zata shiga ta fita
domin bayyana murnarta,kayan auren kuwa ita da lubna suka tafi Dubai suka kwana
biyu Suka hado Saitin akwatuna guda ashirin da biyu shake da kaya,Sha biyu na
Zahirah Sha biyu na Lubna ne,mu"azzam fa yayi barin naira,ita Ummi ita kuma ta
hadama Su little nasu akwatin shake da kayan alfarma domin suma ba"ayi musu na suna
ba,Itama Zahirah Mu"azzam ya turamata da kudi Dubu dari biyu yace tayi hidimar
gabanta,to suma su mahgana dasu ashe sunce baza"a barsu abaya suma sun shirya wata
hadaddiyan Sister day dinsu ranar Alhamis,gyara kuwa Zahirah ta zare ba kama hannun
yaro,tasha tayi wanka tayi Tsugunne,Ashe da mahgana basu barta ba,sun dage wajen
gyarata ciki da bai,Itama kuma tana taimakon kanta da shan kayan Fruit babu wasa
domin so take ta zautar da yayan nata abun ba Sauki fa,takowani bangare shirye
shirye kawai keta kamkama tako"ina Saboda Abun ya karato.

Ranar laraba,Ummi da hajiya da zulaika da lubna suka kai kayan Akwatina


Maiduguri,sunga kara da karramawa da Mutumci wajen yan"uwan Bukar,an manta komai an
zama yan"uwa sai wasa ake ana dariya,kayan sunyi domin an bata dukiya,sosai Kamar
ba bazawara ba,Domin Shifa mu"azzam yace Shi budurwa zai Aura,basu kwana ba suka
juyo gida suma da kayan arziki sosai na kayan toye toye da lashe lashe..Abun sai
wanda yagani.

Gabadaya gidan Mu"azzam ya gayyaci kamfani nan na MAKARI tazo ta sauya komai na
gidan,hatta su kayan Na"ura saida aka chanza,dakin Zahirah ma komai sabo aka
chanzamata tundaga bedroom har zuwa falonta,itako Lubna dakin kusa da zahirah itama
aka Zubamata kayan alfarma iri daya dana zahirah sai dai bambamcin colour,Ita
zahirah Black and ash ne,sai lubna black and red ne,Ranar alhamis da safe mooh da
Mom Suka iso gida ya kaure da murna domin su hajiya tun ranar talata suke,Ummi ta
fahimci haryanzu Mu"azzam bai kusanci Lubna ba,yasata itama ta shiga gyarata,domin
har ga Allah bazata fifita zahirah akanta ba,itama gyarata tashiga yi domin kallon
yarta ta cikinta take mata,su karime ko suma shagalinsu kawai suke da murna zahirah
zata dawo akaro na biyu kowani ma"akacin 10th mu"azzam yaba kowannesu domin ya siya
Abunda yakeso na biki,suka amsa suna murna tare dasa albarka,su uche ma ba"a barsu
abaya ba,suma sunata shirinsu domin kowa fa ya shaida da yallabai yana cikin
Farinciki.
Ana gobe Daurin Auren Abokan suka kammallah,Shureim da Dr,Abduljabar,da Mooh da
ango mai gayyah mai aiki mu"azzam sun rigaya da sungama tsara komai,Wannan karon
Tafiyan mota zasuyi,da yammah suka tashi mota hudu daya Ushe ke tukata empty benz
din mu"azzam ne,sai 4matic motar Shureim,sai Corollah sai wata bakar jeep,da
direban Shureim din shima ke tukata empty babu kowa aciki suka dauki hanyan
maiduguri,basu isa ba sai dare wani kayatattacen Hotel suka kama suka sauka sukayi
wanka suka huta kafin su isa gidan baffa shettima suka gaishesa basu samu Yakura ba
tana gidansu zahirah,koda suka isa chan sun iske haraban gidan cike da al"ummah an
gama Sister day din ba dadewa suka iso,Zahirah na dakinta cikin Shigar dogowar
rigar abaya baka an mara rollin da bakin gyalen abayan,An mata make up tayi matukar
kyau kamar ba ita ba, hannunta da kafanta yaji kunshi ja da baki yayi kyau
sosai,Sai kawarta Asma"u datazo tun jiya daga mkranta wanda Mami ma ta iso yau
domin ita ta kirata ta fadamata ba,sai ko gashi tazo domin tace ai zahirah yace
awajenta,koda mu"azzam yanemi ganin zahirah Ashe ta hanata Ita da kanta tafita
dauke da su little dakai musu tacema mu"azzam yayi hakuri sai gobe bayan Daure Aure
zai ga zahirah babu yadda ya iya sai hakuri buh ammh an batamai bajet dinsa
wlh,yaso yasa zahirah a ido saboda yadda tunaninta yahanasa sukuni cikin kwanakin
nan data kashesa da wani salo in suna waya,wanda karatun Asma"u ne domin kwata
kwata yar kunyar nan babu ita wajen zahirah domin yaga alamar wannan dawowar zata
ida zauta shi ne gabadaya.

Asma'u ce tayi hidima dasu wajen abinci da abun sha,tana ma mu"azzam tsiya Shureim
na tayata shida Dr,Abduljabar mooh ne yace yana bayan dan"uwansa,yana karemai ammh
idonsa na kan Asma"un tunda ta shigo falon saboda yadda tatafi dashi,ko"ina tabi
yana binta da kallo,tana lura dashi duk sai ta tsargu domin ba karya gayen itama ya
tafi da ita basarwa kawai takeyi,goma daidai suka yi sallama Suka koma masauki,
bayan Mu"azzam yabata an maidama zahirah su little Ummi yaran da sukafara tafiya da
kafafunsu gwanin ban"sha'awa suma sun dau wanka cikin kayan kanti duk inda suka
wulga sai an kara waigowa saboda Sha"awa.,.

*RANAR DAURIN AURE*

Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya,Gashi tarihi yakara maimata
kansa,amsallacin kusa da gidan baffa aka kara maida auren zahirah dana mu"azzam
bayan asallaci sallar jumma"a dubban mutane suka shaida Daurin Auren nasu kan
sadaki naira dubu dari,lakadan ba ajalan ba,Allahu akabar baffa da kanshi yakara
yima dansa mu"azzam walicci akaro na biyu ,Awheelchair aka daukosa yazo wajen
yakara nemamasa Auren zahirah akaro na biyu,Shikuma wan bukar ya basu shima akaro
na biyu,ana gama tabbatar da Daurin Auren Baffa ya shiga share kwallah,wanchan
karon bayan daurin Auren yayi kuka mai cike da fargaban,ammh na yau kukane mai cike
da farinciki da Annuwasha tare Murna ya cika burinsa ko yau ya bar duniya.

Shiko mu"azzam Rumgume Shureim yayi yana hawayen Farinciki domin ada ya fidda rai
da samun zahirah akaro na biyu sai gashi Allah ya sake bashi ita,bayan yakusa fidda
rai,Allah sarki Alhaji kabiru yazo Daurin Auren na zahirah,kuma har gaisawa yayi da
mu"azzam yana tayasa murna,Domin Bukar da kansa yakirasa yafadamasa maida auren
zahirah dazaya gudana,Alhaji kabiru yaji takaichin rashin dacen da bai yi ba na
samun Zuru"a daga zahirah ba ammh yabarma,Allah komai,yana tunanin kila baida rabon
haihuwa ne aduniya,yagana Kuwa tuni alkadarinta ya fara karyewa domin yanzu Alhaji
baya wasa da ibada,inna ma daga chan ta dage dayimai addu"a kuma ta sanya
anamai,cikin lokaci yafara dawowa hayyacinsa itakuma yagana bata gane bane,domin
baya nunamata komai,ko umarnin data saba bashi baya mata musu binta yake,ahaka
lokaci kadai yake jira tagane bata da wayau domin kamar an farkar dashi daga barcin
daya kwasheshi.
*Comment,share,and vote*

"Janafty"

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 44*

"""Daganan wajen Daurin Auren bayan sungama gaggaisawa da mutane,suka dumguma


zuwa gidansu zahirah domin daukansu zuwa wajen Lonching din,koda suka zo,tuni
amarya ta cakare cikin wani dakakken Codde less,Light brown Colour,ammata dinki
ciki da alaku,riga da zani,sai head dintama milk colur haka pos din dake
hannunta,da mayafinta takalmin kafanta ma milk colour ne,halfcover ne mai wasu
Stones ta sama,su little Ummi kuwa wata gown aka samata fara Kal da ita mai wani
baza daga kasa,angyaramata gashinta an rabashu gida biyu,ansa wasu band masu kyau
an daure,kafarta itama sanye da wani bakin takalmi itama din cover ne wanda ya hadu
har yagaji da haduwa.

Moodu kuwa shima an shiryasa cikin shigan wani riga da wando yan kanti black and
white,wandon baki rigar fara,ansaka Tambarin ARMY da babban baki ajiki,yaci ko
zanzaro abunshi,shima kan nan ya sha gyara,kafarsa shima sanye da takalmi sawu ciki
bakake na fatar damusa,hannunsa harda wani bakin Royal Din agogo mai tsada da
yarari,kai Abun fa sai wanda ya gani,in kaga little da moodu saboda sha"awa sai
kaji kamar ka sacesu balle zahirah wacce Teema makeup tazo ta fitomata da aininhin
Sirrin kyanta sai wanda ya ganta,duk da basuyi anko ba,Asma"u tayi shigar less ne
itama Ammh nata riga da Sikat ne dinki halfjamfa ce ta dauketa matuka Sikat din
pencil ne yakamata sosai ya fitomata da Suranta da Allah ya badata,Less din nata
milk colour ne,shima yana da wasu Stone ajiki suna kyalli suna daukan ido gwanin
ban sha"awa,head din kanta brow colour ne,haka Takalmin kafarta itama Halfcover
ne,mai kyau dashi tare da pos din dake hannunta harda ita akama kwalliya abunka ga
farar mace sai ta haska cikin kayan da kwalliyan gabadaya,su Alee ma sun sha
gayunsu cikin Riga da wando abun sai wanda yagani,Su Ashe kuwa anci doguwar riga
cikin wani boyel less,an saka gwaggwaro an bazo gashi ta baya,tace bamai barinta
abaya dole ta hallarcin wannan wajen,hakama mahgana da Sauran yan"uwa da abokan
arzuka suma sun chakare sunce baza"a barsu abaya ba Suma..

Suna isowa suka shiga har cikin gida Suna fadin afito musu da amarya Su wuce da
ita,ga ango chan na jiranta amota,Dr.Abduljabar kenan da Shureim suke ke wannan
mganar,kin ko basu amarya Ashe kuwa tayi tace sai Sun gama diban mutane
kana,dolensu suka fara daukan mutane suna kaisu kayatattacen Hall din daza"ayi
Lonching din wanda kenan cikin GRA din,Su Asma"u ne karshen Tafiya ita da zahirah
domin ko su Little Ummi da moodu Ashe tatafi dasu,Lokacin da aka sanya Zahirah
cikin motan dayake ciki sai da yakusa zaucewa da ganin kyan da zahirah tayi,Shima
din yana sanye da Shadda Milk colour aikin jikinta kuma brown colour ne,sai hular
kansa ma haka,hatta Rufaffan Takalmin kafanshi ma hakane,sai agogon hannunsa ma na
wani fatane Shima brown colour ne,Kallonta kawai yakeyi,itakuma tana mai Fari da
ido,hanunta ya riko yana matswa lokaci daya,yana kurama Kunshinta ido yadda ya
tsaru kuma ya dace da hannun nata,dayake Shureim da Dr.Abduljabar na gaban motan
baya da halin mgana,Asma"u kuwa motar Mooh ta shiga don yana ganinta yajata yace
tazo ta shiga motanshi Tunda Tasu zahirah tacika ba waje,to ya zataki balaraba daga
sama,ai sai tatafi tana yanga ta fad motar yaja suka bi bayan Su mu"azzam.

Koda sukaje wajen sun iske su Little bakin hall din don dama dasu zasu
shiga,mu"azzam na fitowa ya damke hannun zahirah su moodu kuwa suka ruga wajen
iyayansu Zahirah ta rikema little hannu ayayinda Mu"azzam ya rikema moodu ammh
dayan hannun nasu suna damke juna su Asma"u da mooh suka biyo baya kana,Su Shureim
da Dr Abduljabar suka takamusu baya har zuwa cikin hall

Suna Shiga wajen yadau sowa da ihu da tafi lokaci daya wata waka tana tashi
ahankali na U ARE MY LIFE.."Sukuma suna taku cikin isa da Shauki hannunsu rike da
juna,gefe daya kuma,suna damke da yan"diyansu duk wanda yagansu indan akace
ya"yansu ne, sai sunyi mamaki matuka,Abun ya burge kowa fa,sun isa wajen dazasu
zauna suka zauna suka sanya ya"yan nasu atsakiya kowanne ya rike hannu daya cikin
burgewa,nan da nan waje yadau Sowa,kafin mc ya fito yafara gabatar da Abunda ya
tara mutane,nan da nan aka zagaye kowani tebur da abinci bayan anci ansha aka sanya
kida mata Suka shiga fili Sunata rawa cikin harda Ashe da mahgana,Su Shureim da Dr
Abduljabar suma sun shiga fili sun chase sosai mu"azzam dai ko da akace su taso ki
yaki,yakuma hana zahirah tasowa Asma"u ne tazo ta dauki su little ta shiga fili
tadan taka rawa mooh ya fito yana mata barin yan dubu na liki,su Shureim namai
tsiya suna bazasu basu ba,Saboda shi balarabe ne,dariya kawai yake musu baya mgana
saboda murna,sai wajen la"asar aka tashi bayan anyi hotuna da Sauransu,kafin kowa
ya watse amaida amarya akafara Shirin Tafiya Abuja da ita don mu"azzam yace yau
zasu wuce babu tsayawa,suna dawowa aka shiryamata kayanta da nata dana yaran sai
akwatunanta aka fita dasu aka sanya amota,Wanka aka sakata ta sakeyi ta sanya wata
atamfa da Farin hijabi kafin akaita wajen bahna dinta,albarka kadai yaketa sakamata
domin yace in da zata ba bakonta bane kuma ita ba yarinya bace yanzu ta san Abunda
ya kamaceta,Hardashi mu"azzam ya aika yazo ya hadasu yayi musu nasiha,daganan gidan
Famfari suka nufa da ita wajen baffa da Yakura suma sukayi musu nasiha tareda fatan
alheri,Wannan karon tafiyan babu yakura saboda ba mai kula da da Shettima shiyasa
ta zauna Ashe ce da mahgana da wacce Ashe ke bima wa,Wacce suke cema yafindo,Sai
mami mahaifiyar Asma"u,Wacce dama da direbanta Tazo shi ya dauketa,Shureim Shiya
dauki amarya da yan"uwanta ayayinda Dr.Abduljabar ya dauki Mooh da Asma"u da
mu"azzam wadanda Su little ke hannunsa,sun makalemai Ushe,kuma motar daya tuko ta
dauko kayan abinci ne na gara,da kayan toye toye na al"ada,shikuma direban Shureim
kayan sawan zahirah ya dauko da akwatunanta da kayan bukatuwanta danata dana
yara,Sai mami ita kadai ita da direbanta karfe 5:30pm na yammah Suka bar garin suka
dau hanyar maiduguri zuwa Abuja..

_________________

Basu isa Abuja ba,sai after 9 na dare kana motocin suka shiga maitama,abakin get
din suka tsaya suka fara malamala hon da gudu sani mai gadi yazo ya budemusu
motocin suka fara Sulalawa zuwa cikin gidan,Ummi da hajiya da mom sune ke falon
sanda motocin suka shigo gidan,Lubna da zulaika ko ciki,suna hira.

Dama Tun tasowarsu Mu"azzam yakira Ummi ya fadamata gasu bisa,hanya shiyasa duk
wani abu daza"ayi na tararsu an kammallahshi kama daga kan girke girke zuwa kan
kayan lashe baki,suna jin Diran mota suka mike,Ummi dake sanye da wani Ubansu
less,Doguwar riga less din daga kallon Farko zaka gane bakaramin dukiya aka mikaba
kafin a daukosa ba,Kunnanta da hannuwanta Zinarene, ke kyal kyali yana haskawa,da
hanzari suka fice Ummi ce kan gaba,ita ta bude motar da zahirah take ta fito da ita
babu kunya Ummi ta rike hanci ta rangada kuda akunnan zahirah aifa sai waje yadau
sowa,mahgana da Ashe ma suka soma guda,harda juyawa da rawa,Mu"azzam dayaji Ummi na
guda sai dayayi mamaki,dama haka Ummi take,ita ta riko zahirah da kanta harzuwa
cikin gida,itakuma hajiya da mom suma ma sauran jama"a sannu da zuwa,haka aka
sassauke kaya su karime na jida suna kaiwa cikin gida,gabadaya suka dumguma zuwa
falon hardasu mu"azzam din,Wanda yayansa ke makale dashi sunki yarda da kowa sai
shi,jin guda daga falo shi ya fito da zulaika da lubna daga saman Ummi itama Lubnan
tayi shigarta ta alfarma cikin Shaddart Navy blue,riga da zani tayi kyau sosai
abunka da farar mace,da hanzari suka sauko suma masu sannu da zuwa,ita ta kariso ga
Ummi tana riko zahirah tana fadin"oyoyo Antyna barka da zuwa..."Zahirah bata amsa
ba domin tana cikin mayafi ne,daganan dakinta nada wanda ta barshi aka nufa da ita
da kafar dama Ummi ta umarce zahirah ta shiga saiga Ummi har kan makeken gadon
zahirah tayima mata masauki tana sakin guda da kanta,su ashe na tayata,lubna ce ta
zauna agefenta tana rike da hannuwanta nan da nan Ummi ta fice tabada umarnin kawo
kololin abinci kafin kice kwabo ancika gabansu da Nau"ikan Abunci kala kala da
drinks suma su mu"azzam an kai musu shashensu Abun sai wanda yagani,Lubna bata nuna
kishi ba ko kadan ita ta samo pilet ta zuboma Zahirah sinasir da miyar
alayyahu,tazo har kan gado tayaye mayafin nata ta mikamata abincin,zahirah batayi
musu ba,ta karba da mirmishi tana fadin"Ta gode.."

Batawani ci dayawaba ta ture Lubna ta dauke bayan ta tsiyayamata ruwa okofi,tasha


ta koshi,yanmatan ne kadai a bedroom din Su ashe da mahgana da Sauran suna falo
suma Sun baje suna diban arziki,Lubna ce aciki da Zulaika sai zahirah da kawarta
Asma"u,maminta tana falo wajen su hajiya Suna hira,Sai da suka kusa raba dare kana
kowa ya kwanta saboda gajiyan hanya,zulaika da Lubna dakinta suka koma suka
kwana,Su little ko wajen Ummi suka kwana Abunsu suma murna suke kamar sunsan sun
dawo gida ne.

Washegari da hadahadar walimar dasu Ummi suka hada aka tashi ko kafin karfe goma
tuni an kayata haraban gidan da kujeru farare da tanti,Karfe shadaya na safe aka
fara gudanar da walima,Ummi ta gayyaci wata malama takanas daga zaria wato MALAMA
SAFIYYA MUHD BA"ARE.,Ita tazo ta dagargaji wa"azin zama da miji da kwatanta adalci
awajen maigida,dama ko awajen zama zahirah da Lubna suna sawun gaba hannunsu sarke
da juna,hakikanin gaskiya wa"azin ya tsuma musu jiki matuka mussaman ma zahirah
wacce taji duk kishin lubnar ya ficemata aka,in tayi duba da yadda bata kishi da
ita,duk inda take tana tare da ita,tana nuna mata kauna mai tsanani,haka kurum taji
ta burgeta,kuma itama tayi alkawarin taimakama mijinta wajen sauke nauyun dake
wuyansa ko ya rabauta ranar gobe kiyama,Sai wajen uku na yammah aka tashi daga
walimar bayan anci ansha,kuma anyi rabe raben su karamin alqur"ani da casbaha,da
azakar da dabino,dauke cikin wata karamar jaka da"aka rubuta sunanye su Zahirah da
mu"azzam din bayan ansaka Cut cee,Childreen SUHAIMA AND MUHMMED MOODU,abun sai
wanda yagani,antashi cikin Farinciki da Annushuwa,bayan an cikama malama kayan
arziki direbanta ya dauketa suka koma zaria.

Dare nayi aka fara shirin zuwa Dinner,wanda dukkansu matan ne Wato Lubna da zahirah
wanda kowacce ta dau ado,kaya iri daya suka sa wani blue din material ne mai Stones
fari suka sanya matukar kyau sunyi daya baka daya fara,ba"ayi african Time ba,Karfe
8:00pm aka fara dinner saboda ana so atashi da wuri,Guri ya cika da al"ummah
Tundaga kan likitoci da lauyoyi domin kunsan yau ranar tasu ce,wannan karon hatta
da Ummi da hajiya ba"a barsu abaya ba,sun hallarci wajen dinner din yan janaf
novellah 1,2,hafnan novellah,Uwar mijina fans1,23 Zumunta novellah Taskar littafan
hausa Aisha Alto Novels,Taskar marubuta da Sauransu suma sun sha anko sun hallarcin
wajen dinner nan,sahibata kuwa barayin abinci ta nufa kowani kala sai taci dakuma
ta fakaici indon mutane da diba ta zuba cikin wata burgamar jakarta,😂😛hakama
Sisinah Aisha Alto ita tebura ta dinga bi duk wanda ya rage nama,sai tayi sauri ta
dauke tana waige waige data ga ba"aganinta sai ta bude wani buhu da tazo dashi ta
zuba aciiki...😂😂😜, mu"azzam na tsakiyar matansa,wanda suka sha kyau Suka
koshi,anci ansha anyi rawa,kuma anyi barin naira,koda za"a yanka cake,mu"azzam sai
da yafara bama Zahirah kana ya juya yabama Lubna,ita kuma Lubna ta yanka tafara
bawa zahirah kana ta juya tabama mu"azzam,haka itama Zahirah tayi Tako sha harara
wajen Mu"azzam din wanda daga karshe suka bawa ya"yansu dukansu su ukun,Asma"u ko
tana tare da Saurayinta wanda yagama sacemata zuciya mooh,suna chan suna zencensu
na soyayyay,karfe 11:00pm aka tashi daga wajen dinner,kowa yakoma gidansa ya kwanta
saboda gajiya yan maidugurima da Wuri Suka kwanta saboda gobe sammako zasuyi na
tafiya gida.

Gari na wayewa Su Ashe suka fara shirin komawa gida karfe takwas na safe Ushe ya
daukesu zuwa maiduguru cike da kayan alheri daga mu"azzam da Ummi,hajiya da zulaika
da shureim ma sha biyu nayi suma suka dau hanya bayan Hajiya tatarasu tana musu
nasiha,Su Asma"u ne karshen Tafiya domin maminta tabi zuwa gida,domin sai an kwana
biyu kozata koma mkranta,bayan sun karbi nombar juna ita da mooh,wanda ya
jaddadamata kafin yakoma sudan zaizo suyi mgana,to haka dai aka rabu cikin kewa
Dr.Abduljabar ma aranar yakoma gida,gida ya rage daga Ummi sai mom,sai Lubna da
zahirah da mu"azzam da ya"yansu little Ummi da moodu wadanda suka samu sabon waje
sai guje guje suke,antafi da cikinsu an dawo dasu da kafarsu Allah kenan..

*Kai yasin nagaji*

janafty

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 45*

"""Sai da baki suka tafi kana Ummi tatarasu Zahirah da mu"azzam da lubna da mom
da mooh tayi musu nasiha mai ratsa jiki nan take takira Abbie ta waya shima yayi ma
mu"azzam nashi nasihan duk dai fadan na su zauna lafiya ne,kuma ya kwatanta adalci.

Ummi ta taso har inda take takama Hannun Zahirah tana fadin"Don Allah zahirah
kiyiman alfarma taimakama mu"azzam wajen kwatantanta adalci a tsakaninki da lubna
ki kuma yimin alfarmar zaki kalleta ne amtsayin yar"uwa ba kishiya ba don Allah
kiyiman wannan alfarmar.."Rike hannunta zahirah tayi tana fadin"Nayi miki Ummi wlh
bazan Rike Lubna dawani mgunta ba,mganar adalci kuma insha Allahu yaya mu"azzam zai
kwatanta atsakaninmu domin in knga gida yana zaune lafiya to hadin kan
Matansa,nikuma na tabbata yadda bani da mtsala haka itama kanwata bata dashi ko ba
haka ba kanwata? tafada tana kallon Lubna.
Mirmishi tayi kafin tace"Hakane Ummi insha Allahu bazaki samu wata baraka daga
barayina ba nayi miki alqawarin rike ki,amtsayin uwata zahirah kuma amatsayin
yayata kana yaya mu"azzam amtsayin yayana,kuma adalin miji gareni bazan taba Fushi
don ya nuna gazawarsa akaina ba,zanyi kokarin naga nayi mai biyayyah har zuwa
karshen numfashina.."Tafada tana sunkuyar dakai gyada kai Ummi ta hauyi tana share
kwallah kan tace"Naji dadi kuma na gode muku,indai kukamin haka kun gamamin
komai,Allah ya zaunar daku lafiya ya kauda duk wata fitina Atsakaninku."Dukkansu
suka amsa da Amin.

Tashi ta isa ga mu"azzam wanda ke zaune kusa da mooh ta riko hannunsa ta Tana
fadin"Son.."Dago kansa yayi yana fadin"Ummina.."yafada yana Tsareta da ido,Kansa ta
dafa tana fadin"Kaji batun matanka don Allah ina rokonka kada kaba shedan daman
Shigowa ya tarwatsa zamanku,kayi adalci atsakaninsu duka matankane,kuma dukkansu
yan"uwanka ne najini,zahirah ya"take ga yar'mahaifinka Marigayi fadi,ayayin da
Lubna diyatake wajen Abbanka khamis,kuma dukkansu kaunace yasa zaku zauna atare,To
ina so kakiji kuma kaki gani,ka yi kokarin samu lahirarka ta hanyar kyautatama
iyalanka in kayi haka,har in mutu ina sakama rayuwarka albarka.."mu"azzam da idonsa
ya ciko da kwallah jin batun Ummi,wacce ta dauresa da maganganunta,Saurin Dafa
hannunta yayi yana fadin"Naji kuma na dauka Ummi,insha Allahu zanyi kokarin yin
yadda kikace,ammh ina bukatar addu"arki domin samun kwarin gwiwa kan dukkan
al"amarina.."yafada yana kafeta da ido,ko bata tambaya ba,tasan meyasa yace haka
Kansa tahau Shafawa tana fadin"kullum bakina baya gazawa da maka addu"a Son,Allah
yabaka ikon yin adalci,yakuma albarkaci rayuwarka data iyalanka.."Kowa Afalon ya
shiga amsawa da Amin bayan Ummi ta mike ne ta kalli mom tace"Rumana kema kiyi musu
naki nasihan.."

Mom tace"Ai duk Abunda zanfada kin rigaya da kin fada Sai dai Tuni,kuyi ta hakuri
da juna ke Lubna kece karama kibi zahirah kibata girmanta,kai kuma mu"azzam kayi
adalci atsakanin matanka,Allah yayi muku albarka ya kawo zuru"a dayyaba.."Duk suka
amsa da Amin,Ummi ce ta kara gyara zama tana kallon mu"azzam kan tace"Son,akwai
mganar danakeso nafadamaka,ko nace na fadamuku dukkanku,banda lubna wanda tana
masaniyar Abunda zan fadamuku.."

Dukkansu ido suka zuramata Suna Sauraranta,gyara zama Ummi tayi tana fadin"mganar
gaskiyan Sakin da Mijin zahirah yayi mata mumukaje har chan maiduguri nida
lubna,muka rokesa akan ya taimaka ya barmaka zahirah,saboda halin dakake cikin har
nabashi lbrin halin dakake ciki saboda ita,a lokacin bai nunamana ya Amince zai
saketa ba,ammh baimana Wulakanci ba, yace mutafi zaiyi Tunani Abunda ya yanke zamu
ji,Anyi haka da Sati biyu lbrin sakin zahirah yazomana,Abunda yasa na fada muku
shine sai dan kusan cewa shiyayima Mu"azzam SADAUKARWA domin dawowar
Farincikinsa.."

cike da mamaki mu"azzam da zahirah ke kallon Ummi Zahirah ce tace"Duk ayaushe akayi
haka Ummi.."?Ummi tadanyi mirmishi tace"lokacin da ciwonsa yakara tashi ne,bayan
dawowarmu daga maiduguri,gajiya nayi da ganin halin dayake ciki na yanke shawaran
zuwa na roki shi mijin naki,tafiyan babu wanda ya sani ko Shi Son,cemai mukayi
zaria muka tafi,dagani sai Allah sai Lubna sai Ushe daya tukamu mukasan da wannan
sai ko Shi mijin naki,hakika na jinjinama kokarinsa da yadda ya iya sakinki saboda
ya ceto ran mu"azzam,naji dadi kuma nayi godiya Allah,nakuma rokarmai Allah sakamai
da Abunda yamana.."jinjina kai Zahirah Tayi kafin tace"tabbas lokacin da yagayamin
ya sakeni,yagayamin wasu maganganu dasuka danganci yaya mu"azzam ammh koda na
Tambayeshi kowaya gayamai bai gayamin ba kuma bana tsammanin yataba fadama kowa
ma.."Mu"azzam dayayi Suman zaune ya dago yana kallon Lubna,Wani tsausayinta na
tsirgamai ashe duk abunda yakemata ita kokarin Dawomai da Farinciki take,koda
bayason Lubna ya zama dole yabata wani mtsayi aransa kodon alherinta da
sadaukarwanta garesa,ganin yana kallonta yasata jifansa da mirmishi,shima baisan
sadda ya maida mata da martani ba.

Sadda kai yayi yana fadin"Niko Ummi da wani Abu zan biya wannan bawan Allah,bisa
Abunda yayi min,ya sadaukarmin da Abunda yafi komai muhimmanci awajena,hakika inda
zai bukaji duka dukiyata ko da zan zauna ba ko Sisi ne,wlh zan mallakamai gabadaya
domin ya dawomin da Abunda ya kubcemin wanda Tarin Dukiya bazasu iya dawomin dashi
ba,niko nadau Alkawarin sakamai da Abunda yamin ,koda karban wani abu ne dana
mallaka.."yafada cikin Rauni,Ummi tace"Addu"a kadai zakamai Allah ya biyashi da
gidan Aljannah Firdausi.."Da Amin suka amsa.

Mu"azzam yace"Tanque Ummi,hakika kin cika uwa tagari,mai son Farincikin danta,yadda
kika sa nayi Farinciki kema Allah ya sakaki Farincki anan Duniya har da lahira and
u Too my Lil sis Lubna,tanque for alwys,been their For me,yadda kika bada gudummuwa
wajen dawomin da Farinciki,kema nayi alkawarin sakaki Farinciki koda baikai
kwatankwacin Abunda kikamin Ba,tanque once again banda bakin gode muku,Allah ya
biyaku da Aljannah Firdausi.."Gabadaya Falon ya da Amin Amin.

Addu'an Ummi tayi musu kafin taron ya tashi,Ummi da mom aka bari afalon,Mu"azzam da
mom Suka fice dauke dasu little,sai Zahirah da Lubna wanda suka shiga dakin zahirah
nan fa hira ta tsinke atsakaninsu kamar ba kishiyoyi ba,sallah kadai ya tadasu
Lubna takoma dakinta gabatar da sallar mangariba,Suna idarwa zahirah Ta fito zuwa
kichen chan suka gaiggasa dasu Karime suna mata murna da dawowa,nan ta tsaya
tatayasu aiki,tare da ita suka kwaso abincin zuwa dining table din,koda Lubna ta
fito sun kusa kammallawa,nan itama tatayasu suka jera komai,ita Lubna hartayi
wanka,Zahirah takoma daki itama tayi wanka koda ta fito tana shafamai mai ne,Lubna
tazo kiranta suzo suyi dinner,wata doguwar riga ta zura ta sanya hijabinta ta Fito
zuwa falo,Ummi na kusa da mooh,mom agefensa Sai Lubna agefe Mu"azzam akusa da
ita,gefensa Lubna tajamata Zahirah kujera ta zauna tana gaida su Ummi,kafin sufara
cin Abincin,suna ci ammh mu"azzam nata tsungulinta da kafa,yana takata sai ta dago
ta kallesa ya dagamata gira yana kanne mata ido daya,Marairaicewa tayi tana nuna
masa Lubna da ido,shiko ko ajikinsa harda wayan Tusa hannu akasan Teburin yana
tsungulinta acinyarta sai da tadanyi kara,harsai da kowa ya tambayeta lafiya,kallon
mu"azzam tayi ammh taga yawani basar yacigaba da cin Abincinsa kamar bashi ba,sosa
wajen tayi kafin tace"Wani abu taji kamar ya cijeta,sannu kowa yayi mata harda
lubna,wacce tana lura da duk Abunda ke faruwa,itama sharewa tayi kamar bata gani
ba,ammh inda za"a lura za"a ga idonta ya ciko da kwallah..

Atsanake suka kammallah cin Abinci,sanin cewa yau ranar ta ango ne mu"azzam yasa
Ummi da mom suka haye sama da Wuri suka kwanta,itakuma Lubna ta kwashi su Little ta
shige dakinta dasu,Zahirah na kiranta ta tsaya don tace itace budurwa ita zatafara
yin kwana bakwai kafin ita,ammh Lubna tace"a"a ita dai zata farin kafin ita tana
gani ta maido kofa ta kulle,shiko Mooh dama da wuri ya shige shashen mu"azzam
yakira yar Asma"unsa suna hiran Luv dinsa,don yasan yau din kam Sai dai ya kwana
shikadai Don yau mu"azzam ango yake.

Yana zaune akan kujera yana ma zahirah dariya,itako haushi ya kamata tatashi
tasamu filon kujera ta hau makamai,shiko yana cigaba da dariya sai da tayi dan
kanta ta gaji,ta koma gefe tana haki harda hawayenta mikewa yayi yana kallonta
kafin yace"Eyye harda kukan shagwaba..,Ok nasan maganin kukan naki.."yafada yana
isa gabanta,Kallonsa tayi zatayi mgana kenan taji ya dagamata sama tana chal kafa
ya matseta a kirjinsa yana fadin"Shiiii..Dama Abunda kikeso kenan,kiji jiki kwance
bisa kirjin mijinki,to gashinan Sai kin gaji da lafewa domin nidin duka mallakinki
ne.."baki ta tura kan tace"Ni na ce haka.."yace"eh mana..."yafada daidai lokacin
daya ya shiga bedroom din yana direta,Kallonta yake yana fadin"yarinya yi maza ki
kwaremin wannan hijabin kada ki Cuceni.."jin Abunda yace ne yasata kwashemai da
dariya rikota yayi,yana kokarin zaremata hijabin bata hanasa ba har yayi nasaran
rabata da hijabin,tsayawa kawai yayi yana kallon halitarta,saboda yadda komai ya
bayyana sakamakon rigar robace,kuma tana Sauri ko Bra bata sanya ba,tuni Hankalin
gogan ya tashi yararumeta dawani wawan Rumguma yana sauke ajiyan zuciya yake
fadin"komai ya sake girma my hirah,I swear kin chanza,komai ya cika 100%"mirmishi
kadai tayimai bayan ta zagaya da hannunta kugunsa ta matseshi lokaci daya tana goga
Kanta bisa kirjinsa,shiko jin Sabon yanayi na shigansa yasasa dora hannunsa bisa
Hips din Zahirah yana shafawa ahankali,har zuwa kwarmin bayanta yana mata tafiyan
Tsutsa gantsaremai tayi tana fadin"Ash..."Saurin hade bakinsu Mu"azzam yayi zahirah
ko tayi Saurin cafkewa suka fara sumbatar juna cikin kwarewa da zumudi,Lokaci daya
hannayensu na kara kaina bisa jikinsu,lokaci daya Suka rikice musamman ma Mu"azzam
dakayar ya saki bakin zahirah yana kallonta,haki yake kamar wanda yayi tsere yana
fadin"plz mu my hirah ki barni muyi sallah ko raka"a biyu ce kafin mu dawo
ma,juna,don yau babu sauki fuka bashina na tsawon lokacin da bama tare yau zan
famshe Abuna.."yafada yana lumshe ido,bata yi mganaba tadaga kai shiyafara shiga
toilet din ya watsa ruwa ya dauro alwala,kafin itama ta shiga data shiga tadade
abayin tana dirzan jikinta kafin itama ta dauro alwata ta fito koda ta fito yana
kan dardumar yana jiranta,so kawai zani ta dauran tasa hijabi yajasu
sallah,adaddafe sukayi raka"a hudu suka sallame,addu"o'in ma suma addadafe akayisu
domin dukkansu sun matsu ita kanta zahirah shaye shaye datayi yafara damunta tun
sadda Mu"azzam din ya fara dagulamata lissafi,Madarar Hollandian Mu"azzam ya
daukomusu A fridge Da kofi guda daya ya tsiyaya cikin kofin,ya kurba yabama zahirah
abaki itama ta kurba,haka ya dingamata har Suka shanye na cikin kofin,Suna gamawa
ya maida komai zuwa mahallinsa,Yazo ya haye gado yana sanye da wani karamin
boxers,wanda dama jallabiyane ajikinsa sanda sukayi sallah,so ita kadai ya
cire,Itako zahirah tana gaban mirrior tana feshin humra kowani lungu na jikinta sai
da ta goga,mu"azzam na kwance na kallonta ya kosa tazo saboda yadda joy Stick dinsa
ke faman harbawa ta cikin wando kamar ta faso ta fito,ammh yalura sai tajamai
aji,yana kallonta ta nufi wardrope zata bude cikin wani hali yace"plz Hirah come
here..."yafada cikin kasala kallonsa tayi tana fadin"Rigar barci zan saka
fa.."Saurin cewa yayi"No..No..plz karki saka komai,kina ganin yadda nayi laushi in
kika saka wata riga zaki wahalar dani,nidai kizo hakanan dinki in mori dadina son
raina.."yafada yana kafeta da wani mayen kallo.

Batayi musu ba,ta saki towel dake jikinta ta bayyana a naked dinta Ware ido
mu"azzam,yayi yana bin zahirah da kallo wacce take takowa zuwa gabansa tana wani
girgiza kowani gaba na jikinta na amsawa,suman kwance mu"azzam yayi saboda yadda
salon na zahirah yake neman Zautar dashi,bai iya mikewa ba,hartazo gabansa tana
kallonsa tana mirmishi ta sanya hannu tayi off da wutar dakin ta Kunna Dumlight
kafin cikin wani yanayi ta fada gefen mu"azzam tana yar kara shagwaba,jin takusa
dashi yasa wani karfi yazomai Shima cikin wani yanayi ya mirgina gefenta yana
rumgumota ruwan Sumba ya fara bata ta ko"ina itama tana Zubamai Shima kasa yayi da
boxers dinsa jikinsu ya hadu waje daya,Babu inda Mu"azzam bai tsotse ya tande
ajikin zahirah ba itama tabashi hadin kai sosai domin itama ta sude kayanta
tas,kafin yayi kokarin shiganta sai da ya karanta addu"an saduwa da iyali kana ya
dau hanya jikinsa na rawa nata nayi ,duk da zahirah ta haihu,ammh sai da yadan
kakare kafin ya shigeta,domin babu karya fa ta tsumu,Tuni Mu"azzam ya tsumduma
kogin dadi yana nutso aciki zahirah kamkamesa tayi tana tayasa basa hadin kai,shiko
rasa gane awata duniya yake ma yayi,Sai gashi Zahirah na kuka mu"azzam na
kuka,wannan daren mu"azzam ya sakata mata suna dare na biyu da ba bazai taba
mantawa dasu ba, na daya daren daya karbi budurcin Zahirah dakuma na yau wanda
baisan Sadda ya kamkameta yana mata kuka ba gefe daya kukan farin ciki ne,gefe daya
kuma bakin ciki ne da kishin ketamai gonar dawani yayi har ya dandani Masa zahirah
wacce baya da kamanta.

Tsawaon wannan daren kam anyi shine cikin raya sunar ma"aiki,tabbas abunda mu"azzam
yace sai da ya aikata domin sai da zahirah tabiya bashin nan na baya,don lilis
mu"azzam yayi mata sai da yaga bata iya motsi kana ya kyaleta,Daga karshe Ya
rumgumeta yana sakamata albarka koda Asuba shiyaya yimata wanka adaddafe tayi
sallar asuba takoma gado ta dunkule ga barci ga gajiya,shima agida yayi sallar
asuba,shima yabi yabanta suka kwanta nan da nan barci ya kwashesu suna kamkame da
juna kamar wani zai rabasu,suna barcin gajiya,dole jiya an kwana ana Kashe arna
dole ido ya tamabayeku😂😜😎
*Comment,Share and Vote*

*Janaf*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NO 46*

"""Sai wajen goma suka tashi daga barci Shima bawai don sun gaji dayi ba,tare
sukayi wanka bayan Sun Fito Zahirah na gaban mirrior,Tana shafamai Tana daure
dawani dan karamin Towel a jikinta,yayin da mu"azzam ke bayanta shima yana daure da
wani karamin Towel a kugunsa sai wanda yake tsane ruwansa kansa dashi yana kallon
zahirah tajikin madubin ta kwabe towel din tana shafamai bayyanar boobs su suka
kara sakama mu"azzam sha"awarta baisan sadda ya karisa kusa da ita sai ji tayi ya
zuro hannunsa ta bayanta ya damki boobs dinta guda daya,lokaci daya yana kwantar da
kanshi bisa kafadanta,Ajiyar zuciya ta sauke tana riko hannunsa tace"Plz kabarni na
saka kaya..."Lumshe ido yayi yana Yawo da dan yatsansa saman Nipple dinta,Yana
fadin"My Hirah kin chanza,kinsa na kasa tantance daren Farkonmu da jiya,gabadaya
kin rikitani da zumarki mai dadi.."yafada yana huramata iska akunni.

Gira ta dagamai ta cikin mirrior din kafin tace"Uhm kai din fa,kaima ka chanza
kamar bakai ba.."dariya ya saki kafin yace"Da gaake.."Tace Allah kuwa.."Saurin juyo
da ita yayi yana fadin"Need more mah.."yafada yana lamgwabemata,hancinsa taja kan
tace"baka gaji ba,wlh nagaji nidai kabari anjuma sai na karamaka.."Noke kafada yayi
kamar yaro yana fadin"Nidai a"a yanzu nakeso.."ido ta zuramai mai tana
kallonsa,shiko ganin haka yasa ya Rumgumota lokaci daya yana hada bakunansu kafin
kace me,sun Rikita junansu da wani sabon salo,cak ya dagata Suka koma kan gado,suka
dasa daga inda suka tsaya duk da nokewar da Zahirah take batasan sadda tabada kai
bori yahau ba,saboda yadda Mu"azzam din ya rikitata da salonsa,mai tsayawa azuciyar
wanda akamawa.

Basu Suka fito daga dakin ba sai wajen 12 koda suka zo Falo sun tarar da breakfaat
dinsu,karyawa sukayi duk yadda zahirah taso mu"azzam ya barta ta fita ta gaida Ummi
da sauran mutanan gidan,ammh yaki ya kanannayeta yahanata zuwa ko"ina bai barta ta
samu sukuni ba,sai da suka fita da mooh zuwa yin visar Tafiyarsu,Koda ta fito kunya
duk ya kamata Haka ta dinga Sunne kai Ummi ko,ko ajikinta haka lubna baiwar Allah
ita keta fama da Su little Ummi,bata nuna komai ba,ko afuska Duk taji wani iri ammh
tayi kokarin dannewa ko Afuska bata nunama zahirah ba,nan Sukacigaba da hira kamar
wani abu bai faru ba.

Sai dare su mu"azzam Suka dawo gida,Kuma ko kunya gabansu Su Ummi yace tazo zai
bata sako ne,tana zuwa yajata daki ya rufe kofa yarumgumeta yana Faman Shinshinarta
Sakon dazai bata kenan suka koma ruwa,Karshenta Ranar ba wanda yakara ganin zahirah
da mu"azzam sai washegari da safe,kunyar Duniya ta ishi Zahirah yadda mu"azzam ko
agaban mutane ne,zai hau riko mata hannu,in batayi waasa ba,har Rumgumeta zaiyi,ko
tabata rai baya damuwa saima lokacin yake karayi,Aranar da yammah suka raka Mooh da
Mom Airport suka daga zuwa sudan,inda mu"azzam yayi musu al"qawarin nan da lokaci
kadan zasu so gabadayansu harda Umni,sun Tafi cikin kewa da sabo,wanda kafin
Tafiyarsu sai da mooh yaje gidansu Asma"u suka gana da Minister da kansa,Mooh yayi
alqawarin yana komawa zai sanar da Abbie khamis duk Abunda ake ciki zasu ji daga
baya.

Kwana Uku Zahirah tayi na al"ada awanan kwanan Uku sun murji juna ita da mu"azzam
kamar ba gobe,soyayyar da yake Nunama zahirah ko afina finai bata taba gani
ba,soyayyah ce mai tsayawa azukatan wanda akamawa,itakanta Zahirah Tasaki jiki
itama ta nunamai nata salon kashi kashi,wanda Shiya taimaka wajen zautar dashi,Babu
kunyarnan dajin Nauyin nan,duk ta yakicesu ta ijiyesu gefe itama tabama mijinta
kulawa,shiyasa yau din dazai koma dakin lubna jikinsu dukansu asanyaye,Suna kwance
bisa gado bayan komai ya kamkama,sun dawo cikin Natsuwarsu,Mu"azzam ya rumgume
zahirah yana Sauke Numfashi,akunni ya radamata"am gonna miss u My hirah.."Jin haka
ya sata kara Tusa kanta bisa kirjinsa saboda bata so yaga Rauninta in tayi hakan
kamar batama Lubna adalci ba,ckin sanyin murya tace"me too..Buh ga kanwata nasan
zata kula dakai kamar ni..."tafada kamar zatayi kuka.

Kamkameta yayi yana fadin"Nasani ammh kedin kinsan ta dambamce awajena,wlh koda,da
minti daya banison jikina yayi nisa danaki,zan azbatu dayawa My hirah.."yafada yana
shafata dagowa tayi tana kallonsa kafin ta yunkura ta hade bakinsu waje daya Nan da
nan ya cafke harshenta yana kara riketa,sun dau tsawon lokaci suna Tsotsen Juna
kafin tayi Saurin Janye bakinta Takoma ta lafe bisa kirjinsa tana sauke
Nunfashi,Hannunta ya damke yana Lumshe ido Saboda yadda jikinsa ya mutu,sun dau
tsawon Lokaci ba wanda yayi mgana sai chan yayi karfin halin cewa"Matata plz ki
bani kadan daga Cikin lbrin zamanki agidan Alhaji.."yafada yana shafa gashin
kanta,gyarama kanta kwanciya tayi bisa jikinsa ta shiga bashi lbrin zamanta agidan
Alhaji Tundaga Farko har karshe,sai dai ta boyemasa yadda Alhajin yayi ta diban
gara,ammh kama daga Rashin samu kwansa aduniya da yadda yagana ta dabaibaye
rayuwarsa,da yadda yake Tsananin Son su little Ummi da yadda yadinga hidima ma
musu,Takarishe da cewa"Inajin Tsausayin Alhaji ba don komai ba Sai don Rashin samun
haihuwa,uwa uba ga shaidaniyar mata Allah ya hadashi da ita wlh in ka gansa sai
kayi mai kwallah ya mu"azzam.."tafada cikin Rauni.

Kamkameta mu"azzam yayi yana fadin"Allah sarki kowani bawa danasa kaddaran sai
yanzu nagano dalilin Sakin da Ummi tasa nayi miki,dakuma dalilin Aurensa da
kikayi,Bakomai my hirah,kamar yadda ya sadaukarmin da Abunda yafi daraja
awajena,nikuma nayi masa alqawarin basa abu mafi Soyuwa agaresa"Da Sauri Zahirah ta
kallesa kan tace"mezaka bashi.."mirmishi yayi kafin yace"Sai lokaci yayi zaki
gani.."jin haka yasa bata kara mgana ba ta rabu dashi ammh aranta tana Tunanin meye
wanan Abun Shikuwa da ya mu"azzam keson bama Alhaji wanda zai zama mafi soyu
agaresa,ganin bata da wannan amsan yasata ta share zencen.

Dakyar ta lallabasa tayi mai wanka ta shiryasa cikin wata gezner Brown colour ta
sanyamai Hula ta fesamai Turare,duk da komai take karfin hali ne,domin ta
karfafamai Gwiwan yin adalci Atsakaninsu,koda ta riko hannunsa suka fito falo babu
kowa Ummi tana samanta Lubna na dakinta,wajen Ummi tafara kaisa tana cema
Ummi"Kisamai albarka Ummi,zan rakasa dakin Amarya.."Washe baki Ummi tanayi Tana
fadin"Kai masha Allahu diyata,kin ko kyauta,to kai Ciroki haka ake zuwa dakin
amarya babu ledan yar kaza.."tafada da zigan zolaya bata fuska yayi kafin yace"Kai
Ummi yanzu nine cirokin..? yafada harda wani buga kafa,mikewa tayi ta isa garesa
lokaci daya ta riko hannunsa tana fadin"Wane ni,Bakai bane Son,maza kutafi kar
Lubna tagaji da jira,ngd Sosai Diyata.."tafada tana kallon Zahirah mirmishi kawai
zahirah tayi kafin tace"Bakomai Ummi Yiwa kai ne"Turo baki mu"azzam yayi kafin
yace"Ni Ummi bazaki man godiya ba,sai ita kadai."dakuwa Ummi tamai kafin tace"kaga
nakanan,ka wuce ku tafi dare nayi.."Bata fuska yayi kafin yawuce yana fadin
"Shikenan Ummi Tunda yau dai korata kikeyi."ficewa yayi zahirah tabi bayanshi tana
mai dariya yana kallonta ammh yamata banza yawani hade rai,har cikin bedroom din
Lubna tarakasa ,sun isketa ita dasu little sunata mata kiriniya tana biye musu tana
ganinsu tashiga musu sannu da zuwa cikin mamaki.
Shi daga bakin kofar bedroom din ya coge hannunsa duka ya rumgume akirjinsa,itace
ta karisa har bakin gadon tana fadin"Sai kika ganmu da ango ko? Dariya Lubna tayi
kan tace"Wai ango.."cikin zolaya,zama zahirah tayi gefenta tana fadin"da gaske
angonki na kawo miki,yau adakinki zai kwana sai yayi bakwai.."Rike baki lubna tayi
kan tace"Haba Anty bana aza sai yayi sati akungi ba"Zahirah tace"A"a ko a al"ada
kwana uku zanyi tunda ba budurwa bace ni,kedai zaki kwana bakwai"Sadda kai Lubna
tayi zatayi mgana Zahirah tace"Karki ce komai,ki kula dashi kawai.."

Gyada kai tayi tana dan mirmishi,Mu"azzam dake coge yace"kai wai tsaya naga
kowacce naneman kai dani ne.."yafada yana kuresu da ido,saurin mikewa zahirah
tayi tana fadin"Wanemu muneni kai da maigidan kan gida guda,sha zamanka dan lelen
amarya,bari na dauki Su little kada su takuraku.."tafada tana daukan moodu bayan Ta
riko hannun Ummi take fadin"Kanwata asha amarci lafiya.."Tafada sanda ta karisa
kusa da mu"azzam,cemasa tayi"Ango asha amarci lafiya,ammh abinmun kanwata a hankali
don Allah..."Rankwashi ya sakarmata bisa kai yana fadin"Allah kin rainani
yarinyarnan.."Dafe kai zahirah tayi tana fadin"Wash.kafasamin Kokon kai,daga Abun
arziki sai kuma kaci zalina.."bai mata mgana ya damki hannunta yana fadin"Zo ki
wuce bani son Taimakon.."Tana dariya ya turata waje ya rufe kofan,kofan tabi da
kallo tana yar dariya domin tasan ta kunno mutumin nata,Dakinta takoma dasu little
tayi musu wanka,itama tayi,koda Abun yanaso yadameta sai tayi Sauri ta kaunda
Tunanin haka,dataga shedan yana mata hudubarsa sai ta lallaba su Moodu,sukayi barci
Kafin tafada tiolet ta dauro alwala tazo tayi nafila,bayan tagama ta dora da karatu
alqur"ani har wajen biyu na dare kafin ta kwanta,nan da nan Barci mai Nauyi ya
kwasheta.

Abangaren Lubna kuwa koda zahirah Tafice tana gefen gado takasa tashi,Kanta na
duke tana wasa da zoben hannunta,mu"azzam na gefen yana binta da kallo,kafin ya
karisa shigowa dakin yana fadin"kiyo alwala.."yafada yana kariswa kusa da sallayar
dake Shimfide achan gefe,Tashi tayi jiki asanyaye ta fada Tiolet,koda bata dade da
wanka ba,sai da ta sake yi,koda ta fito yana tsaye yana jiranta,hijabi kadai ta
sanya tazo tabishi sukayi sallar raka"a hudu sai addu"o"in dasuka biyo baya,koda
suka kammallah bai mata mgana ba,illa mikewa dayayi ya isa kan gado ya kwanta bayan
ya rigar jikinsa ya bari daga shi sai dogon wando da farar Singelet,Itako ganin
baimata mgana ba yasata zama awajen har na tsawon wani lokaci sai da tagaji da
kanta ta mike ta isa ga wardrope ta dauko Rigar barcinta wata pick ce mai budewa
tagaba,ta sanya hijabinta takara sawa kafin tazo ta raba gefensa ta kwanta jikinta
na rawa,shiko yana kallon ta duk Abunda takeyi,Lumshe ido yayi kamar mai barci
bayan ya juyamata baya,ganin yadda ya juyamata bayane Zuciyarta tayi Rauni batasan
sadda ta fashe da kuka ba,ganin yadda take kuka haryana Fitowa,yanajinta ganin
takiyin Shuru ne yasashi Saurin juyowa ya mirgino yafado jikinta yana riketa
yace"Wht do u wht Lubna..? yafada yana Rikota jikinsa,jinta ajikinsa yasata kara
tsananta kukan ta,rumgumeta yayi kamkam yana fadin"am Srry plz if wht i did hurt
u.Ba laifi na bane.."yafada yana Shafa kanta har zuwa bayanta alaman lallashin
ganin taki daina kukan ne,yasa ya dago kanta yana sharemata hawaye lokaci daya ya
zura harshensa cikin bakinta yafara bata wani Sumba mai wuyar ganewa,Tuni Lubna
tanemi kuka Ta rasa,dole zuciyarta da gangan jiknta ya saki tare da karban sakon da
mu"azzam ke bata,kan kace kwabo Mu"azzam ya rikita Lubna da salonsa,yakuma rabata
da rigar barcin dake jikinta yana mata wani tafiyan Tsutsa ako"ina na
jikinta,Yadade yana wasa da gangar jikinta kafin yanemi hanya,tanaji yana karanta
addu"ar saduwa da iyali kafin ya nemi shiga,sai lokacin lubna tayi kokarin dakatar
dashi,ammh ina ta makaro domin bakinsa yasa ya toshe mata baki,ya dau hanya daga
Shi sai mai Tsaron gida,lokacin daya samu nasaran Shiga da karfinsa tuni lubna ta
kamkamesa hawayen azaba na zubomata bata yadda zatayi illah kukan zucci domin
mu"azzam kam yayi nisa bayajin kira.

Washegari kuwa dakansa ya taimakamata tayi wanka tare da wankan Tsarki,Albarka ko


tashashi gun mu"azzam ya tarairayeta sosai wanda sai da yasa Lubna yin kwallah,bata
taba tsammanin Rana mai kama data ranar zatazo ba,sai gashi tana kwance kan kirjin
mu"azzam yana Rumgume da ita yana lallashinta meya jawomata hakan, *BUDURCI* koda
bayasonta taci Darajar Mutumcinta data tattala har ta kawomai gashi yabata wani
mtsayi wanda bata taba zato ba.

Koda suka fito da Rana zahirah bata nuna musu wani abu ko Afuska ba,Saima Tashi
datayi Ta rumgume Lubna tana fadin"Sannu da Fitowa kanwata.."Harara mu"azzam ya
sakarmata yana fadin"Son kai,kanwarki kadai kika gani baki ga mijinki ba ko?
Kallonsa tayi kafin ta murgudamai baki tace"eh din ni kanwata nagani banga wani
miji ba.."cije baki yayi kafin yace"Zan kamaki ne zakiyi bayani.."yafada yana
daukan Little Ummi,moodu ma ya matso duka ya hada ya dauka ya fice dauke dasu,zuwa
dakin Ummi suka gaisa tana sakamai albarka,dadi kamae ya kashe Ummi tana kara
godema Allah da yasota da idon Rahama tagane Kuskuren datayi,lokaci bai kuremata
ba.

*BAYAN SATI DAYA*..

""Tabbas Asatin dayan da mu"azzam yayi adakin Lubna zata dora tarihi akan
haka,Domin koda bai bude baki yace Lubna i Love u ba,Tasani cewa ta samu mtsayi mai
girma azuciyar mu"azzam daidai gwargwado yana bata kulawa sai dai Abunda ya
gaza,hakuri kan da kauda kai Dole tayi domin Soyayyar zahirah azuciyar mu"azzam
bazata taba boyuwa ba,koya boyeta bayyana take,ita din wata abace,na in bata babu
rayuwa mai dadi,kuma uwa uba zahirah bata yadda ta biyemai inyana wasu abubuwan
Domin koba komai bazata So akuntatama lubna ba,harga Allah yarinyar bata da laifi
tana mata biyayyah daidai gwargwado,bazata so ta watsama Ummi akasa a ido ba
Shiyasa take kokarin Nisanta kanta da mu"azzam alokacin dayake tare da lubna,saboda
tasan Halinshi baya iya boye soyayyarta agaban kowaye kuwa.

Yau din daya dawo dakinta ita kanta tasan tayi kewar mijinta don Tunda suka Shige
ciki basu Fito ba,sai Washegari bayan Rana ta dago,Babu wanda yadamu da rashin
Fitowarsu yarane Suna wajen Lubna dayake ma basu da rigimar shan Nono,data fito ta
basu suka sha,suka koshi zasu koma wasansu sai kuma dare,Dole washegari Mu"azzam ya
tarrara Ya koma bakin aikinsa domin Hutun yayi yawa,kada kuma ashiga hakkin jama"a

Zamane mai Tsafta da Fahimtar juna ke gudana acikin gidan,Domin kowacce ta rike
matsayinta Zahirah ta rike girmanta,kuma batayi amfani da soyayyar da mu"azzam ke
mata ba,don ta batama Lubna ba,ko daya Ita kokari take Ta daidaita kanta da ita,ita
kuma Lubna tana ganin girman Zahirah kodon saboda yadda take kokarin
kyautatamata,da yadda take kaucema wani Abun agaban idonta Duk don kar ranta ya
baci,Ta yarda ta amince bazata taba kamo zahirah azuciyar mu"azzam ba,sai dai Tayi
hakuri da yadda kaddara tazo mata,ko ayanzu kasuwa Tatashi dan Koli yaci riba,tunda
yanzu har mu"azzam na iya kallonta yamata mgana cikin Tsausayawa,kuma ranar
girkinta yahada Shimfida da ita,duk wani Lokacin sai Ta nema da kanta,domin yakan
basar ne,in Ranar ita kedashi,dayake mai Son dan Tsuntsu shike binsa da jifa,dat
why bata Fushi komai yayi mata take kokarin dannewa Tundama itace akasansa.

Ummi kuwa bata yarda ko Afuska ta nuna bambamci Tsakanin zahirah da Lubna Tace duka
ya"yantane so babu bambamci kowa natane,duk Wanda yayi ba daidai ba zata kirashi ta
watsawatsarmasa,Shiyasa sukejin dadin zama da Ummi babu nuna bambamci balle Wani
kyara,Shikanshi mu"azzam ya samu kwanciyar Hankali har yar kiba ya fara kamar bashi
ba,tuni ya maida hankalinsa kan aikinsa,bayan ya karbi Takardun lubna yabawa
Dr.Abduljabar yace ya samamata gurbi anan Asibitin dayake aiki da Taimakon Zahirah
don ada Da Ummi ta Tunasar dashi maganar Aikin na lubna Kin amicewa yayi da Ummi ta
nemi jin dalili sai yace Saboda Hirah bazata ji dadi ba,shi bayason Abunda zai
batamata Rai,jin haka sai ta kyalesa,sai kawai takira Zahirah tana fadamata ,takuma
Umarceta datayima mu"azzam din mgana don Allah yabar Lubna tayi aikinta Tunda
aikinta na Taimakon al"ummah ne,Aiko illai Datayimai mganan cemata yayi ita bata
aiki so Itama yace bazata yi ba,zahirah tace"Sam wanann ba Adalci bane,ni banyi
karatu mai Zurfi fa,Tayaya zan Samu aiki,ita kuma tayi harta kai matakin zama
Likita don me bazaka barta Tayi aikin ba,alhalin da aikin ta ta bari ta biyo ka
nan,gaskiya in kayi haka kazama mara adalci.."yadda Zahirah ta Fututtukene harda
kwallah yasashi barin Lubna tayi aiki Wanda ko Sati ba"ayi ba Dr.Abduljabar ya
saman mata aiki a bangaren data karanta dayake tanada good Result dayake kuma daman
Nageria tana da karancinsu irinsu Tuni suka dauketa,Murna wajen Lubna ba"a mgana
Tuni tafara zuwa aikinta cikin Farinciki da Annushuwa,don bata taba saka ran zata
koma ma aikinta ba,ammh sai da tasha dokoki akan kada ta kuskura saboda tana aiki
tana kama Kudi ta gorantama zahirah,duk randa yaji wlh ita da aiki har abada..,To
inama zata Fara Tunda Ta Lura zahirah kamar wata Ruhi ne ga mu"azzam din.

*Comment,Share and Vote..*

*JANAF*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*I Dedicated dis chappy to u my Everlasting Friend😘,my Swt Qawa,💏my Swhrt 💘my Bby
dol.💕..,d Person Of HAFSAT ALMUSTAPHA MUHAMMED..,knows as HAFSAT HAFNAN,u ar so
amarzing dear,A relli Appreciate ur Luv,d way u Support me,d way u care for
me,Tanque Sahiba,Tanque For been their For me,Allah ya barni dake har A aljannah
FIRDAUSI..,Sahibarki Jamelajanafty na matukar kaunarki har cikin Rainta,SON KAUNA
WANDA BAYA YANKEWA*_✌

*NOT EDITED*💥

*NO 47*

""Baza"a taba Cewa azaman zahirah da Lubna babu sabawa ba,domin ko Harshe da
hakori akan saba balle Mutum da mutum,to hakan ta kasance Wani Lokacin Lubna bata
iya jurewa Wani Abun in mu"azzam yayi sai kiga Ta nuna afuska koda bata Furta
ba,Itako Zahirah duk yadda takai ga Kawaici wani Lokacin kishi kan Turniketa harta
dan chanzama Lubnar Fuska ammh na dan Lokaci ne zasu dawo daidai,Ummi na Lura da
komai dayake bakowani harkansu take Shiga ba,sakamakon ita babbace kada tazama Uwar
mijin baya wacce ke saka ido kan ya"yan Cikinta,kyalesu take Domin tasan zaman Tare
ne dama dole ne watarana Asabama juna.

**************

Abbie yazo Nageria mganar Auren Mooh wanda Mu"azzam da Shureim da Abbie sukayi ma
gidan minister tsinke,Babu shakka minister yaji dadi sosai kuma nan take yabama
mooh Auren Asma"u ammh yace sai ya fadama yan"uwansa yadda suka yake kan mganar
Auren babu mtsala shi nashi mai Sauki ne,to Abbie bai koma ba sai da dangin
mahaifin Asma"u suka tada dan mutum har Sudan akayo musu binciken Mooh da
alahalinsa,kuma Alhamdulillah Lbri ne mai dadi ya iskosu,nan da nan Suka kira su
Abbie koda sukazo nan fa suka gudanar da kayan nagani inaso da sadaki aka sanya
musu rana wata uku..,Wayyo murna zahirah da lubna sunshata kamar su zuba ruwa
akasa su sha kar uban gayyah yaji lbri mooh Amarya Asma"u ko na mkranta sai dai
taji lbri kwatsam ta bakin Zahirah,koda takira mami nan Takara tabbatarmata,To
kunsan amaran zamani itama ranta fess,sai ma kiran angon nata datayi tana mai
shagwabar meyasa bai fadamata ba nan ya rantsemata da cewa,wlh Shima baida
masaniyar komai banda zuwan Abbie,To haka dai ta yarda suka cigaba da tsara yadda
rayuwar Aurensu zai gudana.

Abbie bai koma ba,sai dayaje maiduguri ya duba Baffa kana yakoma Sudan cikin jin
dadi domin yaga yarsa hankalinta kwance,ga aikinta tanayi da lbrin dayakomama mom
kenan Domin yaga tadamu da jin yaya rayuwar Lubna yake gudana agidan mu"azzam duk
da suna waya,buh nasan koda wani Abu na faruwa Lubnar bazata fadamata ba,hankalinta
ya kwanta dajin lbrin da Abbie yakaimata nan da na Ta saki jikinta taci gaba da
Shirin bikin dan Fari wato mooh.

Kwantashi babu wuya Awajen Allah gashi Zahirah nada wata hudu da tarewa gidan
mu"azzam akuma yau din Tatashi da wani mugun zazzabi wanda har saida yasata ta
suma,mu"azzam bayanan yana office Ummi ce kadai agidan sai su Little dasu
karime,Hankali Tashe tayima karime mgana tazo takama mata zahirah suka kaita mota
Ushe bayanan Tunda ya fita da mu"azzam zuwa office bai dawo ba,may be yana chan
Tare dashi,su lami tabar Su little Ummi Tunda Lubna batanan Tana wajen aiki,Ummi da
kanta ta tukasu zuwa Special Hop,Karime na baya tare da Zahirah,suna zuwa babu bata
lokaci aka Shiga da ita emargency saboda rudewa ko waya Ummi bata Fito dashi ba,Ana
shiga da ita Dr.Abduljabar na ganinta ya ganeta zahiran Barrister ce,Umarni yabada
adibi jininta aje dashi lab,saboda akwai Abunda yake zargi,Bata jima ba ta farfado
sakamakon zafin zazzabin shi ya sata suma Tana farfadowa ya Umarci Nurse datakaita
Tiolet tayi Fitsari acikin wata yar kwalba babu nusu takamata takaita bayan Ta
taimakamata tayi,Suna fitowa takara kwantar da ita,itakuma ya Umarceta dataje dashi
lab,yanzu akawonai Sakamako da girmamawa ta amsa kafin tafice daga office din zuwa
lap din.

Lubna ce tazo giftawa ta emergency sai taci karo da Ummi da Karime ciikin mamaki ta
karisa tana fadin"Ummi me kukazo yi asibiti kuma.?."ganinta yasa Ummi mikewa cikin
wani yanayi tace"Wlh Kuwa kedai bari zahirah ce,tunda kika fita kika barta bata da
lafiya zazzabi mai zafi,to adai Sume muka kawota nan,banzo da wayata bane shiyasa
ban kira ki ba.."Zaro ido Lubna tayi kan ta dafe kirji tace"na shiga Uku Antyn tawa
ce kuka kawo asume.."Tafada cikin Firgici kafin ta juya Cikin azama zata nufi
Emergency Sai dai kafin tayi wani taku itama jiri ya kwasheta koda su Ummi suka
lura kan Su karisa gareta ta zube kasa kamar bata Numfashi,hannu Ummi ta dora akai
tana kwalama Dictors kira,cikin azama akazo da gadon daukan marasa lafiya wasu
Nurse su uku suka cicccibi Lubna suka shiga da ita inda zahirah take da
hanzari,dabas Ummi takoma ta zauna tana fadin"hasbunalli Wani"imal wakil.."Take
nanatawa tana dafe kai,Dr,Abduljabar na ciki aka shigo da Lubna itama Cikin mamaki
yake kallonta kafin yace"wht wrong wit her,ba yanzu sukayi aiki tare da Dr,Farha
ba.."Sadda kai Nurses din sukayi kan suce"We don"t know Sir,tana tafiyane ta
fadi.."kallonta yayi yana dafe kai,gadon dake kallon na zahirah yace su daurata
itama jininta yace su diba kafin ya cigaba da kokarin nemo Numfashinta yanayi yana
kallon zahirah wacce yayima Allurar barci yana fatan Abunda yake zargi game da
matan na Brr,ya tabbata.

Yasamu nasaran Daidatan Numfashinta,tunda daman ba nisa yayi ba jiri ne ya dibeta


ta fadi da kuma Firgici,Yayi mata alluran barci ammh yadda jininta keda karfi
ne,yas bata samu barci ba,da kanta tatashi bayan yabata ,yar kwalbar nan yace tayo
Fitsari aciki,koda tayi ta fito ta kawomai amsa kawai yayi ya fice daga dakin,Lubna
gefen gadon Zahirah ta karisa bayan taja wata farar kujera ta zauna ta riko hannuna
tana kallon yadda Ruwan Drip din da"aka samata yake Diga ahannunta ahankali,Sai ta
maida kanta kan yadda take sauke Nunfashi awahale saboda Tsausayi kamar tayi
kwallah,duk sai tajima ta samu karfin jikinta,koda Dr ya aiko wasu Nurse tazo ta
sakamata drip ki tayi tace ita taji sauki dole ya kyaleta,cikin lokaci kadan
Sakamakon ya fito Mirmishi dauke bisa fuskar Dr,Abduljabar ya kariso wajen Ummi
dauke da sakamakon ganinsa yasa Ummi mikewa cikin Damuwa tana fadin"Dr ya
jikinsu.."Dan murmusawa yayi kafin ya mikamata fararan Takardun yana fadin"Jikinsu
da sauki Ummi,ciwon Surakan naki duka na karuwa ne,Domin Zahirah na dauke da cikin
na tsawon wata uku da kwanaki Ita kuma lubna wata biyu da kwana shida.."Dafe kirji
Ummi tayi kafin tace"Kabari don Allah,yanzu dukkansu ciki garesu.."dariya yayi
kafin yace"Kwarai gama Shaidan a hannunki Ummi.."da baya Ummi takoma tayi dabas kan
kujera tana fadin"Alhamdulillahi ,Allah nagode maka ya Allah.."Take fada tana
hawayen Farinciki karime na tayata,kadai kai kawai Dr,Yayi ya wuce zuwa office
dinsa,yana Shiga ya dauko wayansa Yafara laluban Brr,mu"azzam harta karishi Ringing
dinta bai dauka sai ya kyalesa,fita yayi daga office yakoma Dakin dayasa aka kai
zahirah Tunda Lubna taki hawa gado tace ta warke,yakara dubata yakuma ragemata
gudun zuban Ruwan,haryanzu dai tana barci bata tashi ba, koda yaje ya iske Ummi
ciki Ta rumgume Lubna tana ta sakamata albarka tana share hawaye,da Farko Lubna
bata fahimci mai Ummi kema Kuka ba,sai da ta bata sakamakon Ta duba tagani,sai
kunya ya kamata ta sunne kai tana mirmishi lalle rabo ya Wuce wasa,yanzu ita keda
cikin Mu"azzam lalle Allah ne kadai ke tsara Abu sanda yaso kuma ya faru asanda ya
yaso a boye ta dinga fitar da kwallar Farinciki koda mu"azzam bai sota ba,ya
mallakamata Abu mai daraja arayuwarta ma"ana ya digamata kwan Haihuwa ko ahaka ta
godema Allah.

Dr.Abduljabar nakomawa Office kiran Brr,na zuwa ya dauka yana Fadin"Shugaban


lauyoyin duniya gabadaya.."yar dariya mu"azzam yayi kafin yace"Haba waneni..Bari
don Allah da min makamin da bankai chan ba.."Dr,yace"injiwa ai ka kai,har ma
kawuce,kai dai kawai kajira lokaci muna fatan hakan.."Tabe baki mu"azzam kan
yace"To Shikenan,yane naga kiranka lokacin muna gaban justise ya"akayi ne,domin kai
dama baka kiran banza.."dariyan shakiyanci Dr,ya saki kan yace"gaskiyarki bana kira
sai da dalili yanzu din ma wani good news nakeso nabaka buh duk Abunda kakeyi yanzu
ka ijiye kazo office dina ka sameni Koda ka sume ne,sai na dubaka.."Tsaki mu"azzam
yaja"Mtsewww..,kaifa wani zubin na dawane wlh,komiye gayamin ta waya plz"Dr
yace"Ina baka kana Roko so nike kaji kuma kagani wlh am Serious am waiting For
u"yafada lokaci daya yana datse kiran.

Ba"a dau tsawon wani lokaci ba sai Mu"azzam Ushe ya kawosa Asibitin Tun aparking
space yaga Abun mamaki Domin motarsa Corollahx yagani ya kalli ushe,shima ya
kallesa kan yace"oga na dis ur car..? Kurama motar ido yayi kafin yace"ya is my,buh
wayakawota nan..? yafada da Sigan Tambayan Alhalin babu mai bashi amsa,ganin haka
yasa ya fito daga motan Cikin azama ya dumfari cikin Asibitin,Dr,Abduljabar yana
Shirin Fitowa daga office sai ga Mu"azzam ya Shigo ajiyar zuciya ya saki kan
yace"Ka kusa ka makara.."

Gyara tsayuwa mu"azzam yayi kan yace"Wani yazo nan daga gida ne..? meka gani.?
Dr,ya tambaya Shafa kansa yayi kan yace"Motata na gani a haraban Asibiti.."yar
dariya Dr yayi kan yace"See dis guy da wanne matarka ke zuwa aiki.."dafe kai
mu"azzam yayi kan yace"ohh am very Srry wlh na manta,Na zata da 4matic din take
zuwa banzata tana hawantaba,yanzu meyasa kakirani Aiki nake dashi a office
wlh."Hannunsa kawai Dr ya riko keee,suka Fice daga office din,sai dakin da zahirah
take ciki ya tura suka shiga,daskarewa mu"azzam yayi ganin da Lubna da karime
zazzaune acikin dakin bai gama mamaki ba ya hango zahirah kwance ana karamata
ruwa,ammh lokacin ta farka Lubna ma ta taimakamata tatashi zaune.

Da hanzari ya isa gareta yana riko hannunta yace"Subhannallah,Hirah what wrong


With u? bada safe muka Rabu lafiyanki kalau ba,Ummi meya sameta.?'kafin Ummi tayi
mgana Dr.Abduljabar ya rigata da cewa"ba wani ciwo bane Na damuwa,ciwon nata na
karuwa ne,inamai Farincikin shaidamaka matarka zahirah na dauke da cikinka har na
tsawon wata uku da kwanaki,Lubna too ma,tana dauke dashi na Wata biyu da kwana
shidda,so congratulatin brr,kai mai sa"a ne.."yafada yana mikamai hannu,zaro ido
mu"azzam yana kallon zahirah wacce itama sai yanzu taji batun,maida kallonsa yayi
kan Lubna sai yaga ta sadda kai tana mirmishi Ummi yakalla sai ga tana dariya ta
gyadamai kai,ai ban sadda ya damke hannun da Dr,da karfi ba yana fadin"Are u
Serious Dr..? gyadamai kai yayi kafin yace"ya,very sure ga Resuilt nan hannu Ummi
in baka yarda ba.."

Mu"azzam kasa kawai ya sulale yayi Sujjuda ga Allah(SWA) daya bashi rai da
lafiyan da zai ga wannan kyautan addu"an kawai yake kwararowa tare yabo da kirari
ga Allah mai kowa mai komai,yana dagowa ya rumgume Dr yana fadin"thanks Dr for d
good news Lalle ka chancahanta Kyautarta shine dis year insha Allahu zaka Saudiya
ka sauke farali.."Dariya Dr yayi yana fadin"Kai masha Allahu.."yake fada yana kara
rike mu"azzam,dukkansu dariya suke harda Ummi,mu"azzam wajen Ummi ya nufa ya duka
yadafa kafanta yana fadin"Ummi kinga Kyautar Ubangiji ko"? gyada kai Ummi tayi kan
tasa hannu tana shafa kanshi tace"nagani Son,Mun godema Allah da dukkan ni"imarsa
sai Fatan Allah ya saukesu lafiya.."Ya amsa da Amin kafin ya tashi ahankali ya nufi
gadon Zahirah kusa da ita yazauna lokaci daya ya riko hannunta,kallonta yake
idanunsa sun ciko da kwallah,ganin haka yasa ta sakarmai mirmishi kafin tace"angon
karni karni.."tafada ahankali Dan marinta yayi afuska kafin yace"mai
jajage.."yafada yana dalle mata baki,kuka tasa na shagwaba tana kallon Ummi
tace"Ummi kingansa yana Cin zalina ko? Ummi tace"Barimana Mu"azzam baka ga halun
datake ciki bane"bata Fuska yayi yana kallonta itako tanamai dariya,kallonsa ya
maida kan Lubna wacce ke gefe kanta aduke,Hannu yasa ya yafito da kafin ya
kirata"Lubna.."Ahankali ta dago tana kallonsa,Kai yagyada mata alamar tazo,mikewa
tayi ta isa garesa,Ummi na ganin haka suka fice waje ita da karime,Dr,dama tuni
yayi waje.

Hannunta ya riko ya zaunar da ita kan Ciyarsa kafin yace yana kallon kwayan
idonta yace"Mai jego.."yafada yana yar dariya,kallonsa tayi kafin tace"angon
karni.."zahirah tace"angon karni karni zaki ce,.."harara ya zabgamata kafin
yace"Kefa yanzu kin zama muguwa ko,To kisha kuraminki kuna haihuwa Aure zan kara
tazo ta taimakamana."Saurin waro ido sukayi tare,lokaci daya suka riko hannunsa
atare,dariya ta kwacemai ammh ya kanne,kafin yace"eh Dukkan kunzama Jangwan lokaci
babu maitaimakona ba gwanda nasamu wacce zata dinga debemin kewa ba"Filon dake
jingine da zahirah Lubna taja tana fadin"Anty mu fara dashi,kafin mu ganta mai
tsautsayin da zata aurarmana miji."Gyada kai zahirah tayi kan su hada hannu a Filon
suna makama Mu"azzam din Zahirah na fadin"Sai kayi Auren mu gani ai mu daga mu sai
dai Amutu ahaka.."Shiko dariya yake yana kare kansa yake fadin"Wayyo Ummi,kizo wlh
mugayene zasu kashe miki danki,wayyo Ummi.."yake fada kafin ya mulmula kan gadon ya
danne Zahirah da hannu daya ya fizgo Lubna ta fada kanshi duka ya hadasu ya rumgume
yana dariya yake fadin"Alhamdulillah Allah nagodemaka,Kune matana aduniya kuma ina
fatan kuzamo matana har a aljannah Firdausi.."Da Amin Suka amsa duka suna Rumgumosa
cikin Farinciki mara misaltuwa

A ranar da daddare aka sallami Zahirah suka koma gida bayan ya rubuta musu
magungunar karin jini kuma,dukkansu yace babu aiki mai nauyi suna bukatar hutu na
tsawon Sati biyu,shiyasa mu"azzam Yace Tun Wurima subawa Lubna hutu,don bazata
dinga zuwa aiki tana wahalarmai da ciki ba,Agaban Ummi dr,namai dariya shiko ko
ajikinsa,dole itama aka bata hutun sati biyu taje ta huta.

Tabbas Lubna da Zahirah suna ganin gata na hakika da soyayyah tare da


kulawa,mu"azzam kafin ya tafi aiki shi zai musu wanka dukkansu ya shiryasu,kafin ya
fice zuwa office,in yatafi yashiga kiransu kenan yana Tambayansu me suke so,mezasu
ci,babu bambamci atsakaninsu,ita Da Lubna yana kokarin nuna adalci da kulawa babu
bambamci Atsakaninsu,haka Ummi ma tana iyabakin kokarinta akansu kamar ita ta
haifesu haka takeji,su little Ummi kuwa Tuni Ummi tabada shawaran ayayesu abarsu
awajenta,Tunda suna da wata goma sha takwas ne alokacin,Ada mu"azzam bai so ammh
ganin Hujjojin da Ummi ta kawomai ya yarda zahirah ta ciresu anono,dayakema basu
wani damu da nonon ba,shiyasa basuyi wani Rigima mai tsawo ba,Suka hakura suka
cigaba da shan tea da kuma madara wacce take taimaka musu wajen yin girma,Labrin
cikinsu zahirah ko ba inda bai zaga ba,hajiya harda juyi sanda Ummi ke fadamata ta
waya,Kirari tayi ma Allah kan tace"Suhaima kin gani ko,ashe akwa raboi mai yawa
tsakanin zahirah da mu"azzam,sannan ga Lubna itama rabon ne yakaishi sudan har suka
hadu,sai ki godema Allah,Mu"azzam kadai kika haifa,yau gashi ta dalilinsa zai tara
miki zuru"a na ban mamaki.."Ummi na hawaye take fadin'nagani hajiya,wanda bai
godema Allah da da ni"imarsa ba to zai godema Azabansa wata rana.."

Shureim kuwa dariya yake yana fadin"Yaron nan,narigasa shiga daga ciki,ammh yau
gashi yana neman Wuceni.."Mu"azzam yace"Sa wasa,ai ni Mai gabadaya ne,bana wasa duk
sadda na mika sai an amsa.."Baki shureim ya rike yana fadin"lalle ka zama dan iska
mata sun budemaka ido ko"baki ya murgudamai kamar yana ganinsa yace"Eh din kai din
fa.."yafada yana mai dariya,katse kiran Shureim yayi yana fadin"Dan"uwa ya lalace
da mata.."yafada yana shafa kansa kan kuma yace"banga laifinsa ba,mata abun so
ne,kune rayuwa.

Chan Sudan ma da lbrin ya iskesu Abun ba'a cewa komai,sun kira waya suna bayyana
murnansu haka chan maiduguri suka ji lbri suma Farinciiki kamar mene,Bukar Saboda
murna ya rasa ina zai saka kanshi kowa yaji sai yayi Farinciki tare da jinjinama
Hikimar Allah da kudiransa,Satin Biyu da aka dibamasu Zahirah harya cika Tuni ta
warware har Lubna takoma bakin aikinta.

Ranar wata jumma"a Da safe kwatsam Mu"azzam na wajen aiki yasamu kira daga
maiduguri Bukar da kanshi ya kirasa yana fadamai yazo maiduguri da gaggawa jikin
Baffa jiya da daddare yatashi a asibitima suka kwana,jiki kam babu dadi domin
yakwana yana kiran sunansa dana mahaifinsa,jin haka yasa hankalin Mu"azzam ya tashi
daga office yadau Excuss ko gida bai dawo ba,awaya yakira Ummi yake shaidamata ya
wuce airport,yana zuwa ko yasamu jirgin da zai wuce maiduguri nan da nan suka
lula,Bukar yazo Airport din maiduguri ya daukesa,zuwa asibitin da suka kai baffa
babu laifi babban asibiti ne domin private ce,Lokacin da mu"azzam yaga baffa
shettima bai san sadda ya fashe da kuka ba,baffa baya gane wanda ke kansa,kwata
kwata,sai wasu surutai yake yi yana kiran sunan fadi da moodu yana fadin gayinan
zuwa garesu zasu zauna tare,Mu"azzam kuka bukar kuka yagana kuka,mahgana kuka
saboda tsausayin Baffa

Mu"azzam waje ya fita yakira Shureim awaya yana fadamai gobe yazo yana so kawai su
fita Da Abbah zuwa kasar india suma su jaraba nasu su gani,shureim bayason yima
mu"azzam gaddama ne saboda yadda ya gansa arude ammh a bayanin dayake mai na yadda
baffa keyi anzo gangarane,bayan sun gama waya yakira Ummi yake fadamata halin
da"ake ciki,yakuma ce gobe da sassafe duka su tararro suzo su duba baffan da
jiki,Hakika Ummi jikinta yayi sanyi da yadda taji muryan mu"azzam,Tana tsoron shima
awayi gari babu Shettima shima,tun adaren tafadama Su zahirah kan su shirya Ga
Abunda mu"azzam yace,zahirah kuka ta fashe dashi Lubna ma sai hawaye to haka dai
sukai kwanan jugum,Ummi ko runtsawa bata samu tayi ba,sallah tayi tayi tana neman
ma shettima fatan sauki,karfe uku na dare wayan Ummi ta shiga neman Dauki,jikinta
na rawa tajawo ta duba ganin Sunan Son ya fito baro baro shiya fadar mata da gaba.

Hankalinta atashe tadaga kiran tana fadin"Son,ya jikin shettiman..? majina


mu"azzam ya sharbe kan yace"Ummi Ciwon baffa ya kare.."dafe kirji Ummi tayi kan
tace"ban..ga..ne ba.."Kuka ya kubcema Mu"azzam yace"Allah yayima baffa cikawa Ummi
yanzu ba dadewa ba..."Mikewa Ummi tayi tana makyarkyata take fadin"Innalillahi
wa'inna Alaihirraju"un..Allah gareka muke kuma gareka zamu koma,Allah kajikan
Sheettima kasa Aljannah ce makomarsa.."Ummi tafada tana fashewa da kuka,Mu"azzam
yace"Ku taho da wuri Ummi hardsu,ki kulan da hirah kada kibari tayi kuka da yawa
saboda halin datake ciki sai kun taho.."daga haka ya yanke kiran yana kara dafe
bangon daya jingina yana share kwallah,daga gefe kuma yakura ne,keta kuka tana
sharan majina,bukar ma gefe yana salati tare da sharan kwallah,dama sune suka tsaya
dashi asibitin mahgana tatafi gida ita dasu Alee,adaren mu"azzam yakira shureim da
Dr Abduljabar ya fadamusu rasuwar baffa,wanda Mutuwar tadakesu sosai sukace gobe
suna tafe,sudan ne bai kirasu ba sai da Asuba ya kira Abbie yana fadamasa Abbie
yaji mutuwar baffa sosai yayi ta kwararami addu"an samu dacewa wajen Allah,tare da
bama mu"azzam hakurin Da kuma zama mai juriya adukkan jarabawan ubangiji.

Sai da safe Ummi kedama su zahirah Rasuwar baffa,Zahirah kadan yarage bata fadi
ba,Lubna ta riketa,tayi kuka ita da Ummi har idanunsu suka kumbura karfe takwas na
safe suka dau hanya Ushe ne tukasa,Ummi da zahirah da Lubna sai su little Ummi,ko
karya basuyi ba,domin babu wanda zai iya sakama cikinshi wani abu,Ummi na rike da
chasbawa tana ja,tana sharan kwallah,Itako zahirah zazzabi ne keneman Rufeta saboda
kuka dadamuwa,suna hanya hajiya takira Ummi ta take tambayanta suna ina Ummi
tace"Gasu bisa hanya..""Hajiya tace"ok Muma gamu bisa hanya.."

Ummi tace"Toh Allah Yakaimun lafiya.."dahaka suka datse kiran Ushe na malala gudu
bisa kwalta ammh Ummi gani take kamar baya sauri saboda kaguwa da fargaba,addu"an
take aranta Allah yakaisu lafiya ammh azahirin gaskiya mutuwar shettima ya
girgizata ba kadan ba.

*Comment,share and Vote*

*Jamilajanafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Dis Special page, iz belong to only u My BANANATY..,🍌Neesher jay writer of


kibiyar Ajali🏹,Ashwan,am relli Appreciate ur luv dear, kip it up U always make me
proud bby Neeshar,ur gwandaty say ONE LUV*_😘

*NO 48*

""Kusan atare Su Ummi da hajiya suka iso,don motarsu na tsayawa sun, Fito kenan
sai ga motarsu suma Tayi parking akusa dasu,koda suka isa har andawo da gawan baffa
gida yakura tayimai wanka an hadasa za"a mai sallah a mikasa gidansa na gaskiya,nan
waje Shureim ya tsaya wajensu Bukar da mu"azzam yayinda Hajiya da zulaika suka bi
bayan su Ummi.

Koda Su Ummi suka shiga cikin gidan gwanin ban tsausayi gida ya cika da mata,sai
koke koke akeyi suna shiga yakura da mahgana suna uwar daka, Suna zaune,chan su
Ummi suka taddasu,zahirah na shiga ta fada jikin Yakura tana kuka riketa yakura
tayi tana fadin"Ta faru takare zahirah yau an wayi gari baffanki yatafi ya
barni.."take fada tana tsiyayan hawaye sanye take da dogon hijabi da chasbaha
ahannunta tana tsiyayan hawaye,Ummi ta karisa kusa da ita ta zauna tana fadi"ya
mukaji da hakuri yakura.."tafada tana sharban majina.

Kada kai yakura tayi kafin tace"Hakuri duka namu ne Suhaima,shettima kam an tafi
sai dai Fatan dacewa da Rahamar Allah.."Duka adakin aka amsa da Amin kafin su
cigaba da share kwallah,nan hajiya tayimata gaisuwa itama kafin Takoma gefe tana
sharan kwallah,lubna ke zaune gefe tana rumgume dasu little dasukayi Shuru kamar
sunsan Abunda ke faruwa.

Babu dadewa aka sallahci baffa Shettima zuwa gidansa na gaskiya,wanda hakika
yayi jama"a sosai dan adam sun taru makabartan dake kusa dasu aka binnesa,Hatta
Dr,Abduljabar yasamu jana"izar baffa,amakabarta haka mu"azzam ke kuka harda majina
shabe shabe,sai da su Shureim suka rikosa kana ya dago daga kan Kabarin baffa yana
hawaye..Allahu akbar Allah kenan,wanda Shine hallicemu domin muzo duniya mu bauta
masa,kuma yayi alqawarin daya bayan daya zamu koma garesa,Sai dai muyi fatan Allah
ya karbi bakuncin Baffa yakuma yafema iyayyanmu,dasuka rugamu gidan gaskiya yasa
Aljannah tazo kyakywan makoma agaresu Amin ya Allah.

Bayan andawo daga makabarta awaje aka baza tabarmu mutane suka zazzauna ana amsan
gaisuwa,cikin gida kuwa Mata sunsha koke Zahirah ko tana kwance zazzabi ya rufeta
saboda kuka,kan kace kwabo sai kulolin Abinci ke yawo agidan da katan katan din
lemuka da ruwansha wanda mu"azzam yabada Umarnin aka sauke saboda mutane,baima san
zahirah bata da lafiya ba, sai washegari daya shiga cikin gidan nan ya isketa
kwance,hankalinsa ya tashi sosai,Dr,Abduljabar ya dubata yace damuwace ya
rubutamata magunguna harda na karin jini domin yace jininta yayi kasa sosai,Fada
sosai mu"azzam ya dingama zahirah kafin yakoma lallashi Kamkame juna Sukayi ita
dashi suna kukan rasa uba majingini agaresu,to yazasuyi Abunda Allah ya tsara bawa
bai isa ya tsallake shi ba.

Yau akayi addu"ar bakwai din Baffa Shettima duka jama"a sun watse daga kofar
gida,sai na cikin gida kadai irinsu Ummi da su hajiya,anyi addu"an bakwai kowa ya
kama gabansa,Su mu"azzam da Shureim da bukar suna cikin falon gidan zazzaune
anakarama juna gaisuwa,Ummi ce da Mahgana sai hajiya da yakura,su Zahirah da
zulaika da lubna suna cikin daki su da yara,Taruwa sukayi suna bawa yakura hakuri
saboda yadda haryau batabar kuka, ba dole tayi kuka mutuwar miji ba wasa ba,Gyada
kai kawai take bata mgana sai dai share kwallah,nan Bukar ke fadamasu Ummi rasuwar
matar Tsohon mijin Zahirah Alhaji kabiru wato yagana,wanda yace harma Tayi arba"in
da rasuwa azencen dayakeyima harma Mahaifiyarsa tamai Aure daga kano.

Rike baki hajiya tayi tana fadin"oh duniya Yanzu duk bala"in matanan game da
mijinta,sai gashi ta mutu ta barshi.."Bukar yace"dama haka rayuwar take,ance chan
wajen bin yawon bokayentane sukayi hatsari Ita da wata hatsabibiyar kawarta, ance
motarsu Ta shige kasan Daf ne rai ko daya ba"a fitar ba daga motan,tsakanin kankara
zuwa Dutsenma Abun ya faru.."Sallallami suka dauka Yakura tace"Allah
yajikanta,duniya kenan duk yadda kaso ga Sonta watarana sai ka mutu ka barta.."duka
suka amsa da Amin Ummi ce tasaka baki takira zahirah Ta fito nan take shaidamata
rasuwar Yagana dafe kirji tayi kafin tace"innalillahi yaushe Ummi? wlh banji
ba..."Tafada idonta na cikowa da kwallah nan Ummi ke fadamata yadda bukar
yafadamusu,kanta ta sunkuyar tana fadin"Allah yajikanta da rahama.."Tafada cikin
Rauni hawaye yana tarun mata,kwallah na Shirin zubomata dago kanta tayi suka hada
ido da mu"azzam saurin girgizamata kai yayi yana mata nuni da hannu alamar karta
bari hawayen idonta su zubo,saurin kauda kai tayi tana kokarin danne kukanta.

Mu"azzam yakalli Ummi yana fadin"Gobe kafin mu wuce sai muje muyimasa
gaisuwa,daman inason ganinsa,kunga yamazo adaidai kenan.."kowa kallonsa yayi yana
mamakin Furucinsa kauda zencen yayi da cewa"Kuma Baba zamu tafi da yakura chan
Abuja,su zauna tare da Ummi nan kuma sai A rufeshi duk sanda akazo sai abude asauka
aciki.."Bukar yayi ajiyar zuciya kan yace"Shikenan Tunda haka ka yanke,ada naso ni
na dauketa takoma gidana,ammh babu komai dachan da nan Duk dayane aie..Allah ya
jikan baffa yasa ya huta.."Gabadaya suka amsa da Amin yakura na kuka tace"Dama kun
barni nayi zamana anan,inyi ta sallah da ibada har nima nawa lokacin ya
cinmin"Tafada tana kuka wanda yayi sanadiyar tashin zahirah da Sauri takoma daki
saboda tsausayin yakura.
Dafata hajiya tayi kan tace"a"a yakura baza"ayi haka ba gwara kikoma chan ku
zauna tare da suhaima,kinga nan ke kadai ne,kadaici zaiyi miki yawa,chan ko ko
banza akwai kiriniyar yara,zaki ji zuciyarki ta rage kuncin datake ciki.."Kowa
yayarda da kalaman Hajiya har ita yakura ta gyada kai tana share kwallah,nan dai
sukayi addu"an kafin atashi taron.

Haka ko akayi washegari da safe dukkansu sukayima gidan Alhaji kabiru kwanya,Bukar
shine jagoran tafiya sunazuwa kofar gidan yadaga waya yakirasa yace gasu awaje yazo
da baki ne,jin hakane yasa Alhaji kabiru Fitowa ganin mutane da yawane,yasa yace
dukkansu su Shigo don Allah,ammh har lokacin bai lura da zahirah ba,dumguma sukayi
har zuwa falon gidan,Alhaji yahau kwalama matarsa kira hajara tafito da sauri tana
ganinsu ta hau musu sannu da zuwa,Amsamata sukayi cikin sakin Fuska kichen ta shige
takawo musu lemuka,da ruwa ita da zulai,Wacce itace ta lura dasu little Ummi,aiko
da gudu ta isa garesu ta dauki Ummi tana fadin"La Alhaji ga Ummi karama.."tafada
tana nuna mishi ita,shima da mamaki yake kallonta kan yamika hannu yana fadin"a"a
Zo zo..,"yake fada yana amsanta kan yace"ina moodu ne? Fadin haka yaji moodu ya
rikemai kafa yana bangala dariya kallonsa yayi yana fadin"a"a manya diban Fari,ashe
kana kusa"yafada yana dagasa da hannu daya,suka ko lafe sunamai dariya da
gwarancinsu kamar sun ganeshi kallon bukar yayi kafin yace"Ai sai kacemin da yarana
kake tafe kabarni Shuru sai da suka shaidani.."Dariya bukar yayi kan yace"Ai duka
Alhalinmu muke tafe,harda mamansu da mahaifinsu gabadaya"yafada yana kallon
mu"azzam.

Alhaji ya washe baki yana fadin"Masha Allah.."lokacin ne,kuma yaga zahirah wacce
kanta ke duke,mu"azzam ne da kansa ya mike ya isa ga Alhaji ya mikamai hannu yana
fadin"Sunana brr,mu"azzam nine mijin zahirah nada,da na yanzu.."mikasa yayi sukayi
musabaha kan Mu"azzam ya cigaba da cewa"munji lbrin rasuwar maidakinka Shine kafin
mu wuce mukace bari muzo muyi maka gaisuwa.."Cikin jin dadi Alhaji yace"Hakuri da
godiya wlh ngd sosai,kuma yanaku hakurin? Allah yajikan Sheettima yasa ya
huta.."Suka amsa da Amin kafin su Ummi Su shigamai gaisuwa yana amsawa zahirah ce
ta karshe tafada asanyaye,Shima asanyayen ya amsamata yana kokarin danne wani
Abu,matarsa hajara yakallah kan yace"Kinga zahirah dana baki lbrinta nan,ga yan
biyu,suma kingansu wa"innan iyayyantane da mijinta suka zo min gaisuwa,dayake suma
Wan mahaifinsu ya rasu,yau sati daya.."gyada kai tayi kafin tace"ayyah sannuku da
zuwa,Allah yajikansu.."suka amsa da Amin.

Kafin ya cigaba da cewa"Matata kenan Sunanta hajara daga kano na Aurota.."Su Ummi
suka amsa da masha Allah,suna musu fatan zama lafiya da zuru"a dayyiba."ya amsa da
Amin Amin Falon yadanyi Shuru kafin mu"azzam yayi gyaran murya yace"Dama na dade
inajiran wannan Ranar,dazato nima narama maka Kwatankwacin Hallarcin
dakamin.."yafada kan ya cigaba da fadin"kowa ya Shaida Alhaji yasaki zahirah ne
saboda ya cece rayuwata daga mutuwa.."Kowa afalon ya bishi da ido banda Ummi da
Lubna sai zahirah wacce kanta ke kasa.

Bukar yace"bamu gane ba,kasamu aduhu mu"azzam.."Alhaji yayi saurin cewa"Don Allah
karka tada mganarnan ni don Allah nayi,kuma harga Allah bantaba fadama wani nawa
ba,mu binneta iya mu da muka sani.."Ummi ce ta mike tana fadin"Bazai yuyu ba Alhaji
dole mu fadi kowa yaji.."Kan tajuya kan bukar tana fadin"Eh da gaske ne,ninazo
dakai na rokeshi tare da fadamai halin da mu"azzam yake ciki alokacim,Nan ta shiga
basu lbrin komai Tundaga farko har karshe,kafin ta karishe da cewa"kuma banyi hakan
dawata manufa ba,sai don Ceto Mu"azzam daga Halin dayake ciki.."Sai falon ya dau
Shuru kowa yana auna Abun yana jinjinakai Hajiya ce tayi karfin halin cewa"Baku
kyauta ba Suhaima,gaskiya baku kyautaba,ai ba haka akeyi ba,mutum da matarsa kizo
kice sai ya saketa saboda danki,to shi wani hali zai Shiga in ya rabu da
ita.."Sunkuyar dakai Ummi tayi kafin tace"Nakasa juran ganin halin da Son yake ciki
ne alokacin wlh banma san sadda nazo ba"Tafada tana kuka.

Bukar ne yace"Ya isa hajiya tunda aikin gama ya riga yagama,shima Alhajin baikamata
ya biyemusu ba,ammh hakan babu laifi donko a addini akwai sadaukarwa, wani Abun
indai Abun yafi muhimmanci garesa,kuma yafika bukatuwan Abun,hakan babu kuskure
acikin saidai muyi fatan Allah yabamu da ladan Abun.."Dukkansu suka amsa da Amin.

Mu"azzam baiyi mgana ba ya kama hannun Alhaji danasu Little Ummi yahada yana
fadin"Ku shaida daga yau ni mu"azzam muhammed moodu na barma ko nace na mallakama
Alhaji kabiru Little Ummi da moodu karami halak malak,ko bayan raina shine
mahaifinsu ni sai dai na amsa sunan Ubansu asuna.."yafada yana kallon idanunwan
zahirah da Ummi,wanda sukaji mganar abazata.

Zaro ido Alhaji yayi yana fadin"Ni..Ni..Ka..ba..Ma...."yafada yana rawar


baki,gyadai mu"azzam yayi yana fadin"Eh na baku su halak malak kaine yanzu
mahaifinsu matarka kuma mahaifiyarsu.."Ai sai Alhaji yayi luuu zai fadi mu"azzam
yatarosa yana kiran sunanshi,fashewa da kuka kawai Alhaji kabiru yayi kafin ya hada
Mu"azzam da yaran ya rumgume yana fadin"Ashe akwai ranar da wani zai sani
Farincikin daka sani,duk duniya bani da kishirruwan komai sai nasamu zuru"a Ammh
kuma Allah bai bani ba,sai gashi wanda banzata ba ya mallakamin Abunda ni bazan iya
samarwa ba niko dawani baki zanyi godiya,Don Allah kutayani godiya"yafada yana
hawaye,Sakinsa mu"azzam yayi kafin yace"Basai ka godemin ba,nima kabani abu mafi
soyuwa da daraja atare dani,so ya"yan ne yanzu kafara tarawa,da an haifa an yaye
zasu dawo hannunka,insha Allahu.."washe baki Alhaji yayi kamar yayima mu"azzam
sujudda.

Hajara tazo ta amshi su little ta rumgume tana hawaye,ta duka harkasa tanama
mu"azzam godiya,suka ko lafe ajikinta kamar sunsan yanzu itace makwafin uwarsu,Ummi
da zahirah Zuciyarsu bata baci ba saboda hukuncin mu"azzzam duba da yadda Alhaji
yayi musu hallarci yasake basu daman mallakan juna akarona biyu,Ummi kowa bata saka
komai,domin nan da wata shekara ai wasu jikokin zasu zo bama daya ba biyu ba,kila
Fiye da haka itama ta nuna murnanta haka hajiya da Shureim,Bukar ko yakasa mgana
saboda Farincikin nan fa aka hadu anata godiya tare da jinjima Karamci da Zurfin
Tunanin Mu"azzam,shiko damam Wannan kyautar tuni tadade aransa,tun Sadda zahirah ta
bashi lbrin Alhaji da halin dayake ciki,shiko yayi alqawarin Shima sai yabashi wani
Abu mai muhimmanci kamar yadda Shima yabashi.

Sai gashi anan sukayi lonching dinsu anayi ana hira da dariya,anzama daya,koda
Alhaji yaji zencen Bikin mooh da za"ayi nan da wata daya,nan yace insha Allahu zasu
zo ayi dasu,suma domin yanzu duka anzama daya,basu sukabar gidan ba sai yammah,su
little da farko da sukaga za"a tafi abarsu kuka suka saka,Sai da hajara tashige
dasu jiki kana suka samu tafiya,Hajara ba yarinya bace akallah zata kai shekara
talatin da biyar Aurenta daya da Ya"yanta biyu Allah yayima mijin nata
rasuwa,macece mai hankali da kirki da kawaici macece datasan ciwon kanta da darajan
Aurenta,ada Alhaji yaso karban ya"yanta ya rikesu ammh dangin baban yaran suka
hanashi yaran dole yahakura,sai gashi budi daga Allah ya kawomai Yaran dayake
tsananin kauna wanda baitaba zato ba,Asibitici kuwa tunda ga na kasarmu Nageria har
zuwa kasashen ketare sai da yaje,ammh amsam dayane lafiyansa kalau,sudai in ma da
mtsala sudai basu gani ba,saboda haka ya kwantar da hankalinsa lokacin haihuwansa
ne baiyi ba,ammh inyanada rabo sai yaga ya haihuwa nan kusa,ko da nisa duk Allah
yabarma kansa sani,saboda damuwa hakan tuni hawan jini yakamasa duk sati in aka
auna bp sa sai likita yayitamai fada kan daina,saka damuwa ransa,saboda lafiyansa
baya da yadda zaiyine Rashin haihuwan nan bakaramin tadaimai hankali yake ba,yanzu
Tun inna na damuwa Harta cire Abun aranta saboda yadda taga da'n nata yafita
damuwa,shiyasa tadaina nunamai damuwar haka takoma bashi baki.

Kwana daya suka kara,dukkansu suka tattara suka koma gidajensu tare da yakura su
mu"azzam suka tafi bayan sun barma bukar cewa asamu wani magidanci yazauna shida
iyalansa adayan barayin saboda kada abar gidan babu kowa,ko banza mutum agida ma
Rahamane,Su hajiya suma daganan suka wuce su suka farama yin gaba kafin su
Ummi,yakura tayi sallama da makota da abokan arzuka da yan"uwanta wanda basuso
tafiyanta buh Sunyi duba da cewa sai tafi samun kwanciyar hankali achan fiye da
tana wajensu shiyasa suka bita da fatan Alheri tare fatan Allah yasa sugana,ita
kanta mahgana sai da tayi kwallah saboda shakuwarsu da yakura,ammh yau sanadin
mutuwa sun rabu,sunaji suna gani motarsu ta daga daga gidan,Kayan cikin gidan ma
suk sadaka mu"azzam yace ayi dasu nan da nan ko makota suka kwashe domin kayane
masu kyau don bai dade da chanza musu komai na gidan ba,Ko kayan sawa bai bari
yakura ta dauka ba,duk yace tabari sai taje chan zai siyamata komai,su bukar basu
rufe gidan ba,sai da suka tabbatar sun bada sadakar komai kafin su tafi,mganar
wanda zai zauna kuma yabari sai yasamu mai amana kafin yayarda yabashi amanar gidan
Tunda dai gida dai mallakin yakura ne,domin baffa bai da wani dan"uwa sai ita,fadi
bata rai,haka moodu ma,mu"azzam kuma yanada wadatarsa baya bukatar komai.

Suna komawa mu"azzam yabada kudi aka siyoma yakura atamfofi da lesuka da da
dogayan Riguna,aka bata aka dinkamata,da sabon hijabai,da takalma masu kyau,kaya
kamar zasu bude shago,tare da Ummi suke zaune adaki daya saboda Ummi ta bukaci
kodon ta dinga daukema Yakura kewa da kadaici,to babu laifi dukkansu suna iya
bakin kokarinsu tunda yanzu tafara sakewa dasu.

Cikinsu su zahirah yanata girma,mu"azzam bai gaza da kulawan dayake basu ba,sai ma
Abunda yakaru,yanzu haka na zahirah yana wata na shidda ayayinda na Lubna ke wata
na biyar,dukkansu cikin nasu ya fito yayi kato mussaman ma Lubna don zahirah dama
bata da girman ciki,mganar shirye shirye biki kawai sukeyi tunda anan gidan za"ayi
sha"anin Sai angama biki ango da amarya dasu Abbie su koma sudan tare ko kayan aure
mu"azzam yahadama Mooh din ,Odar sukayi daga Dubai akwatuna 22 duka shake da
kaya,zahirah Abun ya hademata gata barayin ango gata babban kawar amarya,tuni
Asma"u tabaro sokoto gabadaya,saboda dama aji daya take batayi nisa ba,yanzu an
bari ne sai takoma chan Sudan din mijinta ya neman mata wata ya sata,takowani
bangare Shirye shirye ke gudana babu kama hannu yaro,abunga da masu dashi komai
cikin kwanciyar hankali ake gudanarwa.

Mom biki yarage saura sati biyu tazo ita da kannenta guda biyu su mooh da Abbie sai
satin gaba,taji matukar dadi lokacin data kayan alherin da mu"azzam yayi mooh tayi
godiya sosai,nan take su little suna maiduguri,duka gidan sun sha kewarsu saboda
sabo mussaman ma Mu"azzam da lubna sunfi jin jiki saboda yaran sunfi shakuwa dasu
fiye da uwarsu,to ammh kowa yaji sai yace ai babu damuwa gasunan da ciki haihuwa
yanzu sukasa kafa,tunda dukkansu yarane dagashi har matansa Sai dai fatan Allah ya
saukesu lafiya.

*Comment*
*Share*
*Vote*

*Janafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*


*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

*NOT EDITED*💥

*NO 49*

"Sati daya ya rage bikin,mooh da Abbie suka diro Nageria tare da babban Aminin
mooh Mutallif,Hakika Abbie yaji dadin Alherin Mu"azzam nan yayi ta sakamai
albarka,sai zuwansu ya samu yima yakura gaisuwa sun dade tare yana ta bata baki
tare da nasihohi,masu ratsa jiki kan tayi hakuri tadaina ma baffa kuka domin yanzu
addu"anta kadai yake bukata.

Washegari suka kai kayan gidansu Asma"u dama Abunda yahanasu kaiwa saboda ana jiran
zuwa Abbie ne,lalle sunga inda ake arziki gidan masu dashi,nan akayi musu sha tara
na arziki Ummi da mami dama ansan junan nan aka hadu ana ta barkwaci babu nuna
bambamci,zahirah ko da lubna na tare da amarya don dasu akazo kawo kayan,sunci
sunsha da kayan lashe lashe,nama ko,nako wani dabba akwai shi sai wanda
kazaba,Abinci kuwa Sai wanda kaga damar ci,gasunan kamar a Hotel sai wanda ranka
yayimaka zaka diba,basu bar gidan ba sai yammah harda Tukwaicin dubu dari biyu daga
Uban amarya,Ada sunki karbane minister da kanshi yakira waya aka hadasa da Ummi
yace dole su amsa,domin ko nawa yabasu bai gama biyansu alherin da sukamai ba,shida
zasu auranmai diya,ai babu babban alheri irin aga naka kuma ayaba ace ana so har
aso hada zuru"a daga nan fa Ummi tayi ta godiya kafin suyi sallama,Kayan ci dasha
kuwa sai da aka sa masu aiki suka zuba musu a booth suka taho dashi suna bada lbrin
Dimbin kirkin mami da manister,lalle Mooh yayi dacen mata matukar tayi gadon
hankali da kirkin iyayanta.

Ana Saura kwana uku biki Tuni gida ya cika da yan"uwa da abokan arzuka Abun mamaki
sai ga hajara matar Alhaji kabir tare dasu little Ummi da moodu wanda suka kara
wayau sunyi kiba gwanin ban sha"awa alaman suna samun jin dadi sosai,tare da
mahgana suka taho,da Ashe,su Ummi sunyi murna kwarai da gaske,nan da nan suka shiga
cikin mutane anata shagalin biki,Ana gobe biki amarya tayi kamunta,wanda zahirah
lubna da Zulaika matar Shureim wanda sukazo ana gobe daurin Auren,Kamun yayi kyau
domin iya haduwa ya hadu sai wanda yagani,Anan zahirah tahadu da yan ajinsu wanda
Tafara Nurul bayyah dasu nan fa suka yamaimayeta cikin mamaki ana gaisuwan Yaushe
rabo da juna,sai dare suka dawo gida da kayan kamu niki niki,Su little Ummi ko sun
iya kiran Mama da baba,da gwarancin mganarsu harda Ummi sunyi iya fadi,Dasukaga
mu"azzam da gudu suka nufesa suna fadin"baba,baba.."yakamasu ya rumgume yana dariya
tare da kewansu,ammah fa sun shaku da hajara don duk inda take suna manne da
ita,hidima ko Alhaji komai ya samu sune,ko gajiya bayayi,Yan"uwansa sunso zuwa har
Abuja yima mu"azzam godiya Shiyahana awaya sukayi mgana harda inna tayi tamai
godiya yana amsamata da babu komai,wlh matarnan harda hawayenta tana sakamai
albarka tana rokon yadda yasaka kabiru farinciki Shima Allah ya sakashi.

Washegari Ranar Daurin Aure karfe 11:30am na safe aka daura auren Amasallacin dake
cikin villa,Daurin Auren daya samu hallatan manyan mutane yan"siyasa ministoci,da
gwanonin Arewanmu kaf,ba wanda baizo ba harda lauyan lauyoyi,da lauyoyin kansu,da
yan kasuwa,harda maigirma Shugaban kasansmu na yanzu dashi aka Daura Aure wanda
sune ma agaba,gaba wajen bada Aure tareda gwanoninmu na arewa,babu ruwana bazan
kama suna ba azo har zaria ayi ram dani takan Rubuta Uwar mijina😂😆😄

Bayan Daura Aure akayi walima ta maza anan cikin villan kafin kowa ya watse
yakama gabansa,tawagar ango kuma suka koma gida inda Sha"ani yake,babu wani bata
lokaci da la"asar aka dauko amarya daga gidansu zuwa gidan mu"azzam nam zata zauna
kafin Su wuce,da daddare akayi wata lafiyayyiyar Dinner mai rai da lafiya,zahirah
itace amatsayin babban kawa,ga cikinta Ga less din data saka dinkin doguwar riga
duk inda tabi sai binta ake da kallo,kishi yakama mu"azzam dole yasa aka soke wata
babban kawa yakama matansa suka kebe waje daya suna zaune,shida Shureim wai su
adole manya sun girma😂an ci,ansha kuma anyi rawa tare da barin dukiya kafin 12 na
dare nayi aka tashi kowa yakama gabansa,washegari Ummi ta shirya walima akayi
wa"azi tare dayima amarya nasiha,da kuma tsoratarwa akan zaman aure da hakkin miji
kan matarsa da shi kanshi hakkin matan kan mijinta,nan ma anci ansha kafin atashi
daga walimar,washegari kuma minister yaba sanarwan jirgin yawo guda daya wanda duk
mai bukata yazo atafi sudan dashi,nan fa yan"uwa aka shirya domin wannan karan
zuwan na mussaman ne,Acikin masu raka amarya Asma"u bayan yan"uwanta guda
hudu,dangin babanta biyu na Ummanta biyu,sai tawagar mu"azzam duka iyalansa da
Ummi,sai yakura da Hajiya da Shureim Shima da iyalansa sai mom da Mooh dashi kanshi
mu"azzam din harda mahgana da bukar da hajara da su little Ummi,da Alhaji kabirun
shi kanshi da Dr,Abduljabar da abokin mooh Mutallaf,sai Abbie Jirgi dai guda kuma
duk da gudummuwan minister ne,Da daddare suka tashi aka bar gida daga Ushe sai
Falalu dasu karime dake cikin gida.

Hakika Ummi ta tsinci kanta cikin Farinciki lokacin da hancinta ya shako mata
iskan kasar na Sudan,rabonta da kasar tunda tataka ta bi moodu,Sai yau Allah yayi
dawowarta shekara Talatin da biyar da wani abu,ko"ina na kasar ya chanzamata,Gidan
amarya aka Wuce direct Wani makeken gidane sama da kasa,wanda ma"aikatansu mooh ta
bashi,gidan yaji komai na alatu rayuwar Duniya in kashiga gidan kamar kana
Aljannahr Duniya,babu wanda ya kwana gidan Amare duk gidan Abbie aka dumguma akaje
aka baje zama,akaci abinci kowa ya shiga daki ya kwanta yana warware gajiya.

Basu samu Fita ba sai washegari inda suka fara zuwa gidan Marayun da Ummi ta rayu
nan Ummi take bukatar Tafara kai ziyara,illai kuwa duka wa"inda tasani abaya duk
basu yanzu wasu sun rasu,wasu kuma ba"a san isalinsu ba,da farko datake bayani ma
ba wanda yaganeta sai da aka dauko Tsohon report kana aka binciko sunanta da
shekaran data bar gidan sai ko ga fayel dinta,Harda na yarjejeniyar Aurenta da
moodu,Ummi tayi kuka kamar yanzu komai na rayuwarta agidan yake dawomata harta
dakin dasukayi rayuwa abaya sai da Aka kai Ummi ta shiga tana kallo tana
hawaye,tana kallon Fuskokin kawayenta ko tace yan"uwanta wanda sukayi rayuwa
tare,ammh yanzu babu su,sai da wasu bakin Fuskokin,ma"ikatan gidan sukatara yaran
gidan da kowa da kowa suka gabatar da Ummi amtsayin daya daga cikin wacce aka rike
anan gidan har suka aurar da ita gashi yau bayan Tsawon wasu shekaru tazo gaishesu
tare da alahalinta,sunji dadi haka ta dinga gaisawa dasu daya bayan daya,bayan tayi
musu nasihan su zauna lafiya da juna,Tunda basu da wanda sukafi su,domin sune
yan"uwansu,da zasu tafi Ummi tabasu Cheek na milayan3 kyauta asiyama Marayu Abun
bukata haka sukayi ta godiya har bakin mota suka rakosu suna daga musu hannu tana
daga musu tana hawaye,bama itakadai kowa dake wajen sai da ya tsausayama Ummi da
duk mahalukin dake rayuwa agida, A ranar ko mu"azzam bai iya lallasa Ummi ba,domin
kuka tayi tayi,domin hakikanin gaskiya mikin bayane aka tado mata.

Sati daya cur suka kwashe asudan kafin su dawo kasarsu Nageria,aka bar yan
kasan,tare da Amarya Asma"u da angonta wacce tazama yar sudan Abunta,kafin
dawowarsu sun yawata kasar kamar zasu ga karshenta,hatta asibitin da Lubna take
aiki sai da sukaje,nan ta hadu da Dr,sultan yayi Aure ya aura wata yar pakistan
ammu musulmace Salima sunanta,itama likitace irinsa,harda cikinta,Sun amshi lamban
juna ida da Lubna,domin kai tsaye Dr,Sultan yace"Itace Lubna wacce ta
yaudareshi.."Duk da cikin zolaya ya fada,ammh zaka fahimci duk sanda ya tuna
yanajin dacin Abun,daganan har inda suka fara haduwa da mu"azzam sai da sukaje,yau
dai mu"azzam da kansa ya Umarci ma"aikatan wajen da suka kawo kayan sanyi,duk da
basu ganesa ba,ammh zuwa wajen ya tunamai da abubuwa dadama,lalle rayuwa
kenan,dagana Hotel din ya sauka yakaisu suka gani kowa sai mamakinsa yake,na yadda
ya iya zuwa ya rayu agarin da baisan kowa ba shiko,yafada musu yanaji ajikinsa
yasan wasu,domin duk sanda yaji kadaici yana Tunawa da Ummi anan garin aka haifeta
haka zakali anan Auren Ummi da Abbansa ya kulli,shiyasa baijin yazo inda baisan
kowa ba.Suna dawowa kwana daya sukayi a abuja Su Hajiya suka koma zaria,su Mahgana
ma da,dasu Alhaji da matarsa hajara da Ya"yansu yan gata Ummi da moodu wanda dazasu
tafi harda yimasu Ummi dasu zahirah bye bye,yara ko ajikinsu domin gatan da suke
samu achan Abun sai wanda yagani,tuni gida ya watse aka bar masu gida da Abunsu,sai
fatan Allah ba ma"aurata zaman lafiya.

*After 3 Month*

Da gudu mu"azzam ya fito daga mota dauke da zahirah wacce keta mukurkusu ga cikinta
yayi wani girma yayi kasa alaman yakusa fitowa duniya,Ummi da yakura da Lubna na
biye dasu cikin tashin hankali,itama ga cikinta nan ya girma da alamu shima ya
tsufa,suna shiga cikin asibitin Nurses suka amshi zahirah suka gungurata zuwa labor
Room,tana ta mukurkusu tana zuba salati,Sukaja suka tsaya suna salallami tare da
Fatan Allah ya raba lafiya,Lubna ko na jinkine gefen kafadan mu"azzam hannunta na
cikin nasa ta Jimke,tana tsiyayan kwallah,tana tsausayama kanta kuma tana
tsausayama kanta da mijinsu,wanda ko ciwon kai sukayi bashi da sauran sukuni sai
sun Warke,Rumgumota yayi yana bata baki,tare da tabbartama da cewa insha Allahu
zahirah zata haihu lafiya.

Illai kuwa ba"ayi awa daya da Shiga da ita ba Dr,Farha ta fito bakinta har kunne
ta nufi su mu"azzam tana fadin"Congratulatin Brr,mu"azzam matarka ta sauka ansamu
diya mace,sai kuje ku zo da kayan haihuwa da Sauri don Allah..."Dukawa kawai
mu"azzam yayi yanama Allah godiya da kirari,Haka su Ummi ma,sun tasomata suna
hamdala afili atare,Mu"azzam ne yace"To Dr ya matata take? hop dai itama tana
lafiya.."Mirmishi tayi kafin tace"Alhamdulillah tana cikin koshin lafiya,ana
gyarata ne,ita da babbyn,yanzu za"a kawota dakin hutu,ku hanzarta kawo kayan
haihuwa don Allah.."Tafada kafin ta wuce abinta,Lubna kamar ta zuba ruwa kasa tasha
saboda murna kallonta yayi tsausayinta na kamasa saboda yadda Cikin yayimata nauyi
yace"Kema Allah saukeki lafiya."yafada yana riko kafadanta,Sadda kai tayi kafin ta
amsa da Amin su Ummi natayata,Zaunar da ita yayi yana fadin"bari naje nazo da kayan
da suka bukata Ummi,sai na dawo,"yafada yana hucewa,suka bisa da adawo
lafiya,saboda rudewa dama ko adazun shiya Tuka motan,to yanzunma Shi ya tukata
yafice daga Asibitin Fuskarsa na bayyanar da Farincikin dayake ciki.

*Comment,share and Vote*

*Jamilajanafty*

*UWAR MIJINA...!*
_(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_

*Mallakar:JANAF*
*Wattpad:Janafnancy12*

*Dedicated to my blood Sisters JANAF*

*GIFT TO:Hussain80k*

*Intelligent writer's Asso*✏

_*Alhamdulillahi ya Allahu...Before i close d last chapter of diz Novel UWAR


MIJINA...,i want to use dis Oppurtunity to Thanks to Someone1 So special to me,He
is my Daddy✌,He is my Uncle🤘,He is my Teacher,He is my mentor,He is my Heart💝,He is
😘 He is my Dream🌙,He luvs me💕,He Support me👍,He care For me😘 ,He Trust me👌,He
my Luvand

guide me,Infact He iz my Life💖,UNCLE ME❤ ,The Person of UMAR BELLO SADIQ💘🔐,Tanque
for d True luv Daddy,Tanque for Been Their For me,Tanque Daddy...,Tanque
Uncle....,Tanque....,Tanque So much I love so u much may God bless u Amin...*_🙏👄💅💑

_*END*_🖐

*N0 50*

""Cikin Farinciki da Annushuwa ya karisa gida koda yaje su karime hankalinsu


yaki kwanciya nan yake shaida musu zahirah ta sauka an samu diya mace,murna ba"a
mgana Karime harda guda da juyi dariya kawai yayi ya Shiga cikin bedroom din
zahirah akwati gudane na kayan baby yadauko bayan ya bude wardrope ya daukoma
zahirah dogayen Riguna guda biyu,dakinsa yakoma ya dauki kudi yasaka a Aljihu ya
fito,yace baba karime tazo Suje asibitin tare,su lami su zauna zai kira waya ushe
ya kawosu haka ko akayi karime ta shirya suka koma asibitin.

Koda sukaje har ankawo Zahirah daki na musssaman,ita da jaririyan yana mika kayan
Nurses suka sanya mata bayan sun nadeta cikin kayan sanyi,ita kuma zahirah ammh
mata alluran barci,tana hutawa,Ummi aka fara mikama jinjirar kafin lubna da yakura
Mu"azzam ne na karshe daukan Tsurama yarinyar ido yayi yana kallon kamar an tsaga
kara da zahirah hatta yatsun hannunta dana kafanta irin daya dana zahirah ne,
Farinciki ya lullube Mu"azzam yau ga mai kama da hiransa ahannunsa,rumgume yarinyar
yayi yanajin wani sonta da kaunarta mai tsanani yana tsirgamai addu"a yayi mata
cikin kunni kafin yamikama baba karime ita ya fita zuwa office din Dr Abduljabar

Ko kafin yammah tayi haihuwar na zahirah yagama karade dangi kaf,hatta mutan
sudan lbri ya ishesu,mutan maid ma haka,mutan zazzau ma lbrin haihuwan ya ishesu
sai kira suke suna ma maijego barka da angon karni tare da fatan Allah ya sauki
Lubna itama lafiya,kwana daya jal Zahirah tayi asibiti aka sallameta takoma
gida,tacigaba da samun kulawa wajen Tsofaffun hannu Ummi da yakura,lubna ma da
cikinta yayi girma itama ba"a barta abaya tana bakin kokarinta akan kula da zahirah
da yar jinjiranta,abangaren angon karni ko abun ba"a mgana hidima yake da lafiyansa
hade da Aljihunsa,Yarinya da uwarta sunga gatan Duniya domin akwatu biyar yayima
zahirah na kayan Fitan Suna,uku nata biyu na bby,bai fadi Sunan daya sakama
yarinyar ba sai Ranar da sati ya zagayo wato Ranar Suna kenan,jinjirar Zahirah taci
sunan mahaifiyarta FADI ammh zasu dinga kirata MUNTAZ,Ummi ce kadai tasan da
sunan,lokacin da mu"azzam ke fadama su hajiya da safe sunan jinjirar Zahirah zuru
tamai da ido tana jin sanda hawaye suka cikamata ido saboda murna,bata san kalan
Fuskar mahaifiyarta ba,bata taba sanin dalin uwa ba,Batasan ya akejin shauki na
dumin jikin mahaifiya ba, tatashine ita cikin maraici,akullum intaga yadda iyaye
suke so da tattalin ya"yansu sai kadaichin nata uwar ya bijiromata,baranar da zata
zo bata tuna da mamanta ba,duk da bata taba ganinta ba sai ahoto,yau gashi mijinta
kuma yaya gareta,ya sharemata hawaye ya sanyamata sunan mahaifiyarta mafi soyuwa
aranta,lalle bata da bakin da zata godema Mu"azzam.

Hawayentane suke kokarin zubowa shiyasa tatashi da sauri ta shige tiolet tayi
kukanta ma"ishi kafin ta fito,ashe mu"azzam na lura da ita tana fitowa yakirata
awaya yace tazo shashensa ta sameshi bata kawo komai ta rumgume muntaz data sha
gayunta ta Nufi turakan megida,yana zaune bisa gado ta shigo da sallamanta tana
sanye da wani Swice lesss,blue and Pick yayi mata kyau sosai Fuskarta an mata make
up tayi kyau sosai.

Da Sauri ya tashi ya isa gareta yana fadin"Ko kunya bakiji sai wani daukan
ya"kikeyi.."yafada yana amsata,kallonsa tayi kawai tayi mirmishi ganin haka yasa,ya
ijiye muntaz bisa gado yazo yakama kafadun zahirah yace yana kallon kwanyan
idonta"Meya saki kuka,ko sunan dana samata ne bai miki ba,kifadamin my hirah sai
achanza,dama na dauka zaki fi kowa murna ne da hakan dat why na yanke hukunci ban
gayamiki ba.."yafada yana kuramata ido.

Saurin Rike hannunsa tayi tana girgiza kai tace"a"a ba haka bane,tayaya zaka saka
sunan mahaifiyata mafi daraja aguna nace bani so.."tafada idonta sunciko da
hawaye,rage girman idonsa yayi yana fadin"to meya saki kuka,uhm..Tell me.."?yafada
yana Shafa wuyanta,hannunsa ta damko kafin ta runtse ido hawayen idonta suka zubo
tace"Kukan Farinciki ne,yaya wlh narasa yadda zan fasssra kaina,ayau ammh abu daya
nasani ina cikin Farinciki da wannan sunan yaya mu"azzam,tare da godema Allah,daya
bani gwarzon miji mai sona da kaunata,nagode yaya mu"azzam Allah
ya...."Shiiiiii...."yace yana dora hannunsa bisa bakinta kafin lokaci daya yajata
ya rumgume kamkam,rikesa tayi tana kara sakin jikinta,lokaci daya ta saki kukan
datake rikewa,Bubbuga bayanta yake alaman lallashi,yake fadin"is ok umh..,Miye
namin godiya,ai inna fadi Nima uwatace koda bata haifan mata ba balle ta barmin ke
gaki kin girma kin aureni,kin bani Farinciki kin haifamin yara,to miya fi wannan
soyuwa,wlh hirah yadda nakejinki araina zanyi iya baki raina matukar ke zaki rayu
ki zauna aduniya ni kuma na tafi.."yafada shima muryansa ya chanzawa.

Kamkamesa tayi tana fadin"A"a banyarda ba ko,mutuwa in tazo sai dai ta daukemu
tare,rayuwata bata da amfani Matukar baka cikinta.."Dagota yayi yana zuramata ido
yace"Toshikenan duk mu bar mganar mutuwan zamu rayu tare kuma mu mu mutu
tare.."lumshe ido tayi kafin takara luu takoma jikinsa tana wani narkemai biyemata
yayi ya rikota yana shafa dokin wuyanta daganan ya dago kanta ya kama lebenta yana
tsotsa hannunsa yana tallafe bisa kanta harshenta ta zaro,tamikai ya cafke,sun dau
tsawon lokaci suna Tsotsan juna kafin kukan muntaz ya fargar dasu,da hanzari suka
saki juna,kowannensu na rige rigen daukan yarinya,zahirah ce ta samu nasaran
daukanta tasabata bisa kafadanta tana lallashinta,shiko mu"azzam fadawa yayi kan
gadon yana lumshe ido,kallonsa tayi kan tace"Abban muntaz mun koma daki,kada Ummi
ta nemeni."ko bude ido baiyi ba,yadagamata kai,ganin halin dayakeciki kuma ita kuma
bata da Abunda bashi tana komawa daki tacema Lubna taje Mu"azzam nakira,koda taje
tace gata da mamaki ya kalleta don Shidai bai kirata ba,ganin haka yasa tace"Anty
tace kana kirana..."Jin haka yasa ya gane nufinta mirmishi yayi kafin yace
aransa"Only my hirah know wht i want..."yafada yana mikama lubna hannu ta kama
bayan ta isa garesa,kan ciyarsa ya zaunar da ita,Ganin yadda yake shafa wuyanta
zuwa bayantane ta fahimci yanayin da megidan nasu yake ciki,batare da jin nauyi
jiko kona ciki ba,ta tallafeshi tabashi hadin kai,sai bayan komai ya daidaitane
yayi wanka yafice daga gidan.

Anyi suna lafiya antashi lafiya,su Ashe sunzo ita da mahgana,sai Hajara dasu little
Ummi yaran dasukayi mugun wayau,mgana radau abakinsu,yanzu haka suna da shakara uku
ne,da watanni aduniya babu Abunda basu iya fadaba ga wayau da rashin ji,musssman ma
moodu hargwanda little bata fiya hayaniya ba,kwana daya dukkansu sukayi kafin kowa
yakoma gidansa lafiya,mu"azzam sa guda ya kada,bayan ragunan da ya yanka,duk saboda
sha"anin suna,to Alhamdulillah anyi komai cikin arziki da wadata kowa ya watse
yakoma gidansa anbar maijego tana kula da diyarta muntaz wacce ta dauki son Duniya
ta doramata saboda sunan mahaifiyartace.

Tsakanin zahirah da lubna kwana talatin da biyu itama Lubna ta haihu,ammh ita CS
Akayimata sakamakom tayi kwana biyu tana nakuda,ammh haihuwa shuru,ga karfinta ya
kare,ga kan da ya sawo kai,ammh bata da karfin da zatayi nishi mai karfi,shiyasa
Mu"azzam ya saka hannu,akayi maata aiki aka Fito mata da Ya"ya biyu duka mata wanda
fadin Farincikin da wannan ahalin suka shiga sai wanda yagani Ranar suna na
zagayowa yara sukaci sunan mom Rumana,suna kiranta,momi sai dayan taci sunan Hajiya
baraka kenan,suna kiranta,da hajiyanta,Wannan haihuwa tasaka mu"azzam farinciki
sosai don yayi barin naira fiye da yadda yayi a Sunan muntaz shima anyi taro lafiya
antashi lafiya.

Mom da Mooh da Asma"u sunzo duba Zahirah da lubna ita kuma Asma"u tazo ganin
gida sati daya sukayi kafin sukoma Sudan,aka bar masu jego tare da Ummi da Yakura
suna kara kula dasu,tare da jariransu cikin soyayya da kulawa,mu"azzam baya da wani
shakku saboda yasan ceewa yana da Ummi da yakura so baya da wani damuwa,haka bukar
shima yanzu yacire damuwar zahira aransa sakamakon yanzu bata cikin kowani
damuwa,Allah ya mallakata zuciyar mijinta da zuciyar kishiyarta harda na Uwar
mijinta wanda abaya ta tsaneta fiye da komai,ammh gashi yanzu duk duniya babu wacce
Ummi keso da kauna irin zahirah da Abunda ta haifa.

Shekara na zagayo dukansu suka kara kunsan wani cikin wannan karan ma,kusan atare
suka samu kamar hadin baki,sun so suyi bori ammh megidan yataka musu burki dacewa
karma su fara,shine mai yin hidimar kuma Allah ya rufamai asiri so in ma zasu saki
jiki suyita sakin mai ya"ya su saki don haihuwa yanzu suka fara,dole kowacce ta
shiga taitayinta,dayake duka yaran suna shekara suke fara tafiya da kuzari Tuni
suka ciresu anono suka mikama Su Ummi sukuma suna cigaba da renon cikinsu.

*AFTER TEN YEARS*

_""Wani yaro ne wanda ashekaru bazai wuce shekara hudu aduniya ba ya fito daga
wani daki yana kuka yana fadin"momy...Momy.."yake fadi yana kuka harda majina,wacce
aka kira da momy ta fito daga kichen Tana fadin"Waya tabamin dan Autana
ne...?"Tafada tana daukansa lafewa yayi daga jikinta yana fadin"Momy yaya ne.."yake
fada yana nuna dakin daya fito daga ciki_

_Na kalli wacce aka kira da mommy sai da na karemata kallo na gane ashe zahirah
ce,tazama babbar mace haka,Tayi kiba kamar ba ita ba,tazama big girl akallah
zatakai Shekara talatin da wani abu aduniya cikakkiyar likitan ido ce ayanzu domin
bayan haihuwan yarta ta hudu FADWA mu"azzam ya maidata mkranta wato Base University
Abuja ta karanta medicine abangaren likitan ido,wanda tayi gwagwamaryan rayuwa
sosai kafin takawo warhaka yanzu haka tana daya daga cikim manyan likitocin ido
da"ake Alfahari dasu a Kasarmu na Nageria,ita da lubna basu san iya tsawon seminar
da suka hallarta ba,tundaga nan gida nigeria har zuwa kasashen ketare,ayanzu haka
ya"yan zahirah takwas,bayan muntaz tazo tayi Fadwa,tazo tayi Mai sunan Abbanta
Abubukar,tazo tayi Rumaisa,Tayi Rumana,Samha,maza biyu mata biyar dukkansu kuma sun
girma don Rabonta da haihuwa shekara Hudu kenan tun bayan haihuwan samha bata kara
ba kuma ba tsaidawa tayi ba Allah ne ya tsayarmata_

_Lubna kuwa itama ya"yanta biyar bayan su momi,tayi Shureim da Hannatu,sai na


karshensu Mai sunan baffa sheettima suna kiransa da Baffa,ayamzu haka gidan na
CHAIRMAN OF BAR ASSOCIATION OF NIGERIA(wato Shugaban lauyoyi na kasa baki daya)
MU"AZZAM MUHAMMED MOODU cike yake da ya"ya Alhamdulillah koda Ummi tsufa yakamata
da manyanta bata daina godema Allah ba,domin koda ta haifi mu"azzam Shikadai yau
gashi sanadinshi ya tarata mata zuru"a masu yawa,bayan tsawon wannan Shekarun anyi
rashe rashe,Yakura da hajiya baraka Allah yayi musu rasuwa shekara shida da suka
wuce,wanda rashinsu wani Abune dabai zai taba goguwa azukatansu ba,domin sunyi
Rashi babban musssam Ummi wacce tazama ita kadai ta rage acikinsu_.

_Ayanzu haka basu a gidansu na maitama Abuja,suna garin lagos cikin wani dankareren
gida mallakin mu"azzam din mai hawa biyu ne,gidan indan ka shiga tamkar kana
Aljannar duniyace saboda tsaruwa da kyau da tsari basu dawo da kowacce yar aiki
ba,duka mu"azzam ya sallamesu da kudi mai yawa duk sun koma garinsu cikin
ya"yansu ,Ushe kuwa tuni ya musulunta shima Mu"azzam yayimai aure ya siyan mai gida
yabashi jari shima yakoma garinsu haka sani maigadi da falalu suma haka yayi musu
aure ya siya musu gida yabasu jari kowanne yakoma garinsu ammh haryanzu da mu"azzam
dake wannan mtsayin bata chanza zani ba,yana nemansu in zai musu wani alheri_.

_Dr,Shureim yazama babban Consultan a Babban asibitin ABU dake Shika,bayan


Rasuwan hajiya yasamu cigaba sosai afanin rayuwa,yananann zaria sai dai cigaba da
chanjin muhalli daya samu,yanzu haka ya"yansa biyar don shi haihuwan nasa ya
tsarasu ne,Sai Dr,Abduljabar shiko Tuni yana kasar India tunda wani asibiti ta
gayyaceshi aiki na shekara biyu bai dawo ba,chan yayi zamanshi yacigaba da aiki
dasu,yayi aurensa da wata ba indiya, ba musulma bace,ya musuluntar da ita ya
aureta,ammh har yanzu basu daina zumunci da juna ba,Mutanen sudan kuwa,Tuni Asma"u
itama tazama kargen ya"ya,domin haihuwanta Hudu itama tayi duka mata Suna zuwa
Nigeria domin sun maidata kamar gida wajansu,saboda tsufan dayakama Abbie sai
mu"azzam yahanaa zuwa su suke zuwa duk lokacin da yuyuwar haka yataso_.

_Alhaji kabiru kuwa haryau Allah bai bashi haihuwa ba,ammh kyautar da mu"azzam
yayimai ya mantar dashi bai haihuba,duk da Su little din sunsan cewa bashi ne
mahaifinsu ba,ga asalin iyayansu chan,basu taba chanzamai,sun daukeshi amtsayin
mahaifi na hakiki Shida hajara wacce suke cema mamanmu,sai Alhaji Babanmu,duk gatan
duniya babu wanda basu dashi sai dai su bawa wani,yanzu haka suna da shekara goma
sha hudu aduniya ne,dukkansu sun kammallah Secondry sch dinsu moodu mktantar
Sojojin kasa yagama wato Command seconry sch Kaduna,sai Little data kammallah
Nigerian Turkish acadmy dake nan cikin garin Abuja yanzu haka suna lagos ne sunzo
hutun karshen shekara wajen iyayan nasu,tunda iyanzune,zasu iya samun duka iyayan
nasu agida,saboda sai karshen shekara suke samun hutun wato Annual leave kenan_.

Wannan kenan.

*********

_Zahirah ta shiga kwalama moodu kira tana fadin"Ina kake,Fitowa zakayi kuzo ku
koma gidanku wlh mun gaji da hutu,ina dalili daga zuwanka sai faman zaluntarmana
ya"ya kakeyi bazai sabu ba,kuzo ku hada kayanku koma gidanku_.."

_Wanda Aka kira da moodu ya fito daga cikin wani bedroom yana tura baki,wani dogon
yaro na gani Fari ne tas kallo daya zakamai ka gano babu inda yabar mu"azzam
akammanin hatta yanayin tafiyarsu dayane sanye yake da riga da wando na kamfanin
armani Ya dago daradaran idonsa yana zabgama baffa dake jikin zahirah yaLafe harara
kan yace"Momi baki ga barnar dayayimin ba,system din ya buga akasa ba,shine bazan
dakeshi ba,wlh momy yaran nan yafi kowa kinji agidan nan.."yafada kamar zai yi
kuka,dakuwa tayimai tana fadin"kaga nakanan,kai bakayi Rashin jin bane,kuma in
kanason kayanka meya hanaka ka adana Abunka,kaima da gangan kayi kasan in suka gani
basu bari ba ko,? to Allah karka kara dakanmin yaro,in ba haka ba na ramamai kaji
na fadamaka_..'

_Tura baki moodu yayi kafin yace"Naji momy.."yafada yana karisawa kusa da wata
yar budurwa doguwa farace itama bata da kiba siririyace sosai,tana zaune kan kujera
tana latsa waya tana sanye da riga da wando na kanti kanta babu dankwali sai
gashinta mai dauke da kitson kalaba yazo tagaba da bayanta,wayar ya fizge yana
fadin"lil sis Say some thing wlh am tired da zaman gidan nan ,Abbah yayi yara da
yawa wlh.."yafada yana bata rai,sai yanzu ta dago kai wazan gani da badon Fuskar
yarinta ba,sai nace Ummi ne,saboda babu abunda yarabasu da kammani,yamutsa fuska
tayi kan tace"Wlh me too bruh,juz call babanmu kafadamai wlh mungaji da
gidanan,yaran nan sun damemu da hayaniya gasu yan gata iyayansu basu son
laifinsu,mamanmu tazo tatafi damu ko mubi Flight din maid gobe mu koma ko ya
kace.."gyada kai yayi yana fadin"Haka za"ayi zan kirasa yafada yana mikamata
wayarta ta amsa tacigaba da Abunda takeyi daga ganinta bata da son hayaniya rike
baki zahirah tayi domin tanajin Abunda suke cewa,..Kallonta moodu yayi kafin ya
dauke yana daure fuska,kada ma momy tace wani abu suma sun gaji da gidan,gidansu
zasu koma inda daga su sai babansu da mamansu babu mai takura musu_.

_Lubna ce ta fito daga daki,tana sanye da wata shadda doguwa dark blue medicated
glass a idonta tana fadin"Anty wai yau lafiyan,Daddy kuwa,bai fa tashi ba tun bayan
dawowarsa daga sallar asuba.."Hannu Zahirah ta yarfa tana fadin"bari kedai yanzu
nashiga na taya Amina hada breakfast din,na fito da niyyar zuwa tasosa,Sai baffa ya
fito da kuka babbam kwabo yaci zalinsa.."Dariya lubna tayi tana kallon moodu da
little da suka wani hade rai suna mgana kasa kasa,karisawa tayi tana fadin"wlh
gwanda ya dinga dukansu yara saboda rashin jin kamar masu amfani da inji.."Tafada
tana zama kusa da moodu ta rumgomosa tana fadin"Srry momy ce ko? ku kyaleta
kunji.."Dora kansa yayi kan kafadanta kafin yace"Dat my mami..l love u buh mu gobe
zamu koma gida mungaji.."yafada yana kallon Little gyadai tayi kafin tataso itama
ta zauna kusa da lubna sun sata atsakiya kowanne yadora kansa bisa
kafadanta,fuskarsu take shafawa tana fadin"ku kyaleta zamu kai karanta wajen Daddy
in ya fito zai hukuntata.."Tura baki little tayi tana fadin"Umh mami tab,ai gwanda
kifadama namecy na,Daddy dabayaso laifin momy ko kadan.."dariya Lubna tayi tana
kara rumgumesu tana fadin"Nikuma banison laifin ku ya"yana so ku kwantar da
hankalinku babu mai kara mtsama muku acikin gidanan_..

_tsaki zahirah Taja kan tace"Mtseeww..,Kike biye musu Allah raka taki gona in banda
fin karfin in akataba zaluntar dan gida kuna baki,wlh mun gaji kuzo ku koma gidanku
ya"yana suma su samu sakewa.."Waye ake kora haka..? Sukaji anfada daga bayansu
dukkansu suka waiwaya jin muryan Daddynsu Koda na waiga mu"azzam nagani yazama
Dattijo dan kimanim shekara hamsin da Duriya Abun mamaki kansa haryafara Farin
gashi,yana sanye da bakar jallabiya da wani Siririn Farin glssa,wanda yakarama
Fuskarsa kyau,yakara fari da manyanta,ammh fa kwarjin nan nashi na nan da cikar
zatinsa_.

_Da hanzari baffa ya karisa yana fadin"Daddy..."Shabesa mu"azzam yayi yana


fadin"Na'am Baffa na,how far..'Kwabe fuska yayi kan yace"yaya ya dukeni.."yafada
yana nuna moodu wanda ke zabgamai harara,Kallonsa Mu"azzam yayi kafin yace"ok dakai
Mommynku ke fada ko,meyasa kacika saurin hannu ne,Abbana..? Lubna tace"Laifinsa
zaka gani,bazaka tambayi meyayi mai ba.."Harara ya sakarmata kan yace"Bazan tambaya
ba,uwar son kai bakison laifin yaran nan, sam mamin yara,komiye yayimai Aishi
babbane sai ya kyaleshi yaci girma ko.."Little ce ta mike tana fadiin"Wlh Daddy
akomai sai ka nuna sonkai kan duk Abunda momy tace akai,kusha kuruminku goben nan
zamu barmuku gidanku ko bruh.."gyada kai yayi alamar hakane_.

_Rike baki mu"azzam yayi yana fadin"yau naga yaran zamani,nima ido kukasamin
ashe.."Dariya lubna tayi bata ankaraba mu"azzam ya sakarmata rankwashi akai yana
fadin"ke kike daure musu gindi suke wannan Abun,to muma bamu bukatarku Ayashe ta
gaida ayyah.."Dafe kai lubna tayi kafin tace ashagwabe'"Kai Daddy gaban ya"yana
zaka rankwashe ni.."Dariya zahirah tayi kan tace"Wlh kau,ankusa yin Abun
kunya.."Mu"azzam yace"bakijin mgana ne,dat why na miki dukan shari"a ko yan
biyuna.."Kallon juna sukayi moodu da little kan su hada ido suce"Hmmm..Daddy
kenan.."Suka fada harda hada kafada,Kallonsu yayi kan yace"Daddy mene Eye.."Dariya
sukayi kan suce"Daddy da momy da mami..hmmm sai Allah.."Suka fada harda
tafawa,Dariya iyayan suka kwashe kan mu"azzam yace"Kunga yan biyunan akwaisu da
gulma."Little ce tace"Bawani gulma Daddy kullum bakwa tsufa,Rayuwarku tana burgeni
sosai Daddy Allah yabani miji wanda zai soni kamar yadda kakeson mommy da
mami.."Baki zahirah ta rike kan tace"la'ila ha'illahi..."Mu"azzam yace"Eye Ummina
To Amin"ya fada yana dariya sunne kai tayi tana dariya kan taruga zata shiga
shashen Ummi sai gata da buyagin yara suka ci karo da little tace"Ke lafyan ki,kike
Gudu haka?_.."

_Ummi na kallah sai da nayi Kabbara Allahu akabar Ummi ce da kaganta fuskarta bata
chanzaba,ammh ta tsufa don akallah zatabama 70 baya gashin kanta yakoma
fari,hartama dan duka,Furkarta yadan chanza,ammh hutu da jin dadi yasa hasken
fatanta na nan,tafe take da yaran kai da kai,kowane yana rike da ita yana
fadin"Ummi kaza,Ummi kaza.."Allah sarki Ummi dama Abunda takeso kenan,to yau ga
mu"azzam yataramata ya"ya kiriniya da hayaniya kuwa sai wanda yagani_.

_Zahirah ce tatarota tana fadin"Takwaranki keson Aure Ummi..."Ummi ta kalli


little tace"Yo miye aciki,inace kema kina kamanta aka miki auren ko.."Sunne kai
zahirah tayi akafadan mu"azzam suko sauran yaran suka saka dariya,Ummi ta riko
hannu little tana fadin"Zo muje dakina kifadamin wakikeso takwara,ni dakaina zani
gidansu na tambayan miki izini wajen iyayansa.."Dariya su zahirah suka saka ,zaro
ido little tayi kan tace"kai Ummi.."eh mana.."Ummi ta katseta tana jan hannunta
yaran sukayi duu zasu biyosu moodu ya daka musu tsawa mu"azzam ya harareshi kafin
yace"Kai karka firgitamin ya",yana kuzonan kunji ya"yan Daddy baisan darajan
haihuwa bane sai ya haifa.."Bata rai yayi kafin zahirah tace"Bi bayansu daman Ummi
ai ta iya biyema shirmenku kaida yar"uwantaka.."Bai ko kallesu ba ya wuce yana
fadin"Ko muntafi Ummi kawai da mami za muyi missing sauran ko..Hmm.."yafada harda
daga kafa,Zahirh tace"muma mun yafe wlh Allah raka taki gona.."yana kunkuni ya
shige shashen Ummi,wanda daman chan suke wuni in hayaniyar ya"yan momy ya
damesu,wani lokacin kuma dakin Ummi aketarewa duka yaran suna kiriniya,aiko yaya
moodu yayi jam ido in anki yakai hannu,sakamakom su ita little Ummi babu ruwanta
tana da sanyi sosai dayake gabadaya yaran Hutu suke_.

_Muntaz ne tafito daga daki tana fadin"Mommy ina biccuit dina dana ijiye adaki
ban gani ba.."hajiya karama tayi karan tace"Yaya muntaz nadauka na cinye.."Zaro ido
muntaz tayi kafin tace"Kut nace ki daukane da zaki daukanmin Abu,bakuna da naku
biccuit din ba.."da Sauri zahirah tace"a"a uwata ta kaina rabu da ita,muje daki na
baki wani banason kina shiga shirgin yaran nan,kinsan ke uwace.."Dariya lubna tayi
kantace"bawani Sonkai dai ake nunamana kiri kiri.."mu"azzam yace"Kema kya
fada,dai.."zahirah taja hannu muntaz tana fadin"Eh din mutum da mamansa kuma sai
abun yazama saka ido muje mama ki karba rabu da Daddy da mami yan adawane.."Washe
baki tayi tana fadin"Dat my mommy..I love u.."Da haka suka shige cikin hannunsu
sarke da juna,muntaz kenan,zahirah tana matukar kaunarta babu mai tabata ya zauna
lafiya koda mu"azzam ne_.

_Bata jima ba,tafito daga ciki tana fadin"to bagashi ba har na bata wani tana ciki
tana cin Abunta,na kashe rigiman.."Kyabe baki mu"azzam yayi kafin yace"next week
zasu tafi zaria gabafayansu yaran,domin inason nima na sake da matana
gaskiya.."Dukkansu dariya sukayi kafin yamike yana fadin"ku matanan zaku illatani
da yunwa fa,almost pass 11 bamuyi breakfast ba.."Lubna tace'Kai ne kejin yunwa ammh
Tuni yaran sun sha complex tun safe,oya kumuje kuyi breakfast kafin zo ayi wanka
mufita mu buga basket ball.."Ihu suka saka suna fadin"ehyyyyee...Maminmu we love u
so much.."Suke fada dukkansu dariya take tana fadin"I love u too my Childreen_.."

_Da kallo mu"azzam yabita har ta karisa dasu gaban makeken dining din tajama Kowa
kujera tana kokarin Saving dinsu,Zahirah ce ta kwanto bisa jikinsa shiya dawo dashi
cikin hankalinsa kafim tace"Kana kallon hidman mamin yarane.."Mirmishi yayi yana
riketa yake fadin"Lubna ta kasance wata jigo ne na rayuwarmu ni dake zahirah,tabamu
gudummuwa mai yawa,Duk tsawon zama da ita wlh batata batamin rai ko nuna wani
damuwa da kishi kan irin son danake miki ba kuma koda rana daya batataba sabamin da
gangan ba,kullim cikin min biyayya take,to in zuciyata bata girmama alherinta ta
sakamata tabata waje acikin zuciya ta ba nakega kamar bata mata adalci ba_."

_Dagowa zahirah tayi ta kallesa tana mirmishi tace"Sosaima Ai im baka so mamin yara
ba,yaya kayi butulci Allah kuwa.."Ya runtse yana fadin"Ina sonta sosai my
hirah,Tunda na fahimci tanason abayyana mata so,nikuma nayi alqawarin bayyanamata
shi akoda yaushe..Ina sonku dukkanku matana na duniya dana Aljannah..."Yafada yana
rumgume zahirah ji yayi an Rumgumesa tabaya ana dariya Lubna Ce,tun dazu take tsaye
tana jinsu tazo cewa suzo suyi breakfasat sai ta iskesu suna mganar Zahirah tamata
in kiya da ido da tayi Shuru kartayi mgana sai yakai aya_..

_Dukkansu suka hada baki wajen fadin"MUMA MUNA MATUKAR SONKA


MIJINMI,GWARZONMU,BANGONMU KUMA ABUN ALFAHARINMU...,"Suka fada suna dariya Juyo da
lubna yayi yana kallonsu Kafin yace"Kai gaskiya Allah nasona,duka matana
kyawawane.."Suma sukace"muma Allah na sonmu don mijinmu daya tamkar da dubune cikin
maza"dariya ya saki kan Shafa kansa yana fadin"To dukkanmu mu godema Allah daya
mallakama juna.."Fadawa Jikinsa sukayi suna fadi atare su duka ukun.."
*ALHAMDULILLAH...* Tafi sukaji daga bayansu suna waigawa suka ga duka yayansu ne,
little da moodu ne gaba Harda Ummi tana tsaye kwallah sun cika mata ido moodu
yace"Oya all of us Say ALHAMDULILLAH.."Aikuwa suka dauka gabadaya_"
*ALHAMDULILLAH..*
*NIMA ANAN NAKE CEWA ALHAMDULILLAHI GODIYATA TA TABBATA GA ALLAH (SWA) WANDA DA
IKONSA KOMAI YAKE FARUWA,KANA TSIRA DA AMINCI ALLAH SU TABBATA GA ANNABI
MUHAMMED(SAW)TARE DA SAHABBANSA DA IYALANSA GABADAYA...KAMAR WASA NAFARA POSTING
DIN UWAR MIJINA RANAR 7/7/2019 RANAR SUNDAY,MUKA FARA YAU NAYI GOBE
BAZANYIBA,WATARANA MA HAR INA TSALLAKE KWANAKI,AMMH KUKAYITA HAKURI DA TSUMAYEN
JIRANA GASHI AYAU 26/9/2019 RANAR THUESDAY MUN KAMMALLAH SHI,TO BADA KUDIRAN KOWA
BANE SAI ALLAH DOMIN SHINE YABANI LAFIYAN YI MUKU TYPING GODIYATA GA ALLAH BAZATA
TABA YANKEWA BA,INA ROKONSA YABANI LADAN ABUNDA NA RUBUTU DADAI,KUSKURE DANAYI
ALLAH KA YAFEMIN DOMIN NOBODY ABOVE MISTAKE,KUMA DAN ADAM TARA YAKE BAI CIKA GOMA
BA,KUKUMA ALLAH YABAKU IKON DAUKAN DARUSSAN DAKE CIKI*

_Kana zan mika sakon godiyata ga Kungiyata daya Tamkar da dubu wacce da hadinkanta
hade da karfin gwiwanta Nake gudanar da wannan Rubutun nawa INTELLIGENT WRITER'S
ASSOCIATION DAYA TAMKAR DUBU...,Ina rokon Allah yabama our boss lafiya yasa zakkar
jiki ne,mu kuma Allah yakara hada kanmu Ina matukar alfahari da kasancewata
acikinku_

_*Kafin na rufe wannan Shafin zan mika godiya ga duka groups din da suka dinga
bibiyata tundaga farko har karshe,wanda yawanku bazai yuyu na ambatoku duka ba,ammh
ina gani kuma ina godiya Allah yasaka da alheri,sakon yabawa tare da jinjina gareku
wa"innan Zaurinka UWAR MIJINA FANS 1,2,3,JANAF NOVELLAH 1,2, TASKAR LITTAFAN
HAUSA,AISHA ALTO NOVELS MISS HAFNAN NOVELS,ZUMUNTA NOVELLA,TASKAR MARUBUTA,..Hakika
bazan taba mantawa da alherinkun ba,ngd sosai da yadda kukanamin kauna kan wannan
novel din nawa,Allah ya saka da alheri yakuma bar zumunci,Sai godiyata ta biyu zuwa
wa"innan marubutan da tallafinsu wannan littafin yazo gareku cikin sauki,...HAUWA
S ZARIA(Mommata) dake Sahibata HAFSAT HAFNAN sai ke My Sisi of life AISHA
ALTO..Hakika bakina yayi kadan wajen mika godiyata,Abunda kukamin Allahu (SWA) ne
kadai zai iya biyan girman alherinku gareni nagd sosai Allah ya iya muku Abunda
kukagaza janafty na matukar godiya ga Karamcinku Allah ya bar zumunci da zaman
tare,daga karshen zanyi godiyane gareka HUSSAINI80k bisa jajircewarka wajen yada
wannan littafin Tunda farko har karshe,kama daga Fecebook ne har zuwa whatapp,ina
matukar godiya,kaima Allah ne kadai zai iya biyanka girman Alherinka gareni na gode
Allah yabar zumunci,Daga karshe ina gaisuwa ga yan Wattpadians Fans dina,kuma ina
godiya da Voting kip it up Allah yabar zumunci Amin*_

*DAGANAN GABAN NAKE MUKU SALLAMA SAI MUN HADU ASABON NOVEL DINA,I DON'T KNOW KO
SOON ZAI ZO,KO KUMA SAI WANI TSAWON WANI LOKACI DUKA ALLAH YABARMA KANSA SANI..Am
gonna miss u all my Fans expecially ur hot hot comment Ammah Ana tare One luv Janaf
fans,BISSALAM*😥😘

*Comment*
*Share*
*Vote*

*#Intelligent writer's Asso#*✍


*#JANAFTY#*🙏
*#ONE LOVE JANAF FREEKING FANS#*✌
*#ONE LOVE UWAR MIJINA FANS LONG LIFE#*💪

You might also like